Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ya daka mishi tsawa cikin fad'a yace.
"Adam kana da hankali kuwa? me kakeyi haka."
Ita kuwa Ummul gaba d'aya jikin ta b'ari yake hannun ta Hamma Umar yaja suka nufi cikin parlour a gaban Abba suka zauna gaba d'ayan su a k'asa kan carpet,
Ita kam Ummul ganin kallon da Abba yake mata ga marukan data sha gun ya Adam sai ta mak'ale hannun Hamma Umar d'in tana b'uya a jikin shi,
shi kuwa gaba d'aya baiji dad'in dukan da Adam ya mata ba,
cikin kaushin murya Abba ya fara magana rai a b'ace.
"Ummul wato ni ban isa da keba ko? wato ban kai na baki umarni ki bi shiba ko? Ummul bansan cewa kinfi karfina ba ashe ban isa da keba bansan cewa kinfi k'arfin yimin biyayya ba Ummul ni mahaifinki ni kike tozarta wa ko? ni kike watsawa k'asa a ido?."
kuka ta saki cikin rawan jiki tare da k'ara mik'ale hannun Hamma Umar d'in,
cikin kuka.
"ta rink'a juya kai baki na rawa kuka takeyi sosai cikin tsananin tsoro tace.
" Abba na tuba ka gafarce ni wallahi bazan sakeba Abba wallahi zanbi umarnin ka Abba ka isa dani."
Kai ya juya cikin yin mata tsawar da saida ta kife kanta a jikin Hamma Umar d'in cikin fad'a yace.
"Da na isa dake da bazaki bijirewa umarnina ba dana isa dake da dole kiyi biyeyya ga mijin dana zab'a miki Ummul ina gab da cireki cikin jerin y'ay'ana matuk'ar ba zaki yi biyayya ga mijin kiba."
cikin kuka ta k'ara rik'e hannun Hamma Umar d'in cikin rawan baki tace.
"Abba ka gafarceni karka tsine min Abba na tuba zanyi biyayya ga umarnin ka."
sai ta kuma kalli Hamma Umar d'in cikin tsananin kuka tace.
"Ayyah Hamma Umar ka bawa Abba na hakuri na tuba."
sai ta kuma kife kanta tana yin kuka mai cikeda tsoro,
haka Abba yayita mata fad'a daga k'arshe ya dawo yi mata nasiha ita kuwa sai kuka takeyi,
cikin lallashin Abba yace.
"Ummul ki sani nayi miki zab'i na gari don son da nike miki,
Ummul ki sani al'jannarki tana k'ark'ashin diga-digin mijin ki Ummul zanyi al'fahari da kene in kin yiwa mijin ki biyayya Ummul kiji tsoron Allah ki sauk'e nauyin mijin ki daya rataya a kanki."
haka Abba yayi ta mata nasiha,
Ita kam Ummul kuka takeyi mai cin rai tana ga dole tayiwa Abban ta biyeyya,
haka Hamma Umar kuwa ya rink'a bawa Abba hak'uri,
sannan suka tashi suka nufi hanyar fita,
har sun fita Adam ya sake dawowa cikin zare ido ya nunata yana cewa.
"Wallahi karki ga yau Abba lallashin ki yayi ni kuwa aka hanani dukan ki next time in na sake jin wani abu wallahi b'allaki zanyi kowa ya huta." ya fad'a yana nuna yadda zai b'allatan
kuka ta saki da k'arfi,
jin kukan ta ne Hamma Umar ya kalli Abba cikin raunin yace.
"Abba Adam fa."
Murmushi Abba yayi sannan yace koma ciki reki yar ta isa,
ka turo min Adam d'in."
"Toh Abba mun gode Allah ya kaiku lafiya."
yace sannan ya koma cikin gida,
yana shiga Ummul na ganin shi da gudu ta dawo gefen shi hannun shi ta rik'e cikin kuka,
shi kuwa Hamma Umar k'eyar Adam ya d'an buga tare da cewa.
"Fita ka tafi Abba na jiranka ,
kuma bama son ziyarar ka indai haka zakayi in kazo."
murmushi yayi ya fita yana cewa.
"Kin dai ji abin da nace."
yana fita Hamma Umar ya maida k'ofar ya rufe,
cikin yana yin lallashin da tsananin shauk'i da jin wani irin yanayi na ratsashi ya jawo Ummul ya rugume...


[truncated by WhatsApp]
婵犵數濮烽。钘壩i崨鏉戠;闁规崘娉涚欢銈吤归悩宸剰闁汇値鍠楅妵鍕冀椤愵澀绮剁紓浣哄Х閸犳劙濡甸崟顖氱疀闁告挷鑳惰倴缂傚倷娴囨ご绋课涢崘顔艰摕婵炴垯鍨圭粻娑㈡煃鏉炴壆顦︽い顒€顑夊娲箰鎼达絺濮囬梺鐟版啞閻℃洟鎮樼€n喗鈷戦柟绋挎捣缁犳捇鏌熼崘鏌ュ弰鐎殿喖鍟块埢搴ㄥ箣閻樼绱¢梻浣侯攰椤宕濋弽顓熷仧妞ゅ繐鐗婇悡銉︾箾閹寸伝顏堝汲閿濆洠鍋撶憴鍕闁挎洏鍨烘穱濠傤潰瀹€濠冾€夌紓鍌欑劍閸炲姊介崟顒傗攳濠电姴娴傞弫鍐┿亜閹烘垵鈧悂宕哄畝鍕拺闁告縿鍎卞▍蹇涙煕鐎n亝顥炵紒鏃傚枛瀵挳濮€閳╁啫鍔掓俊鐐€栭崝锕傚礈濞戞艾顥氬Δ锝呭暞閳锋垿鏌涘☉姗堝伐濠殿喖鍊块弻娑㈠棘閸ф寮伴梺杞扮缁夊綊鐛Ο渚唵闁告洦鍓涘ú鎾煛娴g懓濮嶇€规洏鍔戦、姗€鎮㈤崜鎻掓暢缂傚倸鍊烽懗鍫曞磻閹惧磭鏆︽俊顖濄€€閺嬪秹鏌¢崶銉ョ仾闁哄拋鍓熼弻娑㈠箛闂堟稒鐏堢紓浣插亾闁告劦鍠楅悡蹇撯攽閻愭垵鍟拌倴婵犮垼娉涚€氼剟鍩為幋锕€鐓¢柛鈩冦仦婢规洜绱撴担钘夌处缂侇喗鐟ラ悾鐑筋敍閻戝棙鏅濋梺闈涚墕閹峰螞濠婂牊鈷戦悹鎭掑妼濞呮劙鏌熼崙銈嗗

*RUBUTACCEN AL,AMARI*

Page 1闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閻戣姤鍊块柨鏇炲€哥粈鍫熸叏濡灝鐓愰柛瀣€搁…鍧楁嚋闂堟稑顫岀紓浣哄閸ㄥ爼寮婚妸鈺傚亞闁稿本绋戦锟�7闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閻戣姤鍊块柨鏇炲€哥粈鍫熸叏濡灝鐓愰柛瀣€搁…鍧楁嚋闂堟稑顫岀紓浣哄閸ㄥ爼寮婚妸鈺傚亞闁稿本绋戦锟�

*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*

婵犵數濮烽。钘壩i崨鏉戠;闁规崘娉涚欢銈吤归悩宸剰闁汇値鍠楅妵鍕箛閳轰讲鍋撻弴鈶哄顫濋懜鐢靛弰闂婎偄娴勭徊鑺ョ閸撗呯<閺夊牄鍔嶉ˉ鍫ユ煛鐏炲墽娲存鐐叉喘閸┾剝鎷呴崜鑼偓鐑芥⒒娴g懓顕滅紒瀣浮楠炴劕顫㈠畝鈧禍閬嶆⒒娴g懓顕滅紒璇插€块獮濠冩償閵娿儲杈堝┑鐐叉閸ㄧ懓螞椤栫偞鐓欓悷娆忓婵牓鏌e┑鎰偗闁哄被鍔岄埥澶娢熼悜妯活啋闁诲氦顫夊ú姗€鏁冮姀鈥茬箚婵繂鐭堝顏嗙磽娴g懓鏁鹃梻鍕缁岃鲸绻濋崶鑸垫櫇濡炪倖甯掗崐鎼佸春瀹€鍕拺闁告縿鍎卞▍蹇涙煕鐎n亝顥炵紒鏃傚枛瀵挳濮€閳╁啫鍔掓俊鐐€栭崝锕傚礈濞戞艾顥氬Δ锝呭暞閳锋垿鏌涘☉姗堝伐濠殿喖鍊块弻娑㈠棘閸ф寮伴梺杞扮缁夊綊鐛Ο渚唵闁告洦鍓涘ú鎾煛娴g懓濮嶇€规洏鍔戦、姗€鎮㈤崜鎻掓暢缂傚倸鍊烽懗鍫曞磻閹惧磭鏆︽俊顖濄€€閺嬪秹鏌¢崶銉ョ仾闁哄拋鍓熼弻娑㈠箛闂堟稒鐏堢紓浣插亾闁告劦鍠楅悡蹇撯攽閻愭垵鍟拌倴婵犮垼娉涚€氼剟鍩為幋锕€鐓¢柛鈩冦仦婢规洜绱撴担钘夌处缂侇喗鐟ラ悾鐑筋敍閻戝棙鏅濋梺闈涚墕閹峰螞濠婂牊鈷戦悹鎭掑妼濞呮劙鏌熼崙銈嗗





*T*a tsam a jikin shi hannun shi yasa yana shafa gashin kanta d'aya hannun kuma ya zagoyo bayan ta yayinda ya manna kanta a wuyan shi ya d'an d'aga kanshi sama kad'an yana jin yadda take fidda sautin kukanta cikin tarin bak'in ciki,
itama Ummul yau rashin ya Usman mai lallashin ta a kusa ga abin kuka an mata ga ba kowa hakan yasa ta lafe a jikin Hamma Umar d'in ta d'an sa hannu ta zagoyo k'ugunshi da bayan shi ta manna k'irjin ta da nashi tayi luf ta d'an d'aura hab'ar fuskar ta a damtsen hannun shi k'afafun ta kuwa kan nashi k'afafun ta taka ta tsaya ta yadda gaba d'aya a jikin shi take mak'ale gaba d'aya jikin ta tsuma yake tanayin wani irin kuka mai sanyin sauti,
shi kuwa gaba d'aya tausayin ta ke ratsashi har cikin ranshi musamman yazu da yaga yadda ta lafe a jikin shi shid'in da ta tsana tana kuka,
k'ara rugume ta yayi yana sauk'e ajin zuciya tare da lumshe ido,
a hankali ya fara d'aga k'afafun shi wanda nata k'afafun suke a kan nashi a haka ya rink'a tafiya da ita a hankali tana manne a jikin shi tayi luf sai kuka takeyi tana k'ara mak'ale shi,
a hankali ya shiga cikin bedroom da ita a hakan,
yana shiga ya maida k'afar ya rufe
kai tsaye bak'in gado ya nufa da ita cikin sanyi ya matso cikin fridge dake kusa da bak'in gadon yana rugume da itan,
ita kuwa tana tsaye kan k'afafun shi ya d'an sunkuyo goran Faro ya d'auka a hankali ya bud'e cikin nitsuwa ya d'an sunkuyo kanta yasa mata bak'in goran murya can k'asa cikin yanayin lallashi yace.
"Khairi."
ido cike da k'ollah ta kalleshi sai hawaye car-car,
shi kuwa ganin hakan yasa mata ruwan sanyin a bak'in ta,
ido ta rumtse tare da d'an kurb'an
ruwan,
saida ta d'an sha kad'an sannan ya zame makin goran ya ajiye a kan fringe d'in a hankali ya zauna bak'in gadon sannan ya jawo pillows yasa a bayan shi a hankali ya konta kan pillows d'in sannan itama ya gyara mata konciyarta a kanshi,
ita kuwa har zuwa yanzu kuka takeyi sosai,
kai ya rink'a d'an juyawa tare da tsotsar lips d'in shi,
idanun shi a lumshe,
a hankali yasa hannun shi ya zare hijabin jikin nata ya tureshi gefe,
ya rege daga ita sai zanin jikinta,
a hankali ya ture d'aurin zanin nata ya d'an yi k'asa ta yadda gadon bayan ta ya bayyana,
tattausan
tafin hannun shi ya kife a kan k'afa d'unta ya rink'a shafawa tare da d'an bubbugata kad'an-kad'an har zuwa kan bayan ta yanayi cikin alamun lallashi,
hakan yasa ita kuwa ta k'ara narkewa a jikin shi cikin tausayawa kanta,
a kanshi aka doketa a kanshi aka zageta kuma dashi kawai aka barta a gidan ita kuma tana son a lallasheta dole hakan kuwa tayiwa mahaifin ta biyeyya,
shi kuwa jin yadda take fidda sautin kuka da yadda hawaye ke zuba a idanun ta yasa ya d'an d'agota suna fuskantar juna fuskar ta ya d'aura kan tashi fuskar gemun ta kan nashi gemun hancin su na d'an gogar juna hannu yasa ya k'ara matsota jikin shi a hankali ya zaro harshen sa cikin lumshe ido ya d'an laso lips d'in ta da suke ta rawa da shek'i dan kukan da ta keyi,
sai kuma ta bud'e idanun ta da sauri ta zuba mishi ido ,
shima ido ya zuba mata cikin sanyi yace.
"Khairi kibar kukan nan haka nan ya isa,
kiyi hak'uri ki rugumi k'addarar ki,
shin bakya ganin hak'uri shi zaiyi maganin wannan yana yin da muke ciki,
Khairi ina son na zame miki gata matukar muna tare zan zame miki GARKUWA bana da nufin cutar dake,
ya zanyi k'addara tasa nine silar rabaki da burin ranki,
amman abinda nake so ki gane wannan abin da kika gani Rubutaccen al'amari ne tun ina cikin mahaifiyata Allah ya rubuta min kece matata nine mijin ki."
sai kuma yayi shiru yana shafa bayan ta,
ita kuwa cikin kuka tace,
"Hamma Umar nima ina son yiwa iyayena biyeyya na kasa Hamma Umar bani ce nasawa kai k'iyayyarka ba na kasa sonka bana sonka,
Mustapha nake so."
Rugume ta yayi da k'arfi dan zafin da kalaman ta sukayi mishi
cikin zafin ya had'e bak'in ta da nashi cikin lumshe ido yayi mata wani irin zazzafan kissi har zuwa wani d'an lokacin saida yaji tayi luk'us a jikin shi cikin rawan murya kamar mai son yin kuka yace.
"Ummul Khairi wata rana ! watara na zaki..! zaki soni,
insha Allah watara na zaki soni ,
na tabbata bazaki dauwa dimun wa da'imu da k'iyeyya ta a zuciyar ki ba,
sai dai ko zaki sonki a k'urerren lokaci."
kai ta rink'a juyawa murya na rawa tace.
"An rabani da wada nake so an had'ani da wanda bana so."
sai ta kuma kife kanta a k'irjin shi cikin kuka tace.
"Hamma Umar kalli yadda ya Adam ya kumbura min fuskar a dokeni a zageni."
hannun yasa ya shafa fuskar tata sannan ya mirgino ta gefe a hankali ya sunkuyo kanta fuskar ta ya rink'a shafawa a hankali cikin taushin murya yace.
"Zan rama miki Khairi na kiyi hak'uri da mijin da Allah ya zab'a miki."
hannun ta tasa ta kamo nashi ta mana a fuskar ta da tasha marukan ya Adam ciki sanyi ta saki kuka,
shi kuwa Hamma Umar daga lallashi salon ya fara can zawa tuni ya fara koyar da ita darrusa masu ratsa jiki tana konce tayi zuru-zuru da ido gaba d'aya jikin ta sai rawa yakeyi hawaye kuwa kamar an b'alle bak'in pompo gaba d'aya ta firgita ga tsoro ga k'iyeyya a hankali ta fara tureshi cikin kuka da rawan jiki da murya tace.
"Wayyo Allah na Hamma Umar bana sonka ka barni kar kayi min Katanga da Mustapha."
hannayen ta ya kamo ya d'aura kan wuyan shi sannan ya cusa kanshi a k'irjin ta murya na rawa cikin rauni yace.
"Bazan cutar da keba Khairi karki cutar dani kiyi hak'uri ki sama min nitsuwa ki tuna hak'ina yana kanki,
ayyah Ummul ki amshi kaddararki kinga bamu san me yake boye cikin Rubutaccen al'amarinmu a nan gaba ba Khairi inci darajar aure mana Khairi ki tuna yanzu kika yiwa Abba al'k'awarin yin biyeyya ga zabin da ya miki."
kuka ta saki da sauri mai cike da k'una cikin kukan ta k'ara k'amk'ameshi cikin sakin kuka mai d'auke da wuya damtsen hannun shi ta rik'e tare da cusa kanta cikin k'irjin shi,
shi kuma Hamma Umar zuwa yanzu yayi nisan kiwo ya shiga duniyar dake cike da al'khairai bayaji baya gani bare ya fahimci halin da take ciki,
a wannan ranar a wannan yamma cin daga lallashi Hamma Umar ya am she budurcin Ummul,
gaba d'aya jinshi yake cikin tarin farin ciki da nishad'i jinshi yake tamkar an mishi bushara da al'jannah ba abinda yake iya furtawa sai k'amk'ameta ya keyi cikin sauk'e ajiyan zuciya yanata kissing nata tako ina tare da binta da shafa mai cike da tsantsar kulawa da farin ciki gaba d'aya ya kasa magana sai wani shunshunata yake tako ina,
ita kuwa kukan abu da yawa take yi kukan wahala daya bata had'i da kukan takaici ga tarin tsanarsa da ta k'aji dan ya rabata da budurcin ta da ta dad'e tana yiwa Mustapha tana dinshi ga bak'in cikin dukan da ya Adam yayi mata ga tsoron fushin da Abban ta yake yi da ita,
gashi ko numfashi ta fitar sai taji kamar tana fame ciwon da raunin da Hamma Umar d'in ya ji mata hakan yasa ta saki kuka cikin disashewar muryar tana kai mishi bugu tako ina cikin raunin da take cikin,
tana kuka da rawan jiki tana.
"Shi kenan Hamma ka cuceni ka zalum ceni na saneka nacema bana sonka!."
baya iya gane halin da yake ciki bare ya sarara mata,
ganin bai sarara matan ba ga wuya iya wuya tana sha hakan yasa ta rik'o wuyan shi cikin kuka da rauni murya na rawa tace.
"Hamma ! Hamma kayi hak'uri na tuba kayi hak'uri Hamma kaina k'afafu na baya na cikina ciwo Hamma zaka kashe niii."
sai kuma ta tura yatsun ta cikin sumar kanshi tana murzawa da k'arfi tare da murza kai idanun na zubda k'ollah sai wani irin numfashi take fizga da k'arfi,
a haka har zuwa wani lokaci mai tsawo,
sannan hankalin Hamma Umar ya fara dawowa jikin shi cikin rawan jiki ya zauna da k'er sannan ya jingina da jikin kan gadon jiki a mace ya jawota cikin shi ya rugume ta tsam a k'irjin shi kanta ya rink'a shafawa har zuwa gadon bayan ta,
kanshi kawai yake juyawa yayin da tausayin ta ke ratsa mishi jiki da zuciya yana jin yadda hawayen ta ke zuba a kan k'irjin shi,
k'ara matsota yayi cikin wata iriyar muryar da bata tab'a jinshi da ita ba yace.
"Ana aspet ya zaujati na,
ki gafar ceni Khairi na banyi nufin wahal dake haka ba yana yine ya juya dani har na k'asa control d'in jikina da zuciya ta ki yarda dani banyi nufin jikkata kiba."
kukan ma gagarata yayi sai hawaye tana jin wata iriyar kunya mai tarin yawa da bak'in ciki yadda take manne jikin Hamma Umar a gida d'aya d'aki d'aya gado d'aya blanket d'aya sannan kan k'irjin shi fatarta da tashi fatar suna manne da juna duk wani sashi na jikinta ya zama mallakin Hamma Umar ba Mustapha ba ,
shi kuwa gaba d'aya ya gigice sai kissing nata yake tako ina murya na rawa yake cewa.
"Khairi na nagode Allah ya miki albarka Allah ya faran ta miki kamar yadda kika faran tamin Allah ya sanya haske a rayuwar ki."
sai ya kuma d'ago kanta ya manna bakin shi a nata yayi kissing na lips d'in ta sannan ya sumbaci goshin ta ya dawo wuyan ta har zuwa k'irjin ta inda nan take ya k'ara susuce wa,
hannun shi ya murza kan fatar cikin ta,
cikin tsananin happy yace.
"Allah yasa nayi ajiyan baby,
Khairi ina son inga gudan jinina Allah yasa kin samu ciki a wannan ranar Khairi zaki so d'an da zamu haifa ko?
dan Allah shi kam ki sonshi d'an kine jinin kine karki tsane shi,
zaki son shi ko??? ."...








By
*GARKUWAR FULANI*
濠电姷鏁告慨鐑姐€傞挊澹╋綁宕ㄩ弶鎴狅紱闂佽宕樺▔娑氭閵堝悿褰掓偐瀹割喖鍓伴梺姹囧€ら崰妤呭Φ閸曨垰鍐€妞ゆ劦婢€缁墎绱撴担鍝勑ラ柛鐘冲姍婵$敻宕熼姘辩杸闂佸憡鎸烽懗鎯板€寸紓鍌氬€峰ù鍥ㄣ仈缁嬭娑㈠礃椤旇壈鎽曞┑鐐村灟閸ㄥ湱绮诲☉銏$厓閺夌偞澹嗛ˇ锔姐亜椤掆偓椤戝顫忓ú顏勭閹艰揪绲烘慨鍥⒑閻熺増鍟為柣鈩冩礋閹鈧綆鍠楅埛鎴︽煙缁嬫寧鎹g紒鐘虫崌閺岀喖宕橀弻銉ュ及閻庢鍠栭崯鍧楀煝鎼淬劌绠i柣妯碱劜缁憋繝姊绘担渚敯妞ゎ偄顦靛畷婵嬪冀椤撶喎浠у銈呯箰閻楀﹪鎮¢妷锔剧闁瑰浼濋鍫濇辈闁挎繂娲犻崑鎾舵喆閸曨剛顦ㄩ梺鎸庢磸閸ㄧ儤绌辨繝鍌ゆ桨鐎光偓婵犲喚鈧绱撻崒娆戝妽闁哥偛顭峰浠嬪礋椤掑倵鏀虫繝鐢靛Т濞村倿寮崘鈹夸簻闁圭儤鍨甸埀顒佹倐瀹曞搫鐣濋崟顑芥嫼闂佸憡绺块崕鍗炩枍韫囨稒鐓曢悗锝庝簼椤ョ偟绱掗弮鍌氭灈鐎殿喗鎸虫慨鈧柍鈺佸暙閸旀帗淇婇悙顏勨偓鏍礉閿曞倸绀堟繛鎴炶壘椤ユ艾螖閿濆懎鏆為柍閿嬪灴閺屾稑鈽夊鍫濅紣婵犳鍠栭崐鍧楀蓟濞戙垹妫橀柛褎顨呭浼存⒑鏉炴壆顦︾紒澶婄秺閻涱喖螣娓氼垳鍞甸梺鍛婃处閸撴稑煤閹绢喗鐓涘ù锝囨嚀婵秶鈧娲忛崝鎴︺€佸鈧幃銏ゅ礈閹绘帗鏆㈢紓鍌氬€搁崐鐑芥嚄閸洖纾婚柟鎯х-閺嗭附淇婇婵勨偓鈧柡瀣Ч閺岋繝宕堕妷銉т痪闂佸搫鎷嬮崜鐔煎蓟濞戙垹绠涢梻鍫熺⊕閻忓牏绱撴担鎻掍壕闂佸憡鍔﹂崰妤呮偂韫囨挴鏀介柣鎰灥閸熸媽鍊村┑鐘灱濞夋稓鈧凹鍓熼崺鐐哄箣閿曗偓閻擄繝鏌涢埄鍐︿沪濠㈣娲滅槐鎾存媴閽樺澶勭紓渚囧枟閻熴儵鎮鹃悜绛嬫晬闁绘垵妫欓弲婵嬫⒑闂堟稓澧曢柟宄邦儏铻炴繝濠傜墛閳锋垿鎮归幁鎺戝婵炲懏鍔欓弻鐔煎礄閵堝棗顏�

*RUBUTACCEN AL,AMARI*

Page 1闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閹间礁纾归柣鎴eГ閸婂潡鏌ㄩ弴鐐测偓鍝ョ矆閸喐鍙忔俊顖氱仢閻撴劙鏌涚€n亜鈧悂鈥﹂崸妤佸殝闂傚牊绋戦~宀€绱撴担鍝勵€岄柛銊ョ埣瀵濡搁埡鍌氫簽闂佺鏈粙鎴︻敂閿燂拷8闂傚倸鍊搁崐鎼佸磹閹间礁纾归柣鎴eГ閸婂潡鏌ㄩ弴鐐测偓鍝ョ矆閸喐鍙忔俊顖氱仢閻撴劙鏌涚€n亜鈧悂鈥﹂崸妤佸殝闂傚牊绋戦~宀€绱撴担鍝勵€岄柛銊ョ埣瀵濡搁埡鍌氫簽闂佺鏈粙鎴︻敂閿燂拷

*NA*
*AYSHA ALI GARKUWA*

濠电姷鏁告慨鐑姐€傞挊澹╋綁宕ㄩ弶鎴狅紱闂佽宕樺▔娑氭閵堝悿褰掓偐瀹割喖鍓伴梺姹囧€ら崰妤呭Φ閸曨垰绠涢柍杞拌閸嬫捇寮撮埗鍝勵槸椤繈鎳滈悽闈涘及闂傚鍋勫ù鍕緤閼恒儳顩查柛鎾楀懐锛滈柡澶婄墑閸斿秹藟閸儲鐓涢悘鐐插⒔濞插瓨顨ラ悙鍙夊枠闁糕斁鍓濋幏鍛村礈閼碱兘鍋撻悜鑺モ拻濞达絿鎳撻婊呯磼鐎n偄娴鐐村姇椤垹鐣濋埀顒佺闁秵鈷掑ù锝囨嚀椤曟粎绱掔拠鎻掆偓鍧楃嵁婵犲啯鍎熼柕濞垮劜鏉堝牆鈹戦悙鍙夘棡闁搞劎鎳撹灋妞ゆ牜鍋為悡娆撴偡濞嗗繐顏╁┑顔肩墦閺岋絽鈹戦幇顏堝仐闂佸搫琚崝宀勫煡婢跺á鐔兼倻濡椿鍟嬮梺璇叉唉椤煤濮椻偓閺佸啴濮€閳ヨ尙绠氬┑顔界箓閻牆顬婇鍡欑=濞达絿鎳撻弫楣冩⒒閸曨偄顏紒宀冮哺缁绘繈宕堕懜鍨珖婵$偑鍊栫敮鎺楀磹閹间礁鏄ョ€光偓閸曨兘鎷洪梺鍛婄缚閸庡崬鈻嶈箛娑欑厱閻庯綆浜濋ˉ鐐电磼閺冨倸鏋涚€殿喗鎸虫慨鈧柍鈺佸暙閸旀帗淇婇悙顏勨偓鏍礉閿曞倸绀堟繛鎴炶壘椤ユ艾螖閿濆懎鏆為柍閿嬪灴閺屾稑鈽夊鍫濅紣婵犳鍠栭崐鍧楀蓟濞戙垹妫橀柛褎顨呭浼存⒑鏉炴壆顦︾紒澶婄秺閻涱喖螣娓氼垳鍞甸梺鍛婃处閸撴稑煤閹绢喗鐓涘ù锝囨嚀婵秶鈧娲忛崝鎴︺€佸鈧幃銏ゅ礈閹绘帗鏆㈢紓鍌氬€搁崐鐑芥嚄閸洖纾婚柟鎯х-閺嗭附淇婇婵勨偓鈧柡瀣Ч閺岋繝宕堕妷銉т痪闂佸搫鎷嬮崜鐔煎蓟濞戙垹绠涢梻鍫熺⊕閻忓牏绱撴担鎻掍壕闂佸憡鍔﹂崰妤呮偂韫囨挴鏀介柣鎰灥閸熸媽鍊村┑鐘灱濞夋稓鈧凹鍓熼崺鐐哄箣閿曗偓閻擄繝鏌涢埄鍐︿沪濠㈣娲滅槐鎾存媴閽樺澶勭紓渚囧枟閻熴儵鎮鹃悜绛嬫晬闁绘垵妫欓弲婵嬫⒑闂堟稓澧曢柟宄邦儏铻炴繝濠傜墛閳锋垿鎮归幁鎺戝婵炲懏鍔欓弻鐔煎礄閵堝棗顏�






*Jama'a ku tayani duba a cikin wad'an nan sunaye ina sukayi kama Aysha Ali Garkuwa da Safiya Abdullahi musa huguma ni dai a ganina basa kama toh amman me yake rikita wasu Reedars da suke zuwa gareni a matsayin nice Safiya Huguma? kuma abin mamaki ko nace musu ba ita bace basa yarda wai sai suce bana dai son yin magana dasu ne, hoh ni Aysha na koma Safiya GARKUWA ta koma Huguma Safiya fans naki na sani ciwon kai ki kawo agaji sun cika min gida duk sun shanye min d'an furana da nono mai sanyi na koresu sunki tafiya wai sai dai na kaisu hareki wayyo ni GARKUWA na karb'i bak'ina na karb'i na Huguma wallahi sunk'i yarda kan cewa ba Huguma bace ban san ina suke samo number ta ba ace musu tak'i ce, Reedars kunji Safiya Huguma itace mai Abadan GARKUWA kuwa itace mai Rubutaccen al'amari Allah yasa Ku gamsu da wannan bayanin na kan pagen ga Ku ruga a guje kuje ga Huguma na tabbata zata karb'eku cikin aminci wlh ni GARKUWA ba nice Huguma ba Safiya ki shirya amsar bak'in ki zan korosu da sandar Fulani zan basu tukuicin man shanu da nono濠电姷鏁告慨鐑姐€傞挊澹╋綁宕ㄩ弶鎴狅紱闂佽宕樺▔娑氭閵堝悿褰掓偐瀹割喖鍓扮紓浣瑰姈椤ㄥ棝骞堥妸銉建闁糕剝顨呴埛鎺楁⒑鐠囧弶鍞夐柛鈺傜墵婵$敻宕熼鍓ф澑闂佸湱鍋撳娆撴偟閺冨倻纾藉ù锝勭矙閸濈儤淇婇銏犳殻鐎殿喛顕ч埥澶愬閻樼數鏉搁梻渚€娼ч…顓㈡⒔閸曨垱鍋熼柨鏇楀亾闁宠鍨块幃娆撳箵閹烘挸鈧垳绱撴担绛嬪殭闁稿﹣绮欓幃妯尖偓锝庡枟閳锋垿鏌熺粙鎸庢崳缂佺姵鎹囬弻鐔煎礃閺屻儱寮伴悗娈垮枟婵炲﹪骞冨▎寰㈠酣顢栫捄銊ф晨濠碉紕鍋戦崐鏍礉閿曞倸绀堟慨妯诲閸嬫挸顫濋悙顒€顏�*






*k*ai ta juya cikin wahala da galabai ta,
shi kuwa k'ara rugume ta yayi cikin aminci da cikar farin ciki,
murya a raunane yace.
"Khairi d'an Allah kar k'iyeyya ta tashafi Abinda Allah zai azurta mu dashi."
bata kulashi ba sai yunk'uri tayi da nufin tashi zaune amman kuma sai ta koma jikin shi da k'arfi ta fad'a kanshi cikin rawan jiki da murya ta saki wani sabon kuka hannayen shi ta damk'o da k'arfi har tana karkarwa murya a raunace tace.
"Wayyo Allah wayyo Nenne na wayyo ya Usman Hamma Umar ya ketamin haddi ya kasheni."
abin ma dariya ya bawa Hamma Umar wato ita a zaton ta zata iya tashi hartayi rashin mutunci sai kuma shegen raki da rauni,
ruggume ta yayi yana murmushi fuskar cike da happy har cikin ranshi yake jin dad'i karb'e budurcin Khairi sarkin tsiwa yana ga yanzu kam zatayi mubaya'a ta hak'ura a zauna lafiya,
kanta ta kife kan damtsen hannun shi cikin takaici ta datsa mishi cizo mai zafi,
idon shi ya rumtse da k'arfi tare da sake mata hannun cikin rauni yace.
"Ahhh shihhhhh Khairi cijeni in har cizon zaisa ki huce amman dan Allah karki sake cewa na keta miki haddi shin kin manta cewa,
*ana zaujiki* ni mijin kine amman kike cewa na keta miki haddi."
bata kulashi ba sai kukan ta kuma sakewa ganin haka ya mik'e zaune cikin tarin kunya ya jawo blanket ya rufe su dan shi da kanshi bai san meyasa yake k'asa control d'in kanshi ba a kan Khairi sai yayi abu yazo yana jin kunya shi da kanshi bai san ma cewa shi yana da shawa'a ba da har zata sashi zaucewa,
ido ya lumshe ya jawo bosses d'in shi ya saka a hankali ya jawo ta jikin shi k'irjin ta ya manna kan nashi cikin kauda kai ya jawo zanin ta ya d'aura mata a jikin ta sannan,
ya kontar da ita gefen shi ya d'an yi mata rumfa da k'irjin shi bakin su ya manne wuri d'aya tare da tallabo kanta yayi mata wani irin kiss mai cike da sak'onni masu kauda tunanin mutun,
itama shiru tayi tana kallon fuskar sa shiko idanun shi a lumshe,
a hankali ya zame bakin shin tare da bud'e idanun shi da tuni sun sake k'ak'k'an cewa sunyi jazir sai ya kamo lips d'in shi yana tsotsa tamkar yaro yana kallon ta cikin wani irin yanayi sai ajiyan zuciya yake sauk'e wa,
itama idon ta rumtse sannan ta kamo lips d'in ta daya gama tsotsewa yanzu ta ciza ta ciki kuma taci gaba da tsotsar lips d'in,
sunkuyo wa yayi tare da kauda kai hannun shi ya cusa cikin k'irjin ta bak'in shi ya kai dai-dai kunnen ta cikin rad'a yace.
"Zo muje in miki wonka Khairi zakiji sauk'i."
shiru tayi tana kallon fuskar shi d'aya kawar tana jin yadda yake murje mata k'irjin zuwa yanzu mamaki Hamma Umar yake bata ga wani irin tsoron shi da take ji,
Shi kuwa ganin batayi magana ba ya sunkuyar da kanshi ya d'an laso lips d'in ta sannan ya juya ya nufi toilet ita kuwa ido ta tsura mishi tana kallon surar jikin shi tana mai cike da takaici wai Hamma Umar ne mijin ta ,
ruwan d'umi ya had'a sannan ya dawo ya d'auke ta cid'ak,
suna shiga cikin toilet d'in ya tsayar da ita,
sai kuma yayi maza ya ruggumota jin wani irin k'ara da ta saki sannan ya kalli k'afafun ta gaba d'aya sai rawa suke kamar mazari alamun bazasu iya d'aukar taba, k'ara
ruggume ta yayi cikin tausawaya ya rink'a shafa kanta tare da cewa,
*"Aaspet* sannu."
rugume shi itama tayi tana yarfa hannu ,
k'ara matsota jikin shi yayi yana cewa.
*"Bas bas bas* ya isa ya isa kiyi hak'uri *bitirajjaki* khairi, ki dakata."
kuka takeyi har lips d'in ta na rawa dan azabar da takeji,
kamota yayi cikin kauda kai ya kunce zanin sannan ya kamo hannun ta suka shiga cikin baf d'in ruwan d'umin a hankali ya zaunar da ita sannan shima ya zauna ya rink'a gasa mata jikin ta da ruwan d'umin yanayi yana cemata.
*"ana aspet*"
ita kuwa hannun shi kawai ta rik'e gam ta cusa kanta a k'irjin tana jin ruwan d'umin yana ratsata,
a haka cikin lallama ya mata wonka tsab sannan yasa ta tayi wonkan tsaki shima wonkan yayi sannan ya jawo towel ya d'aura a k'ugunshi sannan ya dagota itama ta tsaya lokaci d'aya sai hawaye car-car a idanun ta,
sunkuyo wa yayi yana kallon yadda har yanzu k'afafun ta na rawa a hankali yace.
"Har yanzu kina jin zafi?."
gini ta dafa ta fara tafiya a hankali tana yarfa hannu d'aya hawaye na zuba murya can k'asa tace.
"Mugu kawai ka ketani ba ko imani kana kuma cemin har yanzu inajin zafi."
ya jita sarai amman sai yayi murmushi ya d'ago ta ya kaita d'aki zanin gadon ya tattara ya duk'un k'une yana b'ata fuska dan baya son ganin jini a rayuwar sa tsikar jikin shi ke tashi,
wani zanin gadon ya shimfid'a bayan ya gyara wurin ya zaro doguwar riga ya zira mata sannan ya kimtsa kanshi,
yana gayawa ana kiran sallan maggariba d'an haka ya shimfid'a musu carpet yaja su sukayi sallan makariba tare da insha don lokacin ishan yayi,
sannan
ya mik'e ya shiga kitchen ferfesu ya had'a mata da tea sannan ya gasa mata nama ya had'o komai kamar mai jego yazo ya ajiye a parlour,
cikin d'akin ya koma konce ya sameta kan carpet d'in tana ta rawan sanyi gaban ta ya tsuguna cikin kula yasa hannu ya shafa goshin ta da wuyan ta zafi jau yaji alamun zazzab'i,
baiyi magana ba sai dagota yayi ya dawo parlour da ita zama yayi ya jawota jikin shi cup d'in tea d'in ya jawo a hankali yace.
"Khairi dan Allah ki dena kukan kisha tea sai in baki maganin insha Allah zaki samu sauk'i."
kai ta juya mishi alamun bazata shaba sai hawaye,
matsota yayi jikin shi cikin tsuke fuska yace.
"Zaki Sha ko sai nayi na biyu?."
cikin rawan murya tace.
"Hamma Umar zan mutu kayi hak'uri."
"Toh kisha tea in baki maganin."
tsoron shi yasa ta d'an sha tea d'in sannan taci naman kad'an daga nan ya bata maganin,
sannan ya kunna TV a inda ya samu tashar Bollywood sun Sa film d'in *kal ho naa ho*
sai ya jawota jikin shi ya rugume ta yana jin yadda take rawan sanyi jikin ta kamar wuta sai ajiyan zuciya take sauk'e wa,
tana manne a jikin shi tana kallon tv
a haka har bacci ya tafi da ita.


11:00 pm ya mik'e da ita a jikin shi dan yaji gari yayi shiru kai tsaye d'akin shi ya wuce da ita yana zuwa ya kontar da ita kan gadon shi daya sha gyara sannan ya dawo parlour ya kashe komai na wuta sannan ya koma d'akin shi,
wonka ya sakeyi sannan yayi al'wala yazo yayi ta nafilfili har zuwa 12 sannan ya jawo qura'anin shi ya fara karatu cikin sauti mai sanyi murya cike da tauhidi da tajwidi gaba d'aya ya hallarto da kushi'inshi,
haka yayi ta karatu har zuwa k'arfe 2 na dere sannan ya mik'e a hankali ya zauna bakin gadon yana kallon yadda taketa duk'unk'unewa alamun sanyin takeji,
konciya yayi gefen ta cikin sauk'e ajiyan zuciya a hankali ya jawota gare shi,
hannun shi yasa yana shafa fuskar ta da ta d'an kumbura tayi ja dan kuka,
ita kuwa cikin baccin taji d'umin jikin mutun kusa da ita haka yasa sai k'ara matsoshi takeyi tana caku moshi,
ido ya tsura mata ganin yadda ta tsuke bak'in ta ta manna shi kan k'irjin shi murmushi yayi ganin gaba d'aya ta cakumo wuyan shi,
ta rik'e shi gam sai murza k'afafun ta takeyi a jikin shi,
haka yasa lokaci d'aya ya fara dabur cewa jawota ya kumayi sannan ya cusa hannun shi cikin rigar ta ya rink'a d'an yi mata tausa,
ita kuma sai mik'a takeyi tana lumshe ido,
a haka ta k'ara tunzuro buk'atar shi,
tuni ya susuce a kanta jiki na rawa ya zare mata rigar sannan ya rink'a murzata da juyata,
cikin gigin bacci ta ji salon daya zarce tunanin ta a hankali ta bud'e idanun da sauri ta fara tureshi a firgice ta rik'o hannu shi murya na rawa tace.
"Wayyo Allah Hamma Umar ka tausaya min mana kasheni kake son yi ko? zafi wallahi."
rufe ta yayi da k'irjin shi a hargitse yace.
"Ahh! Ahhh! bazaki mutu ba kiyi hak'uri ki nitsu bazan ji miki ciwo ba wallahi zakiji ba wuya."
ina ita kam tureshi takeyi tuk'uru,
shiko ya rigada ya gama d'imau cewa,
dan haka bai sarara mata ba har saida ya samu nitsuwa ,
ita kuwa gaba d'aya ta sake bata ko numfashi mai k'arfi,
haka ya kwana mak'ale da matarsa sai sanya mata al'barka yakeyi yana shafa kanta,
bai san cewa ita kam Ummul bata cikin hayya cinta tana jinshi tana kuma ganin shi amman ta k'asa magana bare kuka sai hawayen dake bin fuskar ta ko yatsarta bata iya motsawa,

A haka suka kwana sai da Asuba da yayi mata wonka ne ta dawo haiyacin ta tun a toilet d'in ta rink'a kuka tana magiya da rok'on shi,
ya maida ta gidan su ita kam zata koma gun Nennen ta,
a haka sukayi sallan Asuba suna idarwa ta tasa sabon kuka tana rawan jiki dan yunwa da wahala da bacci ga zazzab'i
DOWNLOAD
DOWNLOAD

4 Comments On RUBUTACCEN ALAMARI
avatar
shukra-sulaiman

8 months ago

Reply

Thanks

avatar
shuraihu

8 months ago

Reply

Replying to shukra-sulaiman

Tnx too

avatar
fatima-idris

8 months ago

Reply

Nice novel

avatar
taskar

8 months ago

Reply

Replying to fatima-idris

Aha tnx

Please Login or Register in order to submit comment