Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[24/08 8:50 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [20/08 4:23 pm] Jeeddah Aliyu🌹: 💝```NI DA YAYA HABEEB```💝

_❣the sweetestlove❣_

*BISSIMILLAHI RAHMANI RAHIM*


```®NWA```

Na Hauwa Shehu Aliyu🌹

```1```

Yarinya ce 'yar kamani _16-17yrs_ tana tafiya a hankali hannuta rik'e da _food flask_ tana sanye da atamfar _novou_ blue da touch's d'in yellow da hijab _yellow colour_ kaitsaye ta doshi wani shagon d'inki mai suna ```Ni da yaya Habeeb Teilorings center```
tana shiga shagon yanayi annuri fuskarta ya d'auke chak, kamar anyi ruwan sama an d'auke tayi tsaye tana k'arewa samari hudu da ke ciki shagon kallo yayin da idanu ta suka ciko da kwalla cikin zafin rai tanufi wurin saurayin da ke _facing_ d'in k'ofar shigowa shagon tadire masa _food flask_ cikin sark'ewa murya tace yaya salman ga abinci na kawo maka Wanda aka kira da suna salman sai lokacin yad'ago tsanani kamanu shi da yarinyar suka baiyana, fuskarsa a murtuk'e alamu babu wasa a tare da shi yace don gidanku kin saba kawo min abinci ne"?
Da sauri d'aya daga cikin samarin Wanda ke zauna daf da wata kyakyawa budurwa tana nuna masa _styles_ d'in d'iki a wayarta tun lokacin da yarinyar tashigo shagon ya sada kai k'asa alamu rashin gaskiya ya tari numfashi sa ta hanyar cewa haba salman miye haka"?
Tsoki yaya salman ya ja cike da jin haushi, yace wallahi Habeeb ina tausaya maka yarinya k'arama tana juya ka kamar waina a tanda sai an waye gari ta Kore maka _customers_ tass sannan za ka yi hankali in ka aure ta naga da uban da za ka ciyar da ita, ke kuma me kike jira ne"?
maza ki koma gida kuma duk ranar da na k'ara gani k'afar ki a shagonan sai na balla ki wannan wace irin fitina ce sai kace akanku aka fara soyayya ina lissafi a sati nan ak'alan Haleesa ta Kore mana _customers_ sun fi 10 za ki fita ko sai na taso na falla miki mari"?
Da gudu ta fice daga shagon tana kuka ta nufi gida.

A fusace yaya Habeeb yace banaso abunda kake yi min salman, ka fi kowa sani duk fad'i duniya ba abinda na tsana irin bacin rai _baby love_ amma shine don tsabar wulaqanci had'e da musgunawa zuciyata kayi mata Koran kare.
Salman ya galla masa harara cike da jin haushi yace wallahi Sa'a kayi da banyi mata dukan tsiya in yaso gaba d'aya zuciyar taka ta tarwatsi har yaya salman yadasa aya yaya Habeeb yana watsa masa mugun kallo mai cike da jin haushi, daga bisani yaja dogon tsoki yanufi k'ofar fita daga shagon da sauri kyakyawar burduwa tace Habeeb ya za'ayi katafi batare da mun gama magana ba"?
Harara ya galla mata yace ke har kina tsanmani ina da kwanciyar hankali da za ki yi magana da ni"?
Ga salman nan ki yi masa bayani d'ikinki in nadawo ya sanarda ni yana k'arasa magana yasa kai yafita, yaya salman ya ja tsoki had'e da cewa shege namamajo yayin da raguwa samari da ke shagon suka kyalkyale da dariya shak'iyanci.
Gudu takeyi tana kuka mutane da ke wuce sai kallota sukeyi, wanda suka santa kuwa sai tambayar ta sukeyi Haleesa lafiya kike kuka"?
Amma ko kallon basu eshe ta ba muradinta taga ta kai gida, tana shiga zaure gidansu taci karo da katuwar akuya Ammi ta korota saura kiris ta bangaje ta daka tsalle a gefe d'aya akuyar na ficewa ita kuma ta danna kai Ammi na tsaye da bulala rik'e da hannuta da alama da bulala tayi amfani ta kori akuyar, tana shiga tsakiyar gida ta cire takalmi ta had'e da hijab ta jefar ae kuwa sai bisa tukunya ruwa hijab d'in yafad'a tasaki kuka mai matuk'ar sautin gaske ta shige d'akin Ammi ta fad'a bisa gadonta na _silver_ tayi rub da ciki tana shasshekar kuka kamar raita zai fita.

A tsorance Ammi tashigo d'akin ta daka mata tsawa ta hanyar cewa ke lafiya kika shigo mini gida kina wannan taratsi na fitar hankali"?
Batare da ta juya ta kalli Ammi ba cikin dasashiyar murya tace Ammi yaya Habeeb nagani tare da wata a shago suna fira, Ammi bakiji irin zafin da nakeji a zuciyata duk lokacin da naga yaya Habeeb yara6i wata 'ya mace jin nakeyi kamar zan yi hauka kum.....kee! Ammi ta daka mata mahaukaciya tsawa da tayi sanadiya da ta hadiye sauran kalamai ta, cikin takaici Ammi tafara fad'a wai ke Haleesa wace irin fitaniya yarinya ce ke"?
Wane irin hauka da shirme k'urciya ne yake da mu ki"?
Domin wannan abun naki ba kishi bane shirme ne da tsabar samun wuri to ki bud'e kunne ki da kyau ki saurara, ni saboda nafara gajiya da wannan iskanci naki uwarki ce ta Haifa miki Habeebu da za ki ce ba zai kula kowace 'ya mace ba sai ke"?
ko don kina tak'ama Habeebu d'an uwanki ne shiyasa kike yi masa abunda kika ga dama shi kuma shashasha yana biye miki, don haka kiyi maza ki rufe min bakinki tun kafin raina ya baci na lakkada miki shege duka.

Nan take ta hadiye kukan ta saboda tasan halin Ammi kad'an daga cikin aiki ta ne, yanzu nan za ta had'a mata jini da majina don haka ta rufawa kaita asiri ta hadiye kuka ta Ammi ta ja tsoki ta fice daga d'akin had'e da cewa kuma kifito ga wanke-wanke yana jiranki.
Ba yadda ta iya dole ta mik'e jiki a sab'ule ta fito tana sharar hawaye had'e da majina da ke tsiyaya daga hancita, kaitsaye bakin famfo ta nufa inda tuli kwanuka wanke-wanke ke jiranta kujera 'yar tsuguno ta d'auko ta zauna ta fara wanke kwanuka lokacin-lokacin tana share hawaye da baya hannuta zuciyarta cike da jin zafin yaya Habeeb wai miyasa Ammi da yaya salman suka kasa fahimtar cewa tsabar son da nake yiwa yaya Habeeb ne yake haddasa mini matsananci kishinsa"?

_Assalamu Alaikum_
Sallamar yaya Habeeb ce ta katsi mata zance zuci da takeyi da sauri ta d'ago kaita
_wa'alaikum sallam_
Ammi da ke _kitchen_ ta amsa masa tafito hannuta rik'e da ludayi miya ta galla masa harara tace kai kuma, shashasha ta je har shago ta tayar maka da hankali shine ka biyo bayanta koh"?
Yaya Habeeb ko kallon gefen da Ammi take baiyi ba, balle tasa ran zai bata amsa sai kawai ta shafawa kanta lafiya ta hanyar Jan tsoki ta koma _kitchen_

Yaya Habeeb na tsaye ya jigina rabin jikinsa a jikin bango ya wani lamgwabe kai yana kallota, ita ma k'asa d'auke ido ta tayi akanshi kallon ```so``` mai had'e da ka bata rai take aika masa yayin da shi kuma yake aika mata kallo mai d'auke da tsan-tsan ```so``` had'e ban hak'uri gaba d'aya yadawo Kala ban tausayi harara ta galla masa had'e da murgud'a baki ta kauda fuska.
Cikin mutuwar jiki ya tunk'aro inda take........
[20/08 8:59 pm] Jeeddah Aliyu🌹: 💝```NI DA YAYA HABEEB```💝

_❣the sweetest love_❣

```®NWA```

Na Hauwa Shehu Aliyu🌹

```2```

Tsawon _5 minutes_ yad'auka a tsaye yana kallonta yayin da ita kuma ta sada kai k'asa ta cigaba da wanke-wanke ta, daga bisani ya tsunguna daf da ita cikin muryar sa mai matuk'ar dad'i da gard'i yace _I'm so sorry baby love_ wallahi ba abunda yake tsakanina da yarinyar nan _believe me baby love no thing between us_ kawai d'iki ta kawo min shine take nuna min _styles_ d'in da takeso a wayarta Dan Allah kiyi hank'uri kidaina kuka nan saboda yana masifar tayar mini da hankali kinji"?

Saida ta ja majina da tafito mata a hanci ta koma inda tafito, cikin muryar kuka tace miyasa kake min haka yaya Habeeb"?
ko don ni bana cikin Jeri kyawawa mata shiyasa kake kula kyakyawa 'yan mata"?

Na shiga uku babylove na ta6a cewa da ke ina so kyakyawar mace kuma, wane munafuki ne yace da ke bakida kyau"?
Ta turo baki had'e da cewa ni ce nagano da kaina banida shaharare kyau, kuma ga shi a kullum 'yan mata masu shaharare kyau suna zarya a shagonku kuma saboda kai kadai suke zuwa kai d'inki.

Yaya Habeeb yadafe kai ya wani zaro ido yace in har baso kike yi nima nayi miki kuka ba babylove ki ajiye wannan zance a gefe ki yarda da ni ki kuma daina kwakwato akan irin so da nake miki, da ace ana bud'e zuciya da wallahi na bud'e miki tawa zuciya ki shiga idanu ki su hasko miki irin masifafe son da nake miki wannan ce kadai hanyar da zanbi ki yarda da cewa zuciya ta mallaki, ki ce ke kadai.

Ta lumshe idanu ta tsanani dad'i kalamai yaya Habeeb suka soma ratsa jijiyoyi jikinta shauk'i sonshi yak'ara samu mafaka a zuciyarta, cikin shagwa6a tace _ina sonka yaya Habeeb_

Yaya Habeeb ya yi murmushi yace kina sona amma kuma kina wahalar da zuciyata, tayi dariya _tace ba laifi na bane_
To laifi waye na hukunta shi saboda ni kan yana mini barazana da rayuwa"?
kallon ido cikin ido mai d'auke da tsan-tsan so ta aika masa, daga bisani ta kauda fuskar ta tace laifi sonka ne yaya Habeeb da ya yi nasara kanainaye zuciyata ya ratsa jini da tsoka ya bi sassa jikina ka koya mini sonka tun kafin na mallaki wayo gane ```menene so``` har nayi wayo nagano manufa da dad'i da ke cikinsa na rayuwa da sonka yaya Habeeb ina kuma fatar na mutu da sonka ,shiyasa banaso ka ra6i kowace 'ya mace.

Wani irin dad'i ne ya lullube zuciyar yaya Habeeb ya haddasa masa sakin sanyaye murmushi ya nad'e hannu _blue shirt_ d'in da ke jikinsa yasoma tayata wanke-wanke tana wankewa yana d'aurayewa yasaka cikin _basket_

Hannushi yatara a famfo ruwa suka cika masa hannu ya watsa mata a fuska a tsorace ta d'ago ya kyalkyale da dariya, cikin yanayi na shagwa6a tace Allah ba zan yarda ba yaya Habeeb nima sai na rama
yaya Habeeb ya zaro idanu had'e da cewa yi hank'uri babylove karki jik'a ni shago zan koma.

_cup_ ta d'auka ta debi ruwan d'auraye kwanuka ta kwara masa tun daga fuskarsa har jikinsa ruwa ne ke d'iga ya 6ata fuska yace haba babylove ruwan wanke-wanke ne kika zuba min a _my favourite shirt_

Ta yi masa gwalo had'e da cewa ba kai bane kafara
Don ni ne nafara shine kika za ki watsa min ruwan wanke-wanke"?
Turo baki tayi yayin da yaya Habeeb ya yi murmushi mugunta ya sunkuce _bucket_ d'in ruwan gaba d'aya ya kwara mata tasaki mahaukaci ihu had'e da kwalawa Ammi kira wayyo! Ammi kinga yaya Habeeb ya jik'ani da ruwan wanke-wanke, da gudu yaya Habeeb yanufi k'ofar fita ita ma ta bishi da
gudu, tuni ya shige gidansu yabarta labe a zaure tana lek'e sa, daga bisani ta juya cikin gida Ammi ta kalli ta ta tabe baki tace narasa gane tsakani ke da Habeebu waye mashiririci"?
murmushi kawai tayi ta d'auki _basket_ d'in kwanuka takai _kitchen_ tadowa rik'e da tsintsiya ta share wurin da tayi wanke-wanke daga bisani ta cire jak'ak'u tufafi ta ta d'aura zani a k'irji
Ta cika _bucket_ da ruwa kaitsaye bandak'i{bathroom} ta Shiga tayi wanka, ta shirya cikin _dark blue d'in _uniform_ na islamiyya had'e da _whites hijab_ tafito rik'e da jakka mai d'auke da _Al-qu'arni mai girma da saura littafai addini_ ta nufi k'ofar _kitchen_ tace _Ammi na tafi islamiyya_ Ammi da ke ta fama fifita wuta saboda itace basu bushe sosai ba tad'ago tace adawo lafiya sannan karki manta in an tashi isalamiyya ki biya gidan Delu dallaliya ta baki ciko kudina, tajuya had'e da cewa to Ammi amma kuma in bata bani ba na k'arbo abin kudi"?
Ammi tace bansakiba uwar 'yan kaud'i ta fice tana dariya had'e da cewa kai Ammi daga zan yi miki abun kwarai

Kaitsaye gidansu yaya Habeeb tashiga had'e da sallama inna mairo na zaune a tsakiyar gida bisa kujera 'yar tsuguno cikin sakin fuska ta amsa mata, yayin da Haleesa ta durk'usa har k'asa ta gaidata _ina wuni inna"?_
_lafiya qalau Haleesa an fito"?_
_Eh! Inna zainab na ciki kuwa?_
Kafin inna tabata amsa taji muryar zainab a bayata tana cewa ba'a saniba sai yanzu kika damar fitowa"?
Harara ta galla mata tace nima bansaniba in kuma baki tashi tafiya ba, nayi tafiyata inna dai sai faman dariyar su takeyi saboda tasan da kyar ne Haleesa da zainab su had'u ba tare da suyi fad'a ba. sallama sukayi yiwa mata had'e da ficewa daga gidan.....

_DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S_


Jeeddah Aliyu🌹
[24/08 8:51 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [20/08 11:16 pm] Jeeddah Aliyu🌹: 💝```NI DA YAYA HABEEB💝```

_❣the sweetest love❣_

```®NWA```

Na Hauwa Shehu Aliyu🌹

```3```

Suna fitowa zainab tace ke kenan kullum sai kinsa muyi latti kin je kinyi zamanki, kina zuba wanke-wanke soyayya ke da yaya Habeeb bayan kinsan yau muna da _hadda_
Haleesa ta kyalkyale da dariya tace zainab kin Shiga uku a ina kika ganmu muna wanke-wanke soyayya"?
Duk abunda kuke yi ina kallonku ta Katanga saboda turmi na hau ina lek'e Ku, idanu ku ya bud'e da soyayya ko kunya Ammi bakwaji shi kuma yaya Habeeb da yafi ki rashin kunya da ya shigo inna ta tambaye shi dalili jik'ewarshi ba ko kunya yace wai baby love ce ta jik'a ni da ruwan wanke-wanke, ni da inna mu ka bishi da kallo har ya chanzo kaya yafice ba mu daina binsa da kallon mamaki ba.
_umhh_ me zai sa mu ji kunyar Ammi"?
Mu kayi a gaban inna ballatana Ammi, ```NI DA YAYA HABEEB ``` soyayyarmu a jini take ko munaso mu boye ta ba za ta boyu ba kuma ae ba yau nasaba jik'e shi da ruwa ba.

mtss zainab ta ja tsoki tace chan ta matsi muku ni dai ki d'aga 'kafarki saboda yau tafiyar sauri za mu yi sai wani tafiya kike yi kamar kina jin tausayi taka k'asa, duk da Haleesa bata iya tafiyar sauri ba amma dole ta dinga d'aga k'afafuta domin ta huta da masifar zainab
Daga bisani Haleesa tace zainab wane irin _colour_ kaya da yaya Habeeb zai fita ya sanya"?
Saida zainab yatsine fuska daga bisani tace wane irin _colour kaya zai saka a yammaci nan da wuce na ball_ Haleesa tayi murmushi had'e da cewa amma kuma ni cemin yayi shago zai koma.
To yayi miki k'arya saboda haka da kun had'u ki hukunta shi
Harara ta gallawa Zainab had'e da cewa ina ruwanki _NI DA YAYA HABEEB_ ba'a shiga tsakani mu domin duk Wanda yace yashiga tsakani anta da jini rabonsa kunya.
Dallah yi ma mutane shiru da anyi magana sai ki ce _Ni da yaya Habeeb_ sai kace zautata Haleesa ta kyalkyale da dariya had'e da kai ma zainab duka.
Duk lokacin da Haleesa da zainab za su tafi islamiyya dole sai su wuce cikin wata _government primary & secondary school_ anan samari unguwar da ma Wanda suke zuwa daga wasu unguwanni suke buga _ball_ kasancewar filin makarantar yana da girma sosai kuma anan Haleesa takeda tabbaci gani yaya Habeeb d'inta duk yawan samari da ke cike da wurin hakan bai hanata hango shi, ba tasaki gwaron numfashi, da sauri ta bud'e jakkarta tafito da _exercise book_ had'e da _Biro_ ta yagi _paper_ cikin manya harufa ta rubuta ```I LOVE YOU YAYA HABEEB ``` ta linke takarda.
Tasaki murmushi mai sauti da sauri zainab tajuyo ta kalleta, ta wani tabe baki,Haleesa kuma ta kawarda fuskarta ta cigaba da kallon tauraro da ke haska zuciyarta karaf suka had'a ido yasake mata kyakyawa murmushi taji wani ni'imatace sanyi yaratsa tun daga tafin k'afarta har izuwa kanta ta lumshe idanuta dai-dai lokacin da aka shuro masa _ball_ cikin kwarewa had'e da kwarin guiwa ganita ya shuri _ball_ d'in ae kuwa sai cikin raga 'yan _team_ d'insu suka d'auki ihu had'e da sowa Haleesa batasan lokacin da.....
[20/08 11:44 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```

_❣the sweetest love❣_

```®NWA```

Na Hauwa Shehu Aliyu🌹

```4```

Tace _yeee datz my yaya Habeeb_ da sauri zainab ta taro ta ta hanyar fisgo hannuta, tace kinyi hauka ne _Haleesa?_ ke da kike bisa hanyar zuwa islamiyya miye had'eki da taya 'yan kwallo ihu"?
In tsautsayi ya gita _Allah_ ya jefo mallam faruq yaji kina ihu a hanya ba ruwanshi da shauk'in soyayya ne ya d'ebe ki dukan tsiya zai yi miki.
Duk wannan sarhi da zainab takeyi hankalin Haleesa na wurin yaya Habeeb tana k'are masa kallo sanya yake da _JC_ blue colour da gejere wando k'afafusa sanye da takalmi _ball_ yaya Habeeb ba dogo bane kuma ba za'a kira shi gajere ba yana da _round face_ mai d'auke da d'an siriri gemu na gayu {saboda ba za'a kira wannan gemu da suna na sunnah ba} yana da idanuwa saidai basuda girma sosai hanci sa yana da tsayi ya kuma d'an bud'e fatar jikinsa _chocolate colour ce_ yana da tarin suma akanshi irin wance gayu zamani suke bari.

Cikin gudunsu na 'yan kwallo yanufo wurin Haleesa da zainab, da sauri Haleesa chafki hannu zainab ta rik'e gam yana k'arasowa wurin daf da su Haleesa ta sada kai k'asa yaya Habeeb ya gallawa zainab harara yace ke dai zainab kin shiga tara kullum sai kin sa babylove tayi latti sai na raba muku, jam'iyya sannan za ki yi hankali.
Zainab tayi dariya had'e da cewa ae ni da ka taimake ni domin a lokacin za ka gano tsakani ni da ita waye yake sanya wani latti.
Yaya Habeeb ya lek'a fuskarta yace _babylove d'azu kika jik'ani kamar shuka koh"?_
Haleesa d'ago fuskata cikin muryar shagwaba wance ita kanta batasan lokacin da tayi ta ba saboda in tana gaba yaya Habeeb susucewa takeyi tace, yaya Habeeb kalli yadda kayi zufa, yaya Habeeb yayi murmushi yace wannan zufa lafiya ce tace ko ta wahala ba haka kawai ka dinga wahalarda kanka ga shi ni kuma bana kaunar abunda zai wahalarda da kai.
karaf zainab tace dallah malama wuce mu tafi, da sauri Haleesa ta mik'a masa takarda hannuta, da cikin zumud'i yaya Habeeb ya kar6a yace _love letter"?_
Haleesa ta lumshe idanu had'e da d'aga masa kai yace _thanks my love_ zainab ta tabe baki tafisgo hannun Haleesa da k'arfi tace zo mu tafi _Juliet_ in har na biye miki za mu kai mu iya kai gobe anan kina kallon _Romeo_ ba tare da kin gaji ba.
Yaya Habeeb yace ke banaso iskanci ki ja min ita a hankali kada ki ji mata ciwo, zainab ta taro baki had'e da cewa to so kake yi mu k'ara yi latti a dake mu.
A dakeki dai domin ita ba Wanda isa yata6a ta, zainab ta kalle Haleesa suka kyalkyale da dariya zainab tace kinji wani sabon fi'eli koh"?
Haleesa tayi murmushi had'e da cewa yaya Habeeb kenan yana matuk'ar ji da ni tamakar tsoka d'aya a miya kamar ance Hal tajuya yaya Habeeb yananan tsaye Inda suka barshi yana, kallonsu ya d'aga takarda da ta bashi ya sumbace ta had'e da mannata a k'irji daga bisani ya bud'e takarda idanu shi suka hasko masa abinda Haleesa ta rubuta cikin d'aga murya yace ```I love you too Haleesa ``` da sauri ta rufe fuskarta zainab tace soyayyarku na matuk'ar burgeni Haleesa narasa gane tsakani ke da yaya Habeeb wayafi son wani"?
Haleesa tayi murmushi daga bisani tace zainab kenan ni kam ina da tabbaci son da nake ma yaya Habeeb yafi Wanda yake mini ina tsanani, son yaya Habeeb tamkar yadda uwa takeso d'anta duk buguwa numfashina, yana bugawa ne tare da kwayar son yaya Habeeb in har narasa shi tabbas rayuwata za ta tagaryara zan shiga k'unci mafi muni a rayuwa, ina sonshi wallahi zainab ina tsanani son yaya Habeeb soyayyarshi za ta iya jefani a kowane irin hali tak'arasa magana hawaye na zuba daga idanuta.....


```DEDICATED TO SHEHU ALIYU FAMILY'S```

Jeeddah Aliyu🌹
[24/08 8:51 pm] Jeeddah Aliyu🌹: [24/08 7:16 pm] Jeeddah Aliyu🌹: ```💝NI DA YAYA HABEEB💝```

_❣the sweetest love❣_

```®NWA```

Na Hauwa Shehu Aliyu🌹

```6```

Haleesa ta lumshe idanu ta tsanani son yaya Habeeb yacigaba da ratsa jijiyoyi jikinta ya ziyarce sassan jini jikinta dama haka takeji a duk lokacin ta, taga yaya Habeeb ko kuma taji murya sa ya durk'usa ya gaida baffa.
Baffa amsa cikin sakin fuska yaya Habeeb yace baffa baba yace na fad'a maka yafito kai kadai yake jira"
Da sauri baffa ya ajiye rediyo shi ya mik'e tsaye had'e da cewa masha Allah dama shi nake jira Ammi tace adawo lafiya baffa yace Allah yasa yafice yayin da yaya Habeeb yajuya wurin Ammi ya gaidata ya zuguri yaya salman cikin tsokana yace sarki ci me aka sa mu ne da ba'a tayawa mutane"?
Yaya salman yayi dariya yace wallahi Habeeb ka rena ni ko manta da matsayi na, na siriki ka ne"?
Yaya Habeeb ya tabe baki yace ae ni banida siriki yajuya ya kalle Ammi ya d'an zaro ido yana dariya yace wai ashe Ammi na kusa"? Ammi ce kadai suruka ta Ammi ta kyabe baki had'e da cewa _Allah_ ya tsare ni da yin sarakuci da kai na barma inna mairo watakila ita za ta iya Ammi tak'arasa magana had'e da mik'ewa tsaye tashige d'akinta.
Yaya Habeeb da yaya salman suka kyalkyale da, dariya yaya Habeeb yace Ammin mu kenan.
yaya Habeeb na gani Ammi tashiga d'aki yasa k'afarsa ya d'an shuri k'afar Haleesa nan take taji wani irin yarrr tsigar jikinta ya tashi da sauri ta, rintsi idanuta.
Yaya Habeeb yace _babylove_ ba gaisuwa"?
Haleesa tayi murmushi cikin 'yar k'aramar muryarta tace ina wuni yaya Habeeb"?
Rik'e abarki banaso tun da sai da na rok'a.
Kamal ya kyalkayale da dariya yace _yeeee yau yaya Habeeb da
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment