You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
yayi aure duba da irin tashi ƙaddarar dake ɗawainiya da shi a gaskiya bazan iya tursasa tareek ya aure ta ba sitti har yanzu tareek be yafemin ba har yau alaƙar mu bata dawo daidai ba duk da ko a fuska baya nunamin ninasan abin da yake nufi da hakan bazan so in ƙara lefi agunsa ba ,
Tsawa ta daka mai tace
"Wato ni zaka nunawa iya kacina akan dan shegen da ka haifa uwarsa ma ta guje shi mu mun ruƙesa ya ci ace ta juyo ta waiwaye sa tun yana zanin tsunma to in kaman ta bari intuna baka da kuɗin mahaifinka aka dinga suyimai madara ana bashi har ya girma wata ranma inta ƙare kafin asiyo nonan akuya ake bashi har ya girma sannan zaka nuna min iya kacina akan sa wallahi gaji na rantsai maka zan tsine maka in yau ba a ɗaura musu aure da safna ba ai yar ɗan uwan kace duk abin da zai yi yazo yayi ai ba tsoransa nake ji ba duk taurin kansa da kafiyarsa dole mu tanƙwara shi ai bashi ya haifi kansa ba mu muka haifesa muna kuma da iko akansa tana kai wa nan ta tashi ta bar gun
dafe kaisa yayi dake masa wani irin sarawa tashi yayi ya nufi shashinsa hajiya na'ima ya tarar ta zubawa tv ido duk da anyi mutuwa ta sa uban kida danma ba wanda zaijita bayan tareek be ƙara haihuwa ba shi yasa ya kwallafa rai akansa amma ina yayi mai nisa tunda tareek yasan waye shi ya dena yarda da kowa inciwonsa ma ya tashi ya dinga fashe fashe kenan duk abin da ya gani sai yayi hurgi da shi sanadin shock ɗin da kwakwalwar sa da tasamu na jin ko shi waye shikkenan kuma ciwonsa ya ta'azzara ga zuciyarsa duk a huje baya cin abincin da zai sa wa jininsa kauri yanzu haka injine ke temaka mata gurin aiki duk shekara yake zuwa a canza mai bedroom ɗinsa ya nufa akan luxury royal bed ta zauna ya zuba ta gumi ya shiga tunanin rayuwarsa ta baya
*Wai waye masu iya magana sun ci adon tafiya*
*1991*
Mudai asalin mu yan ƙasar marocco a wani ƙauye da ake kira da
*MARRAKESH*
kane kasuwanci ya kawo mahaifin mu kano kowa yasan fatar dabbobi da ita ake takalma jakunkuna yana siyanta ya kai marocco ya siyar da ita ga Company hada Leatherwork suyi amfani da ita Allah ya samai albarka a kasuwancin sa NADER BN UBAIDULLAH shine cikakken sunan mahaifin mu wataran bayan an gama loda mai kaya za akai shi Lagos a huce dashi ta jirgin ruwa zuwa marocco ma iya marocco yake kai kaya ba har sauran ƙasashen duniya Allah ya haɗashi da mahaifiyar mu yar garin Yola a wani gari da ake kira
*MAYO-BELWA*
duk da iyayensa bawani so suke ba ganin zai auro musu bare haka suka haƙura to da raban zuri'a a tsakani mu hudune a gun mahaifan mu UBAIDULLAH ABDULNUR ABDALLAH sai dan autan mu NASIR cikin kulawa da soyayyar juna muka tashi mumsami ilimin addini da na boko duk da akano muke amma duk wani abu da za ai a maroco sai munje kwasam ƙaddara ta gitta min bazan taɓa mantawa ba
*Ranar litinin shabiyar ga watan Oktoba ranar da yakasance baƙar rana a guna masomin ƙaddara ta da tareek toshen baƙin cikin da muke ciki nida ɗana har yau*
Fitowa ta kenan daga jami'ar Bayero University kamar ance ɗaga kanka naga wata kyakkyawar yarinya chocolate color bazata huce shekara goma sha takwas ba da alama abin hawa take jira daidai gunta na tsaya na zuge glass ɗina nace
"Assalamu alaiki,
Matsawa tayi zuciyar ta nawani irin zillo tsoro fal ranta cikin Sa'a kuwa taga napep ba tayi ta shiga ganin lokaci daya ta rikikice na saki murmushi binsu nake yi har unguwar rijiyar zaki aikuwa tana fitowa na buɗe mota nafito juyowar da zatayi tabawa me napep kuɗinsa ta ganni sauri ta ƙara amma sai da nasha gabanta bata tsaya ta saurareniba ta shiga gida in takaice muku labari ranar kwana nayi banyi bacci ba har sitti ta gane lokaci daya nayi zuru zuru kai kace mahaifina ne ya mutu kullum na taso daga makaranta sai naje gidan su amma bata saurarata alamu ta tsanani ƙarshe sai abokina yaban shawara in tambayi mahaifinta ko Allah zai sa ya bani nanfa ya ɓaɗamin ƙasa a ido yace
har abada bazai taɓa bawa bare yarsa ba ni sai a lokacin nasan ma kanurine jira yake falmata ta gama karatunta ya kaita Gamborin gala yayi mata aure yanzu tana shekarar karshe a secondary ranar na shiga rashin hankali nan fa sheɗan ya ƙitsamin inmata fyade insuka ga haka zasu bani mahaifina bashi da matsala zaine mamin auranta sitti ce me natsala ita zata ce bata yarda ba
haka washe gari na shirya na tsaya akan hanyar makarantar su na tareta Powder nashaƙa mata bata ƙara sanin inda kanta yake ba sai farkawa tayi taga ahalin da take tayi kuka tayi min Allah ya isa yafi cikin kwando nanfa nadama ta kamani amma ko saurarena batayi ba
Sosai na shiga nadama mara adadi tundaga ranar har iyau bana cikin kwanciyar hankali sai ko da ta koma gida ba abin da iyayeta suka fuskanta itama sai dai ta koma gefe tayi kuka batasan da wanne ido zata kalli mijin da ta aura ba ana haka tafara cuta nene wato mahaifinyar ta ta kaita asibiti nan fa likita ya binciko musu tashin hankali ranar taci duka tunda a asibitin
ko da aka tambaye ta waye ba ta boyewa mahaifanta ba nan fa aka nemo mahaifina ranar ya shiga baƙin cikin mara misali haka nima sitti kuwa ba ruwan ta domin ko a fuska bata nunan ba sai dai wani zubin ta yadamin da habaici haka na jure ina ganin cewa innata haihu za'a dauramin aure ashe da sauran rina a kaba wani irin kunci duk ta rame sai uban ciki ba kowanne abu take iya ci ba tana jin muryar mutane za su shigo da gudu take shiga daki wata iriyar tsana tayiwa cikin da ke jikin ta kamar shiyayi abun ba ma ita kadai ba har alanguburo wato mahaifinta ranar da ta haihu ranar ko tsayawa ta kalleshi batayi ba bama ta cikin hayyacinta saboda c.s akai mata ranar alanguburo yakira su alhaji nader su amshi yaron suje can da shi ɗan a duba shi saboda yana dauke da ciwon zuciya tana tashi Maiduguri zasu huce su da kano har abada daman gudun hijira ne ya kawo su ko da Ubaidullah yaji bayanin sa rikicewa yayi yana bashi hakuri
badawa idanuwansa tuka yayi yace
"Ko dan kaga ba dau wani mataki a kanka ba to wallahi kai da auran kaltum bulama gana har abada ,
Zumebewa yayi agun aka bashi gado shima bayan ta farka kallo daya tayi wa ɗan ta kauda idanuwanta hawaye na zuba waiyau ita yake da dan da bana sunnah ba yaron kamar shi daya da Ubaidullah sai wani abu da ba'a rana na kaltum da ya dauko kato da shi bakace yana da ciwon da aka fadaba to wayar gari mukai ba su ba labarin su ga dai yaron ana bashi temaƙon gaggawa duk mahaifina ne yake dawainiya da tareek domin sitti ta tsane shi har bata son ganinsa bayan ansallamo mu haka naci gaba da kula da Muhammad tareek na daina zuwa makaranta har ya fara girma tsanar da yan uwana sukai mai ba magana kuwa domin ko abu ya taɓa sai sun zage shi sunce shege sitti tana sane zata ɗauke madararsa wai gwara ya mutu da ta ajiye shege a zuri'ar ta haka na koma makaranta ina karatu ina rainonsa ban fuskanci matsalah ba sai ran da mahaifina ya mutu nan fa komai ya kara rukicewa Allah ya temaka ma na nasami aiki a NNPC na Abuja nanfa tsananta ta kara ƙarowa akan tareek
nima yawa anmin asiri nabi na fita harkarsa shiyasa bamu shaƙu da shi ba shi yayi wa kansa wahala har ya kai iyanzu ranar da yasan ko shi waye ranar aka cemin zuciyar sa ta huje haka na biya kuɗi da ƙƴar akai mai aiki aka samai inji shine ke control ɗin sa tissue ya yago ya goge fuskarsa tambas tareek abin tausayi ne duk da irin wannan matsala har kwanan gobe yana mutuntani sai dai ba wannan shaƙuwa ta ɗa da mahaifi banjin ko number yana da ita ban da ka cire uncle nasir da shi yayi mai ɗawainiyar karatunsa
Palestine.........✍️
*Perfectly pen's 🖊️ 🖋️*
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*Team One.*
*🌹 perfectly Pen's✍️✊*
*Our Ongoing Book's...✍️*
*1_ƘADDARA CE!.*
*BY: S Candy.*
*2_SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*3_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*4_DESTINY LOVE.*
*FREE BOOK BY: Oum Yasmeen.*
DESTINY LOVE
Oum yasmeen
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN'S*
```Zazzafar tawa ga```
Free book
Palestine
Episode 12-15
Darene ya tsala yayin da ya zamarwa abrar rana kowa na bacci Ita kuwa ya kauracewa idanuwanta yau ba abbu ba ummi ra banta da abinci tun lunch da sukai tare da abbu yana bata abaki yana cewa ta daina kuka a yanzu addu'a umminta take buƙata ba kuka ba daga kanta tayi taga hasken wata ga taurari sai haske suke sosai sukaiwa sama ado hawayene ya zubo a idanuwanta
irin kaddarar ta kenan daman zata gansu itama su kasheta me yasa basu hada da ita ba me yasa basu kasheta ba suka zaɓi su barta ta zauna adoran duniya yanzu bata da gata bata da wani bango majingina wata ƙara sukaji alamar anhullo musu boom tantinsu kowa maɓoya ya nufa Ita kuwa zuciyar ta Allah Allah take boom ɗin ya tashi da ita bata son rayuwa a yanzu tafi son mutuwar ta itama tabi su abbu cikin iƙon Allah jami'an tsaron kasar suka zo ɗeɓesu sukai daga inda suke suka kai su gefen kogin jodan suka kafa musu tanti a gefe ta zauna ta zura ƙafafuwanta cikin ruwa ta soma alwalah
Bayan ta idar dan buhu ta shifida ta tada sallah bayan ta idar ta nemawa mahaifanta gafara
motar abinci cice ta zo da sauri kowa yahau kan lahi ita ce takarshe tabbas suna fama da tsanani saidai Allah ya kawo musu sauki
kash na zuwa kanta ya ƙare dole ta koma gefe ta zuba ta gumi haka rayuwa tayi da ita bata da me rarrashin ta hawayene suka shiga mabaliya a fuskarta bata sa hannu domin tsayar da su ta zaɓi zubarsu wannan shine sauƙi zuciyarta ji tayi antaɓata ɗago luhu luhun idanuwanta saboda tayi kuka sun kumbura har muryarta ta dashe hulliya ce ta tsaya akanta tace
"a-cha-yot ma-zon?,
abincin hannun ta ta miƙo mata amsa tayi tace
- "על כל זה תודה" (al kol zeh todah) -"
ma'ana nagode sosai
Hulliya tace
, "אין לחוש בעניין" (ein lachush ba'inayin) "
Ma'ana kar ki da mu bakomai
Kusa da ita ta zauna hulliya asalinta yaran Hebrew (iburaniyanci)ce mana bayahudiya ce kusan alƙar auratayyah ta shiga tsakanin Palestinu da Isra'ila duk kuwa da yar tsamar dake tsakanin su shiyasama ta'iyah yaran abrar tsakurar abincin ta ɗingayi badan tanajin dadinsa ba
_________
Lumshashshun idanuwansa masu kama da me jin bacci ya lumshe a duk lokacin da ya rufe idonsa kyakkyawar fuskar matar nan yake gani yaja tsaki yafi cikin kwando dafa shi jamil yayi yace
"Kai dai wallahi halinka sai kai tun ɗazu nake tambayar ka me ya faru dakai har ciwon ka ya tashi kai min shiru likita yace wani abu akai maka da ya ɓata maka rai ko kuma yasa zuciyar ka ta buga ta huce bugun da akeso tayi shine ya janyo maka haka dan Allah TARÉÉK kadin ga kai zuciya nesa gashi tun ɗazu sai zuba tsaki kake,
rufe idanuwansa yayi ruf yawa wanda yake bacci har ya ƙaraci surutunsa ya gama da yaga yayi shiru ya tashi zaune ya cire ƙarin ruwan da ake mai da sauri El-jameel yatashi daga gadon masu kula da mejinya da ya kwanta yana charting yace
"Wai kai TARÉËK wannan irin mutun ne yanzu kuma me drip ɗinnan yayi maka?,
cikin tausayin amininnasa yasan abin da yake gudu yasan abin da El-jameel yake tsoro amma shi ya dade dasani cewa lokaci kawai yake jira shiyasa yake kafkaf da abin da zaisa ciwonsa ya tashi jinin da ke zuba a hannunsa sakamakon ciri drip ɗin da yayi ya kallah ya sakar masa murmushi yace
"Naji sauki mutunne shi da ba meson magana ba inkaji maganar sa yana teburin tattaunawa da mutane a gidan Radio ko fashin baƙin da dufulomanciyah,
Jinjina kai yayi yace
"Bara inji in faɗawa dr Abdul Aziz domin kai ba abin yarda bane wata kila wani abu katuno ba kai ba shine zaka je kayi ka cigaba da hidimar al'umma wani ko sau daya bayan shuɗewar..ka...ba zai tuna da kai ba kayi ƙoƙari gurin taka tsantsan da lafiyar ka ,
Ganin alamun kamar tashi zaiyi da sauri jameel yayi hub ya fita ya rufe kofar gun dr aziz yaje dayake asibitin kudine cikin girmamawa ya amshe Shi kuma sun saba ɗan rubutu yayi a takarda yace
"dan Allah kula da shan maganin sa sannan duk abin da zai kawo bugun zuciyarsa a guje shi wata ran in ta buga da yawa topa,
Saurin runtsai ido el-jameel yayi ya girgiza likita kai yace
"Kar ka ƙarsa insha Allahu hakan ba zai faruba,
murmushi aziz yayi tunda yake be taɓa ganin aminin gaskiya sama da jameel ba soyayyar su daga Ubangiji take ba cutarwa tsakanin su yace
"Okay nima ina fatan haka zaku iya tafiya ungo wannan ku biya su pharmacy ku siya,
Amsa yayi ya tashi komawa ɗakin yayi yace
"Tashi mu tafi,
Gyara kwanciya tareek yayi yace
"Ni sai na ƙara hutawa zuwa gobe sai mu tafi,
Dariya jameel yayi yace
"Yasin baka isa ba ,
tashi yayi yace
"Tun kafin ka cikamin kunne bara in tashi,
_________
Ko daidaita parking aisar beba ta fito tana haki zuciyar ta nawani irin bugu har tana sarƙewa da lufayarta shiga tabkeƙen floor wanda za'a kirashi da aljannar duniya bata tsaya a ko ina ba sai a bedroom ɗinta tasa key ta kulle danma kar su dame ta waɗawa kan gado tayi ta saki kuka mara sauti ganin wannan mummunar fuskar
tatuna mata abubuwa da yawa wayan da suka shuɗe duk da lokaci da dama takan tuno su lumshe idanuwanta tayi har yanzu fusƙarsa take gani dayake bata haƙuri tambas duk yarda akai wannan jinin su ne domin kamar su ɗaya sak saidai wasu abubuwan da bata sanin ba wato halayyar sa cikin kuka nur tace
"Ummi tárná ngòo máá!"
Sanin halin nur da naci dai daita nutsuwarta tayi tace
"Ínà kú sírè ngèrí",
bata yarda mahaifiyar su zata fito ɗin ba ta ci gaba da bugu tana faɗin Tárná ngòo máá
a haka har big brother dinsu da aisar suka zo cire hannun nur yayi ya rungume ta sun dade da sanin cewa akwai wani abu dake damun ummi lallashin ta ya shiga yi kallo daya zakai musu kasan cewa jinin baggara ne su wato shuwa arab wata irin fata ce dasu me kyau chocolate colour ga shiƙe da take sumar kansu duk anan naɗe nur itace kaɗece mace kuma auta
jan hannunta yayi ya kaita bedroom dinta zaunar da ita yayi akan stool shi kuma ya zauna a tamfatsaitsan luxury bed ɗinta yayi da aisar yana tsaye ya tsarƙe hannuwansa a kirjinsa yace
" "La'a ta'khi, khali'i khalas!"
Kallon sa tayi sai ta ƙara fashewa da kuka tace
"Ummina,
Aisar ya matso kusa da ƙanwar tasu yace
"Addu'a zaki wa ummi Allah yaye mata damuwar ta ba kuka ba ,
Tissue paper aziz ya miƙo mata ba musu ta amsa ta goge fuskarta jin ƙarar shigowar motar cikin farin ciki tace
"Khuwa" (خوا) "Baba déná gàjí gàrka",
da sauri suka tashi fitowa sukai hannunsu sarke da na juna har baba ya iso floor da gudu suka isa gunsa rungume su yayi yana dariya cike da farin cikin ganin ya'yan nasa yace
"Ná árí kú yín, úmmí gàrka ?Ná árí kú yín, márgàtèy gàrka!
Nur narai narai tayi da idanuwanta kwallah ta taru a idonta tace
"Tana bedroom ɗinta,
Medical glasses dinsa ya cire ya zura a trouser suit ɗinsa yace
"Okay bara inje gunta,
_________
Dai dai shiga gida suka ji wani mugun labari da ya kusan tafiya da numfashin Muhammad tareek.....✍️
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*✊ 2024
*~_-_Perfectly Pen's_-_~*🤟
*🌹 perfectly Pen's ✍️✊*
*Our Ongoing Book's...✍️*
*1SHIRYAYYIYAR ƘADDARA.*
*paid 500*
*Season one Free. BY: Queen Kainaat.*
*2_RANAR BIYAN BUƘATA.*
*Free Book. BY: Nainarh KD Nkd's.*
*3_DESTINY LOVE.*
. BY: *Oum Yasmeen.*
*Mun Shirya tsaf domin kawo muku daɗaɗan littattafan mu masu cike da ilmantar wa faɗakarwa tunatar wa wa'azantar wa har ma da Nishaɗantar wa.💝*
*🔥Kada ki bari wannan tafiyar ya kasance ba tare dake ba. Don't Miss It Dearest sisters 🔥*
*DESTINY LOVE*
_Story and writing_
*By*
*Oum yasmeen*
*KING AND QUEEN WRITING CHAMBER*
*PERFECTLY PEN'S*
*Ina godiya masoyana ina ganin saƙon fatan alkhairi nagode sosai Allah ya bar zuminci*
*Episode 16 שש עשרה (Shesh Esreh)to 17 שמונה עשרה (Shmoneh Esreh)*
*TARÉËK*
Kallon kallo a ka shiga tsakanin tareek da jameel lumshe idanuwansa yayi da suka kada sukai ja yawa garwashin huta ƙara kasa kunne yayi domin yana tamtama anya kuwa kunnuwansa gaskiya sukaji wani uban kambara aka saki inda me shela yace
"A yau aka ɗaura auran MUHAMMAD TARÉËK da zanka ɗeɗiyar amaryarsa SAFNA ABDULNUR a kan sadaki dubu dari biyu,
gaban jameel ne ya waɗi ya dubi tareek tabbas abba bewa tareek adalci ba shin besan wace ce SAFNA ba yarinyar da bata ji wani irin bugawa zuciyar sa tayi da yatuno da lalurar tareek kafin yace wani abu tareek ya buɗe murfin mota ya fita cikin izzah da ƙasaita yake tafiya wanda cikar kamala da mazantaka wanda tarin shekaru da ilimi suka haifar mai ita kallo daya zakai mai kasan cewa tabbas namijin gaskene ko a cikin maza sunan shi mazaje
malam liman wanda shine limamin babban masallacin BN NADER dake unguwar gadan ƙaya ajikin estate ɗin su yake ya fito murmushi ya sakarwa tareek ɗin kallo daya zakai mai kasan cewa ransa ya ɓaci fuskarsa tayi ja abinka da farar fata ba kowa yake iya gane wannan fushin kamilalliyar fuskarnan ba amma a yau sai gashi kowa na iya gani takowa malam liman yayi ya ruƙe shi shine mutum na farko daya fara koya mai karatun addini a gunsa ya sauke yanzu haka yana iya rubuta Alkur'ani dan haka wasu suke ce mai gwani yana da wani mutunci da ƙima a gunsa mazai iya tuzarta shi a gaban mutane ba amma yau ace ƙannan mahaifinsa ne suka ruƙe shi da wallahi sai yayi hulli da mutun cikin nasiha yace
"Me babban suna kai hakuri kai hakuri a duk lokacin daka ga an cuce ka hakan na nufin nasara wallahi Ni shedane mahaifinka be so ba dan Allah in zaka tashi a bunka ka cire mahaifinka wallahi fin ƙarfinsa akai kadena tunzura ko dan ciwon ka yana bukatar sanyin zuciya in baka bi iyayen ka kana tare da taɓewa suna da wani ƙima da daraja a gunka tilas ka bi umarnin su inhar ba saɓawa mahaliccin ka suka umarceka kayi ba shine zaka bujere musu anan ba biyyah gun saɓawa mahalicci wannan auran auran manufa ne insha Allahu bazasu yi tasiri ba andade ana ruwa ƙasa na shanyewa kai hakuri kai haƙuri tareek,
tabbas inyace nasiyar malam bata shigeshi ba yayi ƙarya duk wani gana most go da ya cika na rashin mutunci da zai zube musu ba rabi amma bawai ya haƙura bane sai ya tauna tsakuwa dan aya ta ji tsoro ita kuma safna yayi muskilin murmushi saita gwammace kida da karatu saisaita kaisa yayi yace
"Malam nagode Ni zan shiga ciki,
Malam ya karanci TARÉÉk tsab a kwai abunda ya ke ɓoyewa amma koma mene Allah yasan ya mai sauki da salama a zuciyar sa domin yasan bawai ya haƙura bane yace
"To afito lafiya Allah yayi albarka,
Lips ɗinsa ya motsa yace amin
Can kuwa babban floor tun zuwa tareek an sanarwa da sitti amma batayi tsammanin zai barta ba batare da ya zo ya gurza mata rashin mutunci ba shirunsa na nufin abubuawa da yawa gwara yayi a yanzu da ya shirya wata gada zaran wacce tasan zata iya afkawa da mutane da dama na estate ɗin mama amina tace
"Sitti yanzun nan salim yake cemin tareek yana floor sa anya kuwa wannan taƙadirin yaron ba wani abu yake shiryawa ba shirunsa matsalane fa sitti?,
gyara zamanta tayi ta ɗauki tufa na gutsura duk zakinta ɗacinta taji tasan halin tareek tsab to wallahi abun da zai zo musu yafi shirin su tace
"Maman amina ina zansani amma kwai lauje cikin naɗi kinga wannan malam liman din hmmm akwai wata a ƙasa,
Mommy Hafsah tace
"Sitti ai ba liman ka dai ba kinga wannan munafukar Aysha daki ke ganin ta ɗan dai tana ji da mutuwar makahon danta ne da tuni ita zata maye gurbin malam liman,
SAFNA da tun dazu take ta juyi tana rawa burinta ya cika amma inta tuno cewa ita ba cikakkiyar buɗurwa bace hankalin ta na tashi ƙarfa a first night ɗinsu ya sake ta amma ai mommy tace zata bugemai baki
*Hmm muje zuwa yanzu wasan ya fara*
__________________________
"TAREEK tun ɗazu kake haɗa jaka ina zaka kuma naga ka ajiye jami'an tsaron a kofar shashin ka me hakan ke nufi ?,
Passport ɗinsa ya ɗauka ya zora a briefcase ɗinsa sai a lokacin yaga damar magana yace
"Kai ma inzaka haɗo kayan ka yau sai Palestine daman a gobe ce tafiyar amma na yi booking tickets yau har da naka nan da karfe 5:39 jirgi zai tashi,
sakar baki jameel yayi yana kallon sa ya yarda tareek shegen me raine shi daman yasan shirunsa na nufin abubuwa yace
"So fa wayan nan jami'an tsaron?,
banza yayi mai sallamar aunty Ayesha suka shi da sauri tareek ya amsa yana bata izinin shigowa shikwai gogan ko motsi beba yana aikin gabansa gaban tane ya waɗi ganin logges a gaban su tace
"Ba dai tafiya za kuyi ba ?,
Jameel yace
"Akwai wani project da zamu gabatar a ƙasar Palestine zamu je samo bayane ne shine tafiyar ta taso,
Kallo ta maida ga tareek tace
"Ka fadawa abba?,
Sai a lokacin ya ɗago ya dube ta zai yi magana tace
"TAREEK kai min alkawari fa ba jayayya tsakanin ka da abba please kaje kai mai sallama ko addu'a yayi maka zaka samin ninƙin nasara fiye da yarda zaka sameta nasarar mu ta tafiya tare da albarkacin iyaye tareek,
Kallon kallo aka shiga tsakanin MUHAMMAD da jameel sun san zancan ta gaskiya ne amma shi baya iya jin zai je yayiwa mahaifin sa sallam mutunmin dake cinye dukiyar al'umma mutumin da ke danne hakkin maraya shifa ya tsani siyasa amma wallahi yana gab fitowa matemaƙin gwamna tareek gwamna domin su kwatowa talakawa hakkin su ko ruwan gidan su baya iya sha dan yasan duk haramunne yace
"Bara in kira hajiya in mata sallama amma dady nasan yana office yanzu bazai ɗauki waya ba ,
Aunty Aysha tace
"Duk da haka kira shi ko kai mai text message,
bayar da ya iya haka ya kirawo su sun mai fatan alheri tafiya suke cikin nutsuwa yayin da aunty Ayesha tayi shashinta su kuma suka shiga shashin abba bazai iya tuno yaushe ne ranar sa ta karshe shiga shashin abba ba haka badan ya so ba ya tura kai yana zaune abban floor ashe sitti ma na floor a lamar wata magana suke tana ganin sa tace
"Yauwa dan ƙanin ubanka Abdullah Ka ɗauke min wayan nan mutanen da kakawo min gidana tun kafin ran kowa ya ɓaci amarya kuma yau zata tare a shashinka,
be kulata ya sami gu yayi ya zauna cikin ladabi suka gaisheshi tareek yace
"Abba daman nazo in maka sallam zanyi tafiya,
Sosai mahaifin