Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

wannan harar da mukayi

"Kai haba dai kice har kin jike to budemin na ɗan ɗana dan nima yawuna ya tsinke wallahi


Kafafuwan ta inna ta budewa malam ai kuwa sai ga durin inna na aman ruwan dadi sai wani maiko maiko ne ke fitowa gashi sai huci yake

Hannu Baba yakai kan kofar leben gindin ya shafa ahankali ai kuwa inna ta saki wani ihun dadi dai dai cikin kunnan indo da ciwan mara ya fara damu tsaki tayi tana faɗin
"Aikin kawai yanzu zasu fara cin duri su hanani bacci ga wannan ciwan ya dame ni ...


Shi kuwa Baba jin ihun da inna tayi ne yasa wani shauƙi kama shi yatsu biyu ya zura cikin durin nata dasu ya fara cinta sannan yakai sannun sa ɗaya ya ciro nonon ta ya fara murza mata niple din..


Ba abinda kake ji sai chakal chakal kamar hannun Baba a durin inna ga kuma nishi da suke faman saki kamar ƙato a gona
Zare hannun yayi ya buɗe kafar Tata sosai bakin sa yasa a wajan ai kuwa numfashin inna ya kama rawa sabida yanda yake cinta da harshe yana zuko ruwan durin

Wayyo ashhhhh ummmmm dadi ahhhhhhhhhh washhhhh ashhhhh dadi kasamin bura aciki dadi
Nan Baba ya zaro burar shi dake cikin wando dama ta miƙe neman ɗakin shiga takeyi ai kuwa ta samu da Baba ya danna kanta cikin durin inna da ke ambaliyar ruwan dadi sai da suka saki ihun da har cikin kunnan indo



Bayan kamar minti talatin lokacin su Baba an tsaya ahuta kafin a cigaba
Ita kuwa indo tuni bacci ɓarawo yayi gaba da ita kamar a mafarki taci abu ya soke ta marar ta tayi wani irin juyi a gigice ta tashi haskawa tayi da fitila jini ta gani yana bin kafar ta ga murɗawar da marar ta keyi ai da ƙarfi ta saki ihu

Da gudu Baba yayo waje sai inna ce ta rikeshi dan ba wando jikin shi sannan ya koma yasa har rige rigen shiga dakin da take sukeyi sabida ihun da ta kuma yi
Jinin da inna ta gani ne ya tsora tata "Malam kagani jinine a ƙafar ta ko macejine ya sare ta? inna ta faɗa a tsora ce


"A'a mairo bana tunanin haka dauko ta muyi waje kinga wajan ya ɓaci
Tsakar gida aka kaita lokacin gaba ɗaya juyi kawai take zanin ta inna ta ɗaga da sauri ta tashi tsaye tana faɗan


"Munshiga uku malam jinin nan fa daga gaban ta yake fitowa wannan wacce irin al'ada ce haka sai kace wadda ta haihu ko tayi ɓari


"Kinga ba surutu zamu tsaya ba ki canza mata zani sai mu tafi asibitin cikin gari yanzu Allah dai yasa ba wani abu bane


Haka inna ta canza wa indo zani zuwa lokacin kuwa ta fara mance inda take Baba na da mashin dan haka ya dauke su lokacin karfe ɗaya na dare suka tafi asibitin gomnati dake cikin gari
Suna zuwa likitoci suka karbe ta kan gado aka saba suka wuce da ita wani ɗaki
Kati suka karɓa su inna sannan wata nurse ta fara duba ta ganin abun babba ne yasa ta tafi wajan shugabar su sosai da ta faɗa mata abinda take zargi ta girgiza sabida daga ganin indo kasan yarin yace bata wace shekara sha biyar ba
Kiran su Baba tayi domin suyi magana


"Yawwa Baba meyasa kukayi yinkurin zubar da cikin dake jikin yarinyar nan ?
"Baiwar Allah bamu gane me kike magana akai ba wanne ciki kenan? Inna ta faɗa cikin tsoro


"Inna karki cemin bakisan ƴar ki tana da ciki ba
"Ciki kuma likita Indon tawa kai ko dai mantuwa kikayi ne indo fa yarinya ce za'ai tayi ciki kuma ma ai abata da aure


"Baiwar Allah ki nutsu muyi magana wariyar nan tasha maganin zubar da ciki ne shine take zubar da jini haka sabida tasha da yawa



"Nashiga uku ni mairo idan ya tabbata indo tana da ciki wallahi saina kashe ta zata gayamin uban da yayi mata shi


"Yanzu dai ba wannan tasha maganin dan ya zube sai dai kuma bai zube ba sabida haka munyi iya kokarin mu ganin ta daina zubar da jini kuma alhamdulilah hakan tayiwu abu na gaba shine gaskiya akula saboda faruwar hakan sannan duk wani mataki da zaku dauka a matsayin kunna iyaye ku bari ta samu lafiya tukunna


Sannan Baba abin ya bani mamaki a matsayin ki na uwa ace yar ki tayi ciki harya kai wata wajan uku baki sani ba gaskiya wannan kuskure ne ba karami ba,ya kamata ace akoda yaushe muna sa ido akan yaran mu musan da wanne irin mutane suke ma'amala yara fa amana ne da Allah ya bamu kuma dole wataran zai tanbaye ki yadda kika kula da Wannan amanar
Nasani sosai tarbiyyar yara tana da matukar wahala musamman ƴaƴa mata amma daga lokacin da aka ce yarki ta fara zaman budurwa ya kamat ace kin ƙara sa ido akan ta sosai feye da da duk da ayanzu muna cikin wani irin zamani da sai dai muce Allah yamatsayi da sharrin shaidan ya kiyaye mana yara zinace zinace tayi yawa ba babba ba yaro tsofima yi suke Allah Ubangijin yasa mufi karfin zuciyar mu ya kiyaye mana yara aduk inda suke

Masu Neman haihuwa Allah Ubangijin ya azurtamu da masu albarka ya bamu ikon kulawa dasu



"Shike nan likita mungode sosai gaskiya ne iyaye muna sakaci babba akan tarbiyyar yaran mu sabida muna ganin yaran suna da wayo bazasu bari hakan ya faru ba ashe ba haka bane kuma insha Allahu zamu gyara


Daga haka su inna duka tafi dakin da aka kwantar da indo jini ake ƙara mata sabida yadda ta zubar da nata da yawa
Maza sukayi suna kallon ta yanzu Indon su ce take da ciki lallai wanda yayi mata ya cuce su kuma


"Mairo kin cuceni zaman ki dani bashi da wani amfani kullum zan fita na nemo abinda zamuci kula kawai da tarbiyyar yarinya kin kasa gaskiya bazan iya zama da mace irin kiba


"Nashiga uku malam karkamin haka wallahi idan kasa keni bansan inda zani ba sanin kanka ne Bani da uwa bani da uba yanzu idan muka rabu ina zani da girmana zan tafi gidan ƴan uwane nace nazo zawar ci dan Allah kayi hakuri jarabawar muce ahaka kokarin cinyewa


"To kuwa ya zama dole idan ta tashi ta fadi uban da yayi mata cikin ko kuma wallahi na karya ta na zubar
Daga haka Baba yasa kai yabar ɗakin






🍃🍃 SECONDARY SCHOOL🍃🍃



(Love & romantic story)




Shalele💃🏻





------------"Dan Allah Ina rokon alfarma awajan ka inaso ne ko wayar ka ka aramin wayar ka inaso nayi magana da Ammy na kaji

Ko kallon inada take baiyi ba bare tasaran zai kula ta hasali ma aikin da yake da computer sa ya cigaba, ganin haka yasa ta tashi kawai daga wajan zata koma ɗakin ta


"Ungonan kiyi sauri ina da abinyi
Juyowa tayi dan harta kusa shiga ɗaki da sauri ta dawo ta karbi wayar jikin ta har rawa yake yi wajan danna numbar ammyn ta, Ammy shine sunan da taga ya bayya na ajikin wayar kenan, ɗagowa tayi ta kalle shi ƙasa ƙasa


"Malama banason gulma idan kallo na zakiyi bani waya ta
Da sauri ta ɗauke idon ta daga kanshi sabida batayi tunanin yana kallon ta ba,jin Ammy ta ɗaga wayar ne yasa tayi shirin barin wajan,geran murya yayi hakan yasa ta juyo hannu ya nuna mata alamar ta dawo wajan da take


"Hello Ammy na , Rufy ta faɗa cikin sanyin murya

"Na'am Rufaida sai yau kika tuna dani ko?

"A'a wallahi ammy bani da waya ne shiyasa
"To yanzu banda abinki Rufaida ai saiki karɓi wayar mijin ki kira mu da ita

"Shiyasa ai na karɓa yanzu baya dawowa da wuri ne shiyasa kuma nasan lokacin kunyi bacci


"To ai shike nan,ina fatan dai kuna zaune lafiya ke da maigidan naki?
"Eh Ammy bawata matsala muna zaune lafiya

"To ai shike nan haka akeso Allah ya kara muku zaman lafiya da hakuri da juna


Ameen Ammy na ,daga haka kuma suka taɓa hira kaɗan ta uwa da ƴa sannan sukayi sallama ,sosai Rufy taji daɗin wayar da tayi da ammyn ta sai hakan ya rage mata kaso da yawa na damuwar ta


Tunda suka fara wayar Ibrahim yake kallon ta ƙasa ƙasa bai taɓa lura da yanayin ta haka ba sai yau sosai yarinyar ta bashi tausayi baiyi tunanin yarinya ce haka ba sai yau dan fuskar ta ta nuna kuruciyar ta sosai gashi dama ya lura bata d hayaniya ko kadan komai nata a nutse takeyi
Yana wannan tunanin har bai san ta ƙaraso inda yake ba sai da tayi magana sau biyu sannan ya lura basar wa yayi sabida karta gane meya ke yi






**************Kwanan indo uku a asibiti kafin aka sallame ta zuwa gida,kafin lokacin kuwa tuni zance ya cika gari abinka da kauye wannan gayawa wannan kowa yasan abinda ya faru ,kafin su baro asibitin kuwa mutane da yawa anxo dubiya da masu dubiyar da kuma masu zuwa gulma su samu abin yaɗawa a gari


Mai niƙa yaji labarin da ke yawo a gari cewa indo tayi cikin shege ai kuwa nan da nan ya fara tunanin yadda zai fitar da kanshi,sai dai kuma bai samu mafita ba da ta wuce ya bar garin kafin amai tonan asiri dama kuma ba ɗan garin bane zuwa yayi ya samu ɗakin da yake kwana shine ya fara sana'ar niƙa


Safiyar da aka sallami indo daga asibiti shi kuma ya haɗa kayansa tun dare ba tare da kowa ya sani ba ana shiga Masallaci sallar asuba ya hau mashin ɗinsa yabar garin


Tunda abin ya faru Inna batace da indo komai ba taja bakin ta tayi shiru sabida suna asibiti tabari su koma gida sannan su hadu

Suna komawa gida ta samu waje ta kwanta sabida har lokacin jikin ta ba kwari
"Uban waye zai gera miki gidan ai yanzu ba batun ke yarinya ce dan kin zama uwar mata maza tashi wallahi tun kafin nazo wajan
Inna ta faɗa cikin faɗa da hargagi


"Dan Allah inna kiyi hakuri wallahi jikina ba kwari idan na tashi zan iya faduwa

"Iye sannu to wallahi ki tashi tun kafin nazo kanki lokacin da kika buɗewa ƙato ƙafafuwan ki ai bakiji zaki faɗin ba sai yanzu da nace zakiyi aiki ko dan kinga yanzu mun zama ɗaya dake, wallahi to uban ki zanci yanzun nan

Jiki ba ƙari haka indo ta tashi ganin ba wasa a maganar inna ,daƙer tayi sharar tanayi tana hutawa sabida rashin kwarin jiki,kafin ta gama kuwa gaba ɗaya taya wujiga wujiga sai hawaye take sharewa ga wani irin ƙwarnafi da take fama dashi tun safe ta rasa neke mata daɗi





***********"Shike nan nagode da abinda Hauwa'u tayimin Allah shaida ne nanata tarbiyya dai dai gwar gwado kuma nayi kokarin ganin na sauke nauyin ta dake kaina,abinda tayi taje bazan mata baki ba amma duniya makaranta ce mai hankali shi zai gane sanda duniyar tayi mata juyin waina ta dawo gida ,dan haka ban umarci kowa agidan nan da ya neme ta ba taje ta rayu da wacce ta zaɓa kuma tayi rayuwar ta yadda take so tunda hakan shi take ganin yayi mata


"Amma a ganina hakan bashine mafita ba habibu domin kuwa zata samu damar cigaba da rayuwar yadda ta ga dama ne a matsayin mu na iyaye hakan bai kamata ba gaskiya


"To auwalu ya kake so nayi ita da kanta tana hakan shine dai dai da ita to sai take tayi duniya ce ta isheta riga da wando,amma wallahi duk wanda ya nemeta acikin ku banya fe ba kun daiji na faɗa muku
Daga haka baban jidda yasa kai yabar gidan


"Innalillahi wa'inna ilaihirraji'un Allah kayi mana maganin wannan masifa da ta tunkaro mu
Zubaida abinda nake so dake dan Allah ki yafewa Hauwa'u abinda tayi idan ba haka ba wallahi abin zai mata yawa ke uwa ce kiyafe mata sai kiyi ta addu'a Allah ya dawo da hankalin ta gida muma kuma zamu dage insha Allahu komai zaizo da sauki
Cewar baban zeey


"Shike nan baban Zainab naya fe mata Allah kuma ya yafe mata amma wallahi ni kadai nasan zafin da kirjina yakemin akan ta


"Nasani Zubaida amma haka za'ai hakuri ayita addu'a har Allah yasa adace mutanan nan basu da Imani basa tsayawa haka suna haɗawa da asiri acikin lamarin su




BAYAN WATA BIYU

Zuwa wannan lokaci abubuwa da yawa sun faru ciki kuwa harda aurar da zeey da akai ga wani abokin baban ta amatsayin bazawara,mutumin yana da mata guda ɗaya da yara takwas,ba wani zaman dadi zeey takeyi ba sabida ba sonshi take ba ga kuma aikin gida da take fama dashi sabida yara kamar jaka haka zatai ta aiki sosai ta rame tazama abin tausayi gashi tun sanda abin ya faru maman ta ta daina mata magana sai sama sama shima din sau idan magana mai mahimmanci ce ko waya ta kira sai dai umman jidda ta ɗaga su gaisa


Haryanzu kuma ba labarin jidda zuwa lokacin umman ta ta fara fitar da rai daga dawowar ta ganin lokaci ƙara gaba yake





*********Indo ciki ya fito har yakai wata biyar suna fama da habaicin yan gari gashi inna bata daina fushi da ita ba babane kawai wani lokacin yake nuna tausayin sa akan ta shima ba kullum ba


Ba inda indo take zuwa kullum tana gida sabida tana fita za'a fara nunata yara kuma su hau yimata waƙa ba inda take zuwa ta samu sassauci sai dai idan inna bata nan ne take samun damar watayawa acikin gidan


Haryau kuma su inna basu tanbaye ta waya mata cikin ba sunja baki sunyi shiru,ta aika wajan mai niƙa ance mata ai yabar garin




*****Zaune take afalon kallo take sai dai kuma ba abinda take fahimta sabida yanda tayi nisa acikin tunani jin an daki kujerar da take kaine yasa ta daga da sauri jamsy ta gani tsaye akanta


"Jamsy lafiya meya kawo ki gida na kuma?
"Aaa to yaushe kuma yazama gidan ki har kinsamu matsayi kenan..


"Kinga ba wannan ba dan Allah dan Annabi ki taimaka ki koma abinda kikamin arayuwa ma ya isa basai kin hanani zaman aure ba kwata kwata kin hana rayuwa ta farin ciki wallahi ina dana sanin sanin ki arayuwa


"Au danasani harkin fara kenan to kishirya da saura dan bakiga komai ba wallahi


"To dan Allah menayi miki haka ki faɗamin sai na nemi afwar ki kawai shikenan


"Ina aiba batun afwa wallahi,kuma mafa ni ba'abin da kikamin kawai dai laifin wani ne ya shafe ki


"Kamar ya kenan ban gane ba laifin waye ya shafe ni haka?

"No,idan lokacin yayi zaki sani ne yanzu dai bani hanya na wuce ciki dadirona nake jira watakon mijin kiii


Da kallo kawai Rufy ta bi jamsy ganin wannan irin bariki haka agaban ta take cewa mijin ta dadiron ta,ko da yake ba ƙarya tayi ba shine amma ai taji kunyar ta koba koma





🍃🍃 SECONDARY SCHOOL🍃🍃




(Love & romantic story)




Shalele ce💃




Paid page 47&48





-----------------Duk abin da ke faruwa tsakanin jamsy da Rufy Ibrahim yana kallo ta window kasan cewar yana ɗaki dama kuma yasan da zuwan jamsy dan sai da sukayi waya yace mata yana gida sannan ta tawo


Ibrahim mutum ne Maison mace yar gayu mai yawan amfani da kayan ƙyale ƙyale sannan yana son mace mai aji sai dai kuma kwata kwata jamsy bata amfani da wannan kayan ƙyale ƙyalen
Bai kuma san dalili ba kawai dai yasan yana son jamsy har Yana iya jin kamar bazai iya rayuwa ba ita ba

Zakuyi tunanin Ibrahim da jamsy suna kusan tare junan su sai dai kwata kwata abin ba haka yake ba hasalima bayan romance ba abinda ya taɓa shiga tsakanin su
Ada Ibrahim yayi neman mata amma tun sanda aka ce zaiyi aure ya daina ya tuba sai dai shigowar jamsy cikin rayuwar sa ta nemi mai da shi ruwa duk da har yanzu haƙan ta bai cimma ruwa ba

Aduk sanda Ibrahim da jamsy suka kasan ce waje ɗaya tana kokarin ganin ya kusan ceta sai dai har yanzu abin yaƙi yiwuwa duk da shima Ibrahim abin yasa ransa amma da zarar yayi yunkurin kusan tar ta sai yaji abun ya fita daga ranshi

Abun da baku sani ba shine Ibrahim yana tsoron jamsy kamar Mala'ikan mutuwa kwata kwata baya son ɓacin ranta wannan yasa jamsy take yadda taga dama dashi


"Wai dama kana ciki amma kana kallo matar ka tana neman tamin rashin kunya,koma dai kai kasa tane?
Jamsy ta faɗa tana tsare shi da ido



"Haba dai ya za'ai nasa ta tayi miki wani abu ai kema dai wasa kike ina kallon ku dan inga abinda zai faru idan naga zata wuce gona da iri na taso


"Uhmm kamar gaske sai wata magana kake sanin kanka ne nidai nafi karfin wulakan ci wallahi


"To yanzu kuma wani abun ne ya faru ke da baki raina abin magana ko kadan!


"Shike nan naji bakomai ai ni nakawo kaina watakon matar ka kake karewa ko bakomai , yanzu dai ya maganar zuwa shopping din?


"Chabb kinsan Allah na manta na miki alkawari kuma yanzu haka karfe takwas na dare jirgin mu zai daga zuwa Legos zanje wani aiki


"What?kasan zakaje wani waje sannan kamin alkawari,tukunna ma kai da wa zakuje naji kana maganar jirgin ku?



"A'a bangane ni dawa ba da nida waye acikin gidan nan kinsan dai ba yadda za'ai na tafi na barta ita kadai hasalima iyayan mu nayi musu karyar muna can kusan wata biyu kenan


"Kaga malam banason kwane kwane da gulma kawai ka fito fili ka faɗamin ka fara son matar ka shine kake neman watsar dani amma in ba haka ba kace na shirya mu tafi mana idan har son da kace kanamin gaskiya ne


"Jamsy ba haka bane na faɗa miki wallahi tafiyar lokaci ɗaya tazomin amma idan baki yarda ba ki shirya sai mu tafi tare ba shike nan ba


"Kace a jirgi ai zaku tafi ni kuma baka yan karmin tiket ba ai?


"Kinga dan Allah kiyi hakuri banason ɓacin ranki idan har tiket ne bari na kira wani ya sai miki shike nan ai ko

Daga haka ya dauko wayar sa abokin sa ya kira ya fadamai abinda yake da buƙa ta sannan sukayi sallama


"Yauwa baby yace yanzu zaije ya sai miki shike nan an daina fushin dani ko


"Allah ya taimake ka yace zai je da yau kaga fushina
Ta ƙarasa maganar yana fari da ido


"Shike nan ai yanzu wannan maganar ta wuce tashi muje kiyi shopping din kafin lokaci ya kure muyi maza mu dawo



Rufy na zaune suka wuce ta gaban ta ko kallon ta basuyi ba suka fice suna tafe suna hira riƙe da hannun juna kamar mata da miji


Har sun kai mota yace wa jamsy yayi mantuwa yana zuwa ,bai ganta a zaune inda ya barta ba sabida tunda suka fito taji zuciyar ta na mata zafi hakan yasa suna fita ta tashi ta nufi ɗakin ta dan har hawaye sun fara zubo mata ,ta sani batason Ibrahim amma tanajin wani iri a duk sanda ta ganshi da jamsy ko dai kishine? Ta tanbayi kanta
Da sauri ta girgiza kai "ai ba'a kishin wanda ba'a so kawai dai ina ga ko dan nasan halin jamsy ne shiyasa


Dai dai lokacin da takai kofar dakin ta tashi shirin budewa ta shiga tajiyo Muryar sa yana magana


"Kafin naje na dawo ki haɗa kayan ki a akwati karki ɓatan lokaci
Kafin ta juyo har ya juya yayi waje,gaban ta ne ya faɗi innalillahi wa'inna ilaihirraji'un ta furta da karfi shike nan nasan ya sake ni jamsy ta kashemin aure hankalin ta ya kwanta taji dadi, wallahi wallahi ina dana sanin sanin ki arayuwa ta jamsy kin cuceni kin rabani da farin cikin da na taso aciki


Sosai ta shiga ɗaki tana kuka,tunowa da yace zai dawo kuma karta ta ɓatamai lokaci ne yasa tayi sauri ta fara haɗa kayanta tanayi tana sharar hawaye


Tunanin abinda zata ce idan taje gida kawai take aure wata biyu da kwana ki ace ya mutu to laifin me tayi haka,idan kuwa yace zai kaita da kansa kuma ya faɗi abinda tayi to ba shakka baban ta dake kwance yana fama da cutar ɓarin jiki zai ƙarasa dan bazai juri wannan bakin cikin ba ace ƴar sa ce




Sosai jamsy ta jidi kaya kamar mahaukaci sabida an samu kudin banza, sannan suka wuce wajan cin abinci bayan sun gama ne suka kana hanyar tafiya gida


Zuwa lokacin kuwa Rufy taci kuka harta gaji gaba ɗaya idon ta sunyi luhu luhu sunyi jawurr tunda suka shigo ya gani dan harsai da gaban shi ya faɗi ganin yadda ta koma daga fitar su sai dai kuma bazai iya tsayawa tanbayar ta ba dan haka ya shige dakin sa tashi trollyn ya jawo ya fito da ita sai da yazo dai dai inda take sannan ya tsaya

"Tashi muje.
Ya faɗa cikin sanyin murya sabida ganin yadda idon ta ya kumbura ta matukar bashi tausayi duk da baisan dalili ba


Ba tare da tace komai ba ta tashi tajowa nata kayan wasu sabbin hawayan na zirya a fuskar ta


A waje suka sami jamsy tana waya shiyasa bata shigo ciki ba kuma da alama wayar ta sirri ce dan tana ganin su ta kashe wayar


A napep zasu je airport din sabida babu wanda zai dawo da motar idan suka tafi a ciki
Tanda Suka shiga cikin ba abinda akeji sai ajiyar zuciyar Rufy alamar tasha kuka da yawa, sai jamsy dake wa Ibrahim hira duk da ba biye mata yake sosai ba sabida gaba ɗaya ya shiga cikin damuwa ganin kukan da Rufy tayi baisan na meye ba shi kuma bazai iya bude baki ya tan baya ta ba


Jamsy ganin ya share ta itama sai tayi shiru ta fara chatting da ƙawayan ta tana faɗa musu tayi tafiya Lagos ita da babyn ta

Rufy bata san ina suke ba har sai da taji napep ɗin ya tsaya sabida idon ta da yake arufe ta lula duniyar tunani inda zata nemawa kanta mafita,jin alamar suna sauka yasa itama ta buɗe idon ta,ganin su a airport ne ya bata mamaki to ina kuma zasu kenan? Ta tanbayi kanta


Sai da suka sauka ne Ibrahim ya tuna bai tanbayi tiket din jamsy ba,dan haka ya ciro wayar shi ya danna kiran abokin nashi dama kuma tare zasuyi tafiyar da matar shi shima
"Abokina ga munan ƙara sowa, abinda aka ce daga cikin wayar kenan aka kashe


Basufi minti biyar ba suka ƙara so gaisawa suka yi sannan Ibrahim yake tanbayar shi tiket din

"Kasan Allah aboki na duk inda nasan zan samu babu sabida jirgin ya cika ba wani sauran tiket da yayi ragowa duk ya ƙare,kuma ai kaima da sai ka faɗa da wuri a nema tun yamma amma yanzu ai kasan ba samu za'ai ba


Shiru Ibrahim yayi yana tunanin yadda zasuyi da jamsy dake tsaye da jakar kaya


"Wai baby naga kayi shiru baka ce komai ba
"To me kike so nace bayan kinji abinda yace babu


"To ba sai a bani na Rufy ba tunda idan taje bata da wani amfani kaga ai sai ta koma gida dama kuma ba'a son tafiya abar

Please Login or Register in order to submit comment