Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ruwar dumi da zata gasa jikin ta .

A tare sukayi wankan su ,sai da ya wanke ta tass don yasan har a lokacin jikin ta babu kwari sosai . Wanke kansa yayi sannan ya kuma daukota cak suka nufi bedroom .

A bakin bed dinta ya sauke ta yana mai zaunar da ita ,sao wani rawar jiki yake kaman wata Irin Bby dinnan . Ita kuma abun nema yasamu sai kara langwabe masa take , hadi da narke masa komai tana masa cike da salon shagwa6a . Juyawan da zaiyi ne yaji ta riko hannun shi ,wanda nan take ya juyo yana tarkato da hankalin shi gareta Hinart wani Abu kike so ?? . Yayi maganan yana kafeta da lumsassun idanun shi wanda yakara narkar mata da zuciya . Shagwaban nata ne ya karu ,wanda ta kasa ce masa komai sai daga masa kai da tayi ,alamu eh.

Dawowa yayi ya zauna gyefen ta hadi da riko lallausar hannun ta ,yana matsa taffan ta a hankali kana yace" Me kikeso Mmn bby na🤭🤣 .

Murmushi tayi mai fitar da ma'anoni kala_kala kana a hankali takai taffan nata da ta ciire daga hannun sa tana Kaiwa saman faffafadan kirjin sa hadi da dorawa bisa suman kirjin nasa da ya kwanta luf . Shafa Suman take a hankali wanda lokaci daya yafara jin wani yarr yana mai jin wani abu na masa yawo tunda daga babban yatsar kafansa har zuwa kwanyar sa. Lumshe wannan sexgzy eyes din shi yayi ,yana kama harshen sa na kasa hadi da dan taunewa kadan yana cijewa saboda wani irin yanayi da yakeji mara musaltuwa .

Bakin ta ta kai saman labban sa tana fara kissing din shi hadi da cigaba da shafa kirjin shi da Breast din shi .

Ganin yanda lokaci daya yakejin abubuwa masu yawa na masa yawo yasa shi kwantar da ita ,yana zame towel din jikin ta hadi da hayewa saman ta yana mai sakar mata da nauyin sa . Harshen sa yakai saman gyefen kunnenta yana mata mgn a hankali wanda ba wani mgna neba kawai waiwaya mata kunnen yakeyi ...Dariya Rahinart tasa tana kokarin zamewa daga jikin sa . Aiko nan ya kuma rungumota yana fara aika mata da ginaginan sakonni masu gusar da hankulan masoya . Lokaci daya suka fara mance duniyar Binni tarayyan Abuja suka fara lulawa na duniyar mosaya . Ji tayi Dick din sa na dagowa tana wani tsaye kyem hadi da karkada wanda a hankali takai hannun ta tana shafa Dick din nasa hadi da mulmulata .

Itakam Ahyaan tana daki ta saki jikin ta tana cin Abincin ta ,dago spoon din Pepe chicken din da xatayi ne ya sauka mata a ido . Aiko nan ta saki spoon din tana mai murxa idon nata ko zai fice amma ina sao ma sabon radadin azaban yaji da takeji .

Saurin mikewa tayi tana fara laluben hanya ,don ta rasa ma inda xata nufah . Tuno da hanyar da taga Kwanaki Areef yabi yasata fara lalubar hanyan a hankali tana tafe tana kuka kasa_kasa hawaye na wanke mata fuska hadi da kirar sunan Ya Areef .

Falon dakin ta wuce da sam bata lura da kowa ,kawai ba tare da ta ankare da kowa na falon ta kalli wata ma'aikaciya tana cewa " Don Allah ina ne Yah Areef yake ? . Kallon ta tayi yar aikin lokaci daya ta fahimta wacece Ahyaan da matsayin ta a gidan . Cike da girmamawa ta nuna mata bedroom din Rahinart don bata tsaya ta wani tsananta tunanin ta ba.

Dajin haka Ahyaan tayi saurin kutsa kanta tana shiga Bedroom din babu tunanin komai . Ware_ware tayi don ganin inda zataga Areef din . Sai ta hangosa can saman gadon don batasan mema yakeyi ba . Bata lura da Rahinart dake kasan shi ba ya hayeta . Sai romancing din juna suke .
Yah Areef!! Wayyo Yah Areef kazo yaji ya shiga mun ido fah !!! Tayi maganan a shagwa6e tana saka sabon kuka.

Mamaki ne yasa Rahinart saurin kokarin mikewa batare da ta lura da babu kaya a jikin ta ba ,Saurin mayar da ita Areef yayi yana kokarin mikewa daga jikin nata hadi da jah mata abun rufa yana juyowa ga Ahyaan hadi da cewa"Ahyaan Garin yaya hakan ta faru? Jeki falon ki gani nan zuwa na fitar maki da yajin .

Wuuu ai jin hakan da yace alamu ya nuna ba yanxu ne fah Areef xai fidda mata da wannan yajin ba yasa Ta sakin sabon kuka tana cewa"Wayyo ni Yah Areef ,wayyo Mama Batula ,Mama Hajjo ,ni kazo ka ciremun yaji a idona...tayi mgnan tana sa kukan sarganci da yarinta tana bubbuga kafanta . Kokarin tashi yake yana kara rufa Rahinart blanket ,yana mata magana da cewa sorry don yasan gaba daya ya gama tsokano ta. Haushi ne duk ya ishe Rahinart a ranta tana fadin shikenan bamu haifa ba bamu yaya ba ankawo mana wacce zamu raina da hannun mu ,wai kuma matar shi ni kuma kishiyata! Tsaki tajah hadi da daure fuska tana kauda masa da kai gyefe . Lumshe idon sa yayi don ya lura da kufulan da Rahinart din nasa tayi .

Takowa yayi yana nufo Inda Ahyaan ke tsaye da har tafara jin haushin Areef da bai zo ba.

Riko hannun ta yayi yana kirar sunan ta da cewa" Ahyaan garin ya hakan ta faru ?! Ba basa ansa ba illa cewa tayi don Allah ya Areef ka fitar mun da yajin idona kamin idon ya tsiyaye ,idan yajin ya fita kamun wannan tambayoyin naka!

Dariya ne ya ciyosa ammq sai ya dake duba da yanda duk Ahyaan din ta hada gumin azaba zufa sai karyo mata yake . Hannun shi yakai yana kokarin mata mgna ,wanda ganin haka yasa Ahyaan cike da muryar shagwa6a tace na rokeka Yah Areef tayi mgnan tana jan sunan nasa...

Murmushi yayi don yasan yanda ta kulullbe idon nata sam bata ganin sa ,kana ya kama ta yana sa hannun sa hadi da hura mata iska a hankali cikin kwarmin indon ta . Nan take ko cikin ikon Allah yajin ya fito .

Hmm nisawa tayi tana sauke wani irin numfashin nasha wiya,wanda a hankali cike da Quiet Voice din shi na kamala yace " bude idon yanxu?.

Kin bude idon tayi wanda sai ta saka masa kuka kurum tana tabe baki irin da fuska irin na sargantttun cike da shagwa6a ,wanda yasa shi tsayawa yana bin ta da kallon shaawan da bai taba jinata ba .

Hannun shi yasa yana rungumeta hadi da mannata saman faffadan kirjin shi ,yana shafa bayan t a hadi da furta mata kalmar Sorry .

Ana shi tunanin har a lokacin taki bude idon nata ne ,bai san tunda taji ta a jikin shiba idon ta ya bude tarmazazai . Don ji tayi jikin ta lokaci daya ya dauki rawar kyerma . Bata ankara ba taji ya dagota yana rungume da ita suka bar bedroom din Rahinart hadi da nufar nata baangaren.

Kasa hakuri ne yasa Rahinart mikewa daga kwancen da take ,tana daura yatsarta a labbanta tana cizawa ,tabbas wannan yarinya tana shirin zamamun barazana a rayuwa . Dole a yau Areef ya fadamun matsayin da ya dauki Wannan Shegiyar figaggiyar yarinyar... Abun da take tunanawa kenan tsawon lokaci tana kuma mai jiran dawowan Vp Areef.

" Meemarh kam da Abdulrahman tsawon lokaci babu wani alaka da ya taba shiga tsakanin su ,zaman kurame akeyi maawa juna ,kowa naji da isa da izza . Hakan yasa Abdulrhman kallon bangaren ta baiyi ,sao dai komai ya tanade mata masuyi mata ,da duk wani Abu da yasan zata bukata . Hakan yasa Meemarh ta mike kafan ta ,tana yin abun da ranta ke so ,idan ta fito falon ta ka ganta tom uxurun cikin ta ne ,wata saiilin idan ta tuna da Zubaida sai kuka tana cewa'tom ko Major Abdulrahman ya maida ita gida? Ya kuma take ?? Tamvyar da take mawa kanta kenan kullum . Wanda a yau ne ta yanke mawa kanta shawarar sauke duk wani ji da kai ta tun karesa taji inda yar uwanta take .

Itakam Laila a halin yanxu abun dunuya ya gama ishen ta ,duk ta lalace saboda rashin kwsnciyar hankali da rashin cin Abunci isashshe . Sai dai ta tsakara kadan idan yunwa yay yunwa taci tasha ruwa ,ynzu bata bin ka'idan nan nata na bata cin abinci sai da lemu .

Zaune take ta idda sallahn azahar taga Abdulrahman ya shigo dakin fuska babu sake ,kasa masa mgn tayi ,har ta tsinkayo muryar sa yana cewa" ki shirya ki sa mayafi yanxu ki sameni a moto .


Kamin ta bashi ansa ta juya hadi da ficewa daga falon. A sanyaye ta mike tana nufar bedroom din ta tana sako hijab din ta ,wanda duk da ita ba gwanan saka shi bane yy matukar mata kyau a wannan lokaci.

Farfajiyar gidan ta nufa inda ta hangoshi a daya daga cikin motocin gidan ,nufa tayi tana budewa hadi da shiga batare da tasan inda suka nufa ba.

Tafiya suke babu uhm bare uhm uhm....Har tafara ganin sun Bar Garin ABJ.

Ba ce masa komai ba ,don ta kudurta a ranta kome Abdul yy mata ya cancanta . Tun tana fahimtan hanya ta daina. A haka har bacci ya dauke Laila , ahakan kuma ta farka amma stiil tafiyan sukeyi . Babu uhm bare uhm uhm. Sai wurarenn yamma ne suka isa rugar Su lela ,wanda sai asanan ta fahimci manufar sa . Tun daga nan kwaah yafara bin kuncinta don a da taso ta daure su karsu xubo amma ta kasa.

Sai da suka isa can cikin karkararsu ta fulani sannan yy parking ,hawayen fuskan ta ta goge kana tafara shirin bude murfin moton . Hannun ta ya riko yana saka mata wani envelope da taji alamun takarda a ciki .


Kallon shi tayi tana fiddo da manyan idon ta hadi dabin fuskan sa da kallo amma sai ya kauda mata da kai gyefe . Saurin ficewa tayi daga moton tana cigaba da sharce kwallahn idon ta.

Shima Abdul fitowa yayi yana bin koina da kallo yana mai tunano abubuwa da yawa da suka faru abaya a wannan rugar. Yana a hakanne yafara jin fulatancin samarin rugar da suka nufo shi ,suna mai gaisar dashi da masa sannu da isowa. Amsa masu yy cike da karamci kamin ya bude bayan moton yana dauko wani jaka na laila . Wnda ya hado mata wayoyin ta da sauran yan abun da xata bukata .

Kewayen bukkan su ya nufah wanda Oum Bingel dake Maawa Laila marhaban ne ta ajiye sandan ta tana masa sannu da zuwa. Cike da fara'a wqnda rabon da lela taga yy irin shi ta manta ya amsa ma Oum Bingel wacce ta kasance Mahaifiya ga Lela . Itakam Oum Rabbe tun kan yaganta ma tayi bukka da Sauri don bakin ciki .

Dauki leggel ki ajiyemun a rumfan shanu . Oum 6ingle ke maganan tana mikamawa Laila sandar hannun ta ,da ta kira da leggel ,alamun yaran fulanine kenan .

Cikin sauri Lela ta amsa sandar tana nufar rumfan shanayen,wanda kamin ta juyo ta nufo bukkan.Oum 6ingel nan taga dai_dai yana fitowa daga bukkan Oum 6ingel . Karasowa tayi nan ya mika mata jakarta fuskar shi baxaka taba cewa da wani abun ba. Amsa tayi a sanyaye. Har yafara nisa ne ta kira sunan sa A hankali ,wanda inda badon hnklin sa na kanta ba baxai jiyo ta ba. Tsayawa yayi baijiyo gareta ba don baxai iya hada ido da lela ba a wannan karon ,idan da xai hada to tabbas zai iya dakile dik wani mataki da ya dauka akann ta yace ya fasa ,ya tasa ta su koma inda suka fito . Amma bai son hakan ,so yake ta gane kuran ta. Tsaywan da yy ne ya bata damar ce masa ka kula mun da Narnah". Ko bayan na mutu ina rokan ka ka yafemun ,kuma inq hadaka da Allah kar ka tona asiri na a duniya .

Lumshe idon sa yayi da ya kada yayi jah ,kasa bata amsa yayi kawai sai ya cigaba da tfyan yana barin kuewayen nasu da aka rufe gidan da jinkan fulani.

Lela!!

Taji Oum bingel ta kirawo sunan ta . Saurin goge hawayen fuskan ta tayi don kar Oumman nata ta gane ta juyo tana mai kakaro murmushin dole hadi da cewa Affini jaam Oum". Wato barka da warhaka ,anwuni lfy.

Bata bata amsa ba abunka ga kawaici na fulani ,musamman ita da ta kasance mata yar fari ,sai cewa tayi ki tattara kayanki ki tafi dakin Oum Rabe ,Abdulrahmanu yace kin zo kiyi mana kwana biyu ne ! Oum tayi mgnan tana wuce Lela da ta saki baki tana jin mgnan Oum 6ingel.

Nisawa tayi tana cewa eh,sannan ta shiga bukkan Oum 6ingel tana daukar jakan ta ,hadi da fitowa tana nufar bukkan Oum rabe.

Lala barhaban ta hau mata da hausan ta na fulani ,wanda cike da murmushin yake kasancewar Lailan tasam halin Oum rabe tasan makiyin ka baxai taba son ka,musammam ace makiyin uwanka .
Affini jam Oum Rabe , tayi.mgnan tana xama a tabarman kaban bukkan bata jira jin me Oum Rabe xatace ba tace da ita Yelo na naimi , miyari kwasam Oummah.
(wato tana nufin yunwa nakeji zan sha nono shanu Ummah).

Ahh bari na fara baki diyam sannan,naga kin kwaso hanya.

Bata ce mata komai ba ta kawo mata ruwa a kwarya kana ta fice don debo mata kwasom (Nono).

Wani irin kallo Lela tabi ta dashi tana mai fara tunano labarn ta abaya da wannan garken nasu. Kaman daga sama taji shigowar mutum . Dago kan da zatayi wazata gani Jauro .

Wani irin murmushi yake mata hadi da fara wani shashshfa jikin shi ,ga nama tazo . Mugun harara ta watsa masa kamin ta yi mgn ne taga Jauro na Sa hannun shi cikin wandon saken sa yana wasa da Gindin sa hadi da dagota .


Wani irin kallo lela tayi masa hadi da girgixa kai kawai sai hawaye ,ji take kaman ta kashe jauro .

Da kyar ta iya bude baki tana cewa" kagani ko jauro ,zalintana da kayi ne yake ta bibiyata har yanxu tsawon shekaru 7 bansamu kwanciyar hankali xaman lfy da miji na ba. Ka cuceni kamin fyede a lokacin da kafi karfi na ,kuma kaima kasan da hakanne yaasa kayi amfani da wannan daman.

A yau farin cikin rayuwata ya karyata wannan maganan kuma yana da right din yin hakan saboda halin da yakamani. Duk da hakan inafama da kaina kazo mun kana kokarin mun iskanci?? Da girma da yaranka ?? Wlh jauro indai baka gyara halinka ba sai kaci wutan ubangiji . Ka cuceni don kaga ni bani da gata . Tom gata na Allah kuma xai sakamun.


Hhh wani dariya jauro ya kwashe dashi ,kana cikin hausan sa mara fita ya hau ce mata" kice alhmdllhi ai ,allah yasa ma Wanan arnan sojan mijin naki ya sakeki ne na aureki na huta ,dama Billiya ta xama kazamiya duk yara bb kyaun gani . Kizo muje na rufa maki asiri na aureki dama ni nayi maki fyeden ai.


Kwallah ne ya ciko idon Lela dai_dai Oum Rabe na shigowa mahaifiyar jauro hannun ta dauke da kwarya biyu kanana ,daya fura ce da nono dayan kuma zallahn nono kaman yanda lela ta bukata!

"lela Shabbal aw kwasom...

*YAU RANAR BONUS PAGES👌NE, DOMINKU LOVES🥰 DA KUKACE ,TAURARI UKU🌟MUƊAN ƊANƊANA MAKU😋*

•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_*SIYASA TAH!* Na kuɗine ,Zafafa ne🔥 Cikin jerin gwanon *TAURARI UKU🔥🔥🔥✨ MASU HASKAWA💡* Da suke zuwa maku daga alƙalumman gwanayen marubutanku,Taurari Uku ✨Masu Tashe ,wanda suka haɗa da:_
_*WATA KARUWA* Daga Alƙalamar OUM HAIRAN_
_*SIYASA TAH* Daga Alƙalamar MAMAN TEDDY_
_*AUREN SHA'AWA* Daga Alƙalamar OUM APHNAN Karku bari a baku labari,zaku samesu cikin sassauƙan farashin da babu kamarsu_
_Regular_
Zaki samu guda *Ɗaya* ₦300
*Biyu* ₦500
*Duka ukun* ₦800

_Manyan mata kuma ƙasaitattu ba'a barku a baya ba,ganaku kaɗan cikin tunjimin aljihunku_
*Ɗaya* ₦1000
*Biyu* ₦1500
*Duka ukun* ₦2000
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
_Zaki biya ta wannan Bank account ɗin_
0255526235
_Fauziyya Tasi'u. GTbank_
Ko katin MTN
_Zaki biya ta wannan number_
08081202932
Ko VTU
_Zaki biya Ta wannan Number_
09065990265
•┈┈┈••✦✿✦••┈┈┈•
*SHAIDAR BIYANKI SAI KI TURA TA NAN*
09065990265

♡♡ ```Sai munjiku Masoyan Amana....Share💃👍Share💃💃👍And Share💃💃💃👍Habibties Allah ka barmu da masu sonmu😍😍😍```♡♡
*MAMAN TEDDY*
Ina so na danyi maku sharhi game da wasu littafaina dana wallafasu akan cewar na kudi ne ,na kuma ce duk Wanda ya karanta mun bai biyani ba Allah ya isa! Littafan sune:
Gidan kwarata
Zuma da madaci kwarayar sama
Bafullatanan ruga ,da dai sauran su ,ganin wasu zasu karantamun ba tare da sun sani ba ,yasani na rufe doc din Nasa Password amma a yau gani nayi password din da doc din duka na yawo,anxo har inda nake an turomun komai ,tom mgnan dai dayace Duk wanda ya karantamun littafin gidan kwarata da dai sauran duk wani littafina da nayi na kudi baibiya ni ba ,mutum shi da Allah!!

_*BONUS PAGE ASHA KARATU LFY DUK WACCE TASAN ITA BA MATAR AURE BACE DON ALLAH KAR TA KARANTA MUN LBRN SIYASA TAH ,IDAN KUMA KIKA KARANTA CAN MAKI BA DAMUWA NA BANE BA,DUK WACCE TA ZAGENI ITA DA ALLAH💃💃.*_

Thank you for contacting Sdeendtm! *BUY DATA FROM THE AFFORDABLE PRICE*

*I selling MTN data with this cheap price*

*MTN DATA PACKAGE*
500MB@===200
1GB@=====300
2GB@=====600
3GB@====900
5GB@====1,500

Dial *131*4# or *460*260# to check Data balance.
*Validity 1 month*

*Airtel,9mobile and Glo* *also available.*
*Subscription for DStv gotv star time electric pay bills* *Whatsapp OR*
*Call* *08066268951**TAURARI UKU✨*

SIYASA TAH!
34_35
"Shigowar Oum Rabe yasa Jauro ficewa daga Bukkan yana wani kara yashe dafaffun hakoran sa ,wanda Ita dai Lela sam bata nuna wani damuwa ko kadan a fuskan ta ba , bare Oumma Rabe ta samu bakin gulma da tsegumi a fara goranta mata kaman da baya . Sannu Oumma lelen tayi maganan tana daukar Kwaryar Nonon mai cike da tsafta tana kaiwa bakin ta hadi da shan daddan dan Kwasom din mai cike da gardin Asalin Madara .
"Ina shi Abdulrahmanun yake ko ke kadai ne kika taho ? Umma rabe tayi mgnan tana kankance yan fici_ficin idon ta na son tayi bala'i.

Ayya yi hakuri Oumma Wlh Yazo tare muke dashi ,jin shiru ne yasa ni tunanin ko bakya nan ne a garken namu . Tom ai ba komai nima nayi tunanin hakan ! Banga laifinku ba ,laifin Bingel ne da bata sanar maku ba ,ai ita tasan ina nan ko ?. Oumma hakane amma kiyi hakuri ,kinsan Umma 6ingle bata fiyemun mgn bare kuma Abdul. Nisawa Oumma Rabe tayi tana cewa" tom na fahimta yanxu ,Gashi Abban ki ya fita kiwo bai dawo ba .

Eh Oumma ai nasan sai zuwa yamma Abba zai dawo . A haka dai suke firar su jefi_jefi kamin Lela ta mike don jin kirar sallan magriba ta tashi don ta dauro alwala .

Ko a bandakin Garken nasu kuka ta zauna tayi mai isarta ,sannan ta goge hawayen ta ,tana fitowa hadi da dauro Alwala tana nufi bukkan Oumma Rabe.

"Shikam Abdulrahman bayan fitan sa ,tsawon lokaci ya dauka sunan yayi nisa ne da Rugar su lela Amma sam ya gaxa tafiya , idon sa a lumshe yake ,zuciyar sa nayi masa wani irin daci , wanj hali xata shiga a yanxu? Tambayar da yake mawa kansa kenan tsawon lokaci idon sa ya sauya kala daga fari zuwa jah. Wani irin numfashi yake saukewa wanda daga ji kasan zuciyar shi na barazanar haifuwa da wata matsalar . Laila kinmun abun da baxan ta6a mantawa dake a rayuwa ta ba . Kome zakimun lela Sonki baxai ta6a barin gangar jikina da zuciya ta ba ,baxan ta6a son wata diya mace sama da keba ,kinceto rayuwata a lokacin da narasa mai ceton ta ,kin bani mahallli a lokacin da nake kwana jeji. Kin bani farin ciki a lokacin dana shiga halin dimuwa da bakin cikin sanin asalina da yanda na rayu nazo duniya . Lela ina sonki har abada Abadan abada'. Fadin wannan kalmar ne yasa shi sauke wani irin numfashi na natsu sannan ya yi ma moton sa key yana ficewa daga rugar tasu lela.

A yanxu ya rasa inda zai nufa ,don idan ya koma gidan sa na Abj zaiji tayi masa fadi ne yaasa shi nufar garin Adamawa .

"Grany mom kin san menene ?!. Narnah ce tayi mgnan tana dago kai hadi da kallon Hajiya Sa'adatu dake aikin duban wasu takardun ta da alama aiki akan su take . Mom...!!!
Narnah ta kuma kirar sunan ta jin da tayi shiru bata amsa ta ba. Dagowa Hjy Sa'a tayi tana kallon Narnah da duk tasan mgnan da zai fito a bakin ta shirme ne . Naam Narnah ina jinki .
Mom nifah yau baxan fita mawa wannan malamin islamiyan namu ba. Tayi mgnan tana cino baki ta yara idan sun jin shagwaba . Tofah Abun da Hjy sa'ada tace kenan a zuciyarta . Don tasan yanxu hakan Malam shamsu yazo ko kuma yana kan hanyarsa ta zuwa duba da lokacin da aka ware na zuwan sa yayi.

Habawa Narnah na ! Yana fah maki karatu ne don nan gaba kyema ki alfahari da hakn kaman sauran y'ay'a ,idan bakiyi ba mgn baxaki iyayi ba a cikin mutane karatun addini shine background na ko wani dan musulunci .....hohoho Grany kullun haka kike cemun ,tom ai ni ina zuwa makarantar islamiya kuma duk position dina kinsan na biyu nekeyi ko na daya. Amma ni abarni na huta don munyi hutun islamiyya sai a dauko mun malami kuma ,tom ashe a rayuwata kullum babu hutu kenan . Ni inason naje naga Mom lela '. Ta karke maganan tana kwa6a_kwa6a da fuska kwallah na ciko mata ido . Wanda abun ka ga mai saurin kuka da rigima irin ta Narnah Aysha tuni hawayen ya hau xubo mata .

Jawo ta jiki Mom sa'ada tayi tana rungumeta yar jikan tata tsam ,tana jin babu dadi a kullum tafison ganin farin cikin narna fiye da ta kowa ,kuma tabbas tasan itama xataaso ganin Mahaifiyar ta ta ,da ta dade tsawon lokaci bata ganta ba.
Ayya my baby daina kuka ai baki fadamun hakan ba ,Tom share hawayen ki ,acan gidan Daddy n ki xakiyi ma birthday . Haba da gske Grany ??

Narnah tayi mgnan cike da jin dadi . Murmushi Hjy Sa'a tayi tana daga mata kai . Dariya Mom tayi ,wanda kamin ta kuma cewa wani abu Narna tace' mom malam shamsu yazo bari na tafi wurin sa . Tom diyar albarka ayi karatu da kyau. Tom momy bani sweat dina . Mika mata choculate da sweat din Mom tayi ,sannan ta fice da sauri hadi da tsallen ta na yara.

Tana a zaune ne taji Sallamar Abdulrahman ,wanda cike da tsantsan farin ciki ta tarbesa da fadin Soja manyan kasa ,soja marmari daga nesa yau soja na ne a gidan da wannan yammacin ?.

Murmushi Abdul ya kakaro ta dole kamin yace fara mata barka da gida.

Amsa shi Mom sa'ada tayi taana tambyar shi Laila da Amaryr tasa Meemarh . A takaice yabata amsa da suna lafiya . Gudun kar xancen nasu yayo tsawo yasa shi saurin mikewa yana fadin Oummma a gajiye nake bari na nufi part dina ,Narnah bata nan ne?. Ohk tom ehh tana wurin malam shansu a verander.

Bai kuma cewa komai ba ya bar falon ,yyn da Hjy sa'a tafara zartar mawa ma'aikatan ta su shirya mawa dan nata daya tilo Abucucuwan da yafiso . Tuni ta ajiye takardun gaban tana nufa kitchen ana hidiman da ita ,duk da ita nata nuna masu yanda zasuyi masa komai ne.

Tsawon kusan Awa daya yana a bedroom din nashi da ya rufe ido Fuskar Laila yake gani haka ma idan ya bude ,Abdul ka tafi dani kar ka barni ,kullum sai jauro ya bigeni ,kuma duk dare bukkana yake shigowa , yana taba mun jiki na ! ,ni anan dakai xan kwana tayi mgnan tana shirin kutsa kai cikin dajin babu ko fargaba abunka g a bafullatana .
Lela !! Sunan ta da ya tuna da wannan mgnan nata a baya yasa shi kirar sunan nata a yanxu ma.

Ji yayi anrungume shi ta baya hadi da yin murmushi ,hannun ta ya kallah wanda anan ya fahimci Narnah ce bin

Please Login or Register in order to submit comment