Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

*🐄WALIJAAM🐄*

_Maman teddy🧸_
_page 1_2_

_Da sunan allah mai rahma mai jink'ai" dukkan godiya ya tabbata ga allah uban gijin talikai Allah ina rokan ka yanda na fara wannan littafi lafiya allah kabani ikon kammala shi lafiya ameen ._

_*Wannan littafin tun daga farkon shi har karshen WALIJAAM sadaukar ne ga dukanin fulani🐄*_
Alheri writers asso.📚

******
"Wani irin iska ne yake tashi daga sararin samaniya ,wanda in badon yanayin da ake ciki na Rani ba da tabbas ka alamta cewa wannan goguwar ruwan sama ne yake dab da tsinkewa. Wata yar budurwan bafullatana ce na hango wacce a shekaru bazata haura 13 ba tana sanye da kayan ta na sak'i ,da ka gane ta kaga bafullatana ta usul ,sanye take da kayan fulani farar sake da akayi masa ado da blue din abawa hannun ta dauke da dan madaidaicin sanda ,wanda yayi dai dai da tsawon wannan yarinyar bafullatanan .

Gyefe guda ta juya da idanun ta tana mai bin shanayen ta da kallo , wanda suke garke guda ,don yawon su ya 6aci dai dai yawon garken shanaye amma duka ita ce mai kula dasu a wannan asararen dajin . Babu kowa daga ita sai dabbobinta . Ganin irin goguwar da sanyayyar iskan dake kadawa ne yasa ta bin sararin samaniya da kallo tana kallon yanayin faduwar rana ,wanda ganin yanayin sanyin da rana yayi yasa ta fahimtar cewa lokacin komawan ta Rugar su tayi .

Nufar shanayen tayi hadi da masu magana ta harshen fulani hadi da fara kadasu da sandar ta ,su kuma shanayen suna yin gaba tana mai biye a bayansu a haka har suka fara ficewa daga wannan dajin .

Tafiya ce sukayi ta mai tsawo kamin su fara shiga cikin rugar su ta Surbajo . Nan na fara hango bukka dai_dai bakaman bukkan sauran rugar fulani ba , don idan ka wuce bukka daya sao kayi dan dogon tafiya kamin ka kara saduwa da wani bukkan .

Nikam Maman teddy nace rugar SURBAJO kenan , rugar surbajo ya samu wannan suna ne daga wurin Makotan wannan ruga ,wanda yawon yammatan wannan ruga yasa ake kirar su da sunan Rugar surbajo . Yara tun suna da kankantan shekaru basa wuce shekara 7 ko 8 ake aurar dasu ,sai idan sun yi girma akai su dakunan maxajen su ,bikin al'adar su kadai sukeyi masu wato shad'i.

Hakan yasa wannan ruga da akwai yara kanana sosai ga yammata ,amma ko wacce ka gani da Auren ta ,idan kuma babu karama ce wadda bata shekara shida ba tom da akwai wanda yake rikon ta . A takaice dai duk yarinyar da ka gani indai takai shekara 8 tom tana da miji a wannan ruga .

Rugar surbajo rugace da ta tara fulani ,wanda ba mazauna ba ,idan suka tafi kiwon cirani sai sufi shekara goma biyar basu waiwayo rigar surbajo ba . Idan kaga Budurwa ta waiwayo rugar surbajo tarewan tane yayi daga nan sao ayi bikin shadi a kaiki Garken mijinki .

Duk wacce baayi bikin tarewar taba to tana tafiya yawon cirani wato kiwo da shanayen ta amma su yammatan da suke da Aure shekara daya ce sukeyi wasu ma basa kaiwa suke dawowa rugar su ,a gansu suna yan kwanaki suke kara komawa...wannan dai shine kadan daga cikin Al'adan wannan Ruga . Bari mucigaba da labari WALIJAAM ,komai xamuji daga gaba .

Wannan yarinyan Bafullatanan ce duk wani bukka da zata wuce sai ta tsaya da garken ta ta masu gaisuwa da cewa Ifini jaam kamin ta wuce ,a takaice dai kamin ta isa bukkan su sai da tadan kara tafiya mai tsawo ,amma ahaka kowa ta gani tsakanin ta dashi Ifini jaam , wanda kowa cike da fara'a yake ambaton sunan yarinyar da SHATTU , hakan ne ya tabbatar mun da cewa Wannan ruga ,ruga ce mai hadin kai toh kun kuma san fulani badai hadin kai ba .

Garken ta nufi da shanayen tana kaisu masaukin su ,kamin ta nufi bukkan Mahaifiyarta da ta tadda bata nan a wajen bukkan .

Bukkan ta kutsa kanta hadi da dan dukawa kadan sannan ta shiga daga ciki ,bata tadda Oumman nata ba ne hakan ya tabbatar mata da cewan Oumman tata tayi nisa ,komawa tayi tana rage kayan jikin ta kallabin dake saman kanta hadi da sauke nishin gajiya kamin ta zauna saman tabarman kaban dake bukkan tana magana ita kadai da cewa " _Aradu hande miwadi kugal misomi"._
_( wlh yau nayi aiki nagaji ) ._

Hannun ta takai tana jawo kwaryar da tasha nono ta rage na safe kamin ta fita kiwo ,tana fara sha hankalin ta kwance hadi da lissafin kwanakin da ya rage mata ta tafi ciranin kiwon su da suka saba .da kuma dogon zongon da suke dauka ,duk da a wannan Karon Shatun ita kadai ce xata tafi ba tare da Oumman nata ba .

" Ni uwar teddy na shirya tsaf don kayatar daku a dadadan littafina mai suna a sama kar ku bari ayi baku...wannan dandano ne daga cikin wannan littafin nawa ta Walijaam ,yanayin sharhin ku comment yanayin yanda xana rinka yin update 👌 .

********

Zaune na hangota a gaban mirrow dake makale a bangon dakin nata ,wanda ya kasance ciki daya ne . Amma kayatuwar dakin ba'a mgn ,ka rantse da Allah dakin wata sabuwar Amarya ce ".
Fatima!!

Naji ankirawo sunan wannan budurwan da ashekaru baxata haura 24 ba a haihuwa . Ba tare da ta amsa kirar ba ne naga ta cigaba da bin la66an ta da lipstick tana jagayewa hadi da gyara zaman Zak'o_zak'on Eye lashes din idon ta .

Bin ta da kallo nake hadi da kare mata kallo sosai ,a takaice dai Ita din ba tsayine da ita ba can gajera ce ,amma batayi kasa sosai ba . Sanye take cikin damammun english wear riga da wando wanda suka dameta matuka na kuma kurewa . Komai na surar jikin ta a bayya ne suke . Saman kanta kuwa gashin kari ne wato atachment mai dauke da kalon kayan jikin ta Wato light pink . Glass ta daura a saman fuskan ta mai dauke da colourn pink wanda girman shi ya mamaye rabin fuskan ta . Takalmi ta saka cover sai daga gaba ya bude blue wannan kuma kalon jeans din wandon jikin ta ne wato blue . Karamar jakarta ta dauka da wayar ta kirar iphone tana taunan swingum ta fito daga dakin nata .

Wani irin girgixa nayi da ganin irin gidan da wannan diya take ,dakin nata ka rantse da Allah a gidan wani hamshakin yake ,amma dana fito wajen dakin na biyo bayan ta sai nagan ni a filin tsakar gidan su . Da flour din arxiki babu .

Wata dattijuwar mata ce naga ta fito tana kare maawa diyar nata kallo ,hadi da dan girgixa kai wanda da kagani kasan shigar ta bai mata ba . Fatima tom gyara mayafin don Allah ,ina kirar ki baki amsa mun ba sai da kika gama abun da kikeyi sannan zaki fito .

Ba tare da tayi duba ga mahaifiyar nata ba ,wanda take ta sharce gumin itacen da suke bata wahala don fitowan ta kenan daga madafi .

Takawa Fatima tafara hadi da nufar hanyar da zai sada ta da zauren gidan nasu kamin tace " Mama sauri nakeyi yanxu inaso na leka gidan Hjy Dr Haulah . Tana fadi mata hakan tayi ficewar ta da sauri hadi da wani irin tafiya wanda Maman nata kawai girgixa kai tayi ,a zuciyarta tana cewa" tabbas da'alama sojan gidan ne ya dawo ,sai ta kuma ta6e baki hadi da cewa a sarari iska na wahalar da mai kayan kara .

Inbanda hauka irin naki Fatima inake ina wannan yaro ???. Ai komai yanxu wannan yaron kirkin me xaiyi dake fatima? Ai... Haba Mama wai me kika dauke mune? . Wani irin mgn ce wannan shi Umar Farouq din ba mutum bane ,kodon yana soja kuma Mahafin shi shine Jurnalist Bashir Mahafiyar shi Hjiya Dr Haula?? Shikenan sai kice fatee batakai matsayin da zai kaunace taba ? Yanda fah kk kallon mu a gida a waje ba haka muke ba . Asma'u ce ta katse mahaifiyar tasu da sam basa ganin kimarta da girman ta idon su na duniya da kwadayin abun dake cikin ta .

Cigaba da cewa tayi kene kk mawa Liftanal yake ko major ne Umar farouq dai na gidan nake magana ke kike masa kallon mutumin kirki ,amma fasadin da yake a bayan kasa walh gomma wani mazinacin dashi don bambancin su kadan ne! . Kawai don mahaifin sa ne da ya zama mai zafi da jajircewa akan Omar wlh da mazinaci yafishi tafka abun arxiki .

Subhanallahi!!
Futucin da ya fito daga bakin Mama kenan ta fadi da sauri jin irin wannan kalamina Asma'u . Wannan wacce irin mgna ce Asma'u?. Toh wlh ni koya ma dai yake wannan yaron yafi mun ku ,tun da har yanada wanda yake tsawatar masa ya tsawatu ba irin ku ba yan kanku ...Kullum dai ina maku fatan shiriya mtswww mama ta karke maganan tana mai jan dogon tsaki hadi da wuce Asma'au da ta kasance Yaya ce Wurin fatima .

Ta6e baki Asma'u tayi ba tare da ta damu da damuwar mahaifiyar nata ba sai ma cewa tayi ",tom idan bamuyi gayu mun fita ba ,so kk mu zauna kullum bamu da abun ci sai tuwo ?? Tuwon bama ta masara ba aa ta dawa?? Ina ?! Wlh ni har kunyar kawo samari na nake wannan gidan jar kasan ,duk yanda nake flexcing wai azo ace nan ne gidan mahaifina ai abun da kunya ina xan iya ,shiyasa muke haduwa a waje baazo ba bare ma wannan gida yakorar mun Alhjazai da samari . Gwamma mu fita mu saka sutura cikin rufin asiri a cigabada mana kallon silent ajebourters...


********

A hankali Shattu ta dago ido tana kallon mahaifiyar nata kamin cike da damuwan tafiyar da zatayi ta bar umman nata ta ce" Oumma kinsan gobe xan tafi kiwo xanyi tafiya mai tsawo kamin na dawo rugar surbajo ,ina bukatan addu'ar ki ,kin san da Yagwalgwal xamu tafi......

Tom Shattu allah yakaiku inda xaku lfy ,ku dawo lfy a kullum addu'a na kenan gareki ,sai dai banason kiyi dadewa kar ki wuce Watanni bakwai baki dawo ba duk inda ko xaki je .
Murmushi shattun tayi wanda har sai da gyefe da gyefen kuncinta suka lo6a kamin tace tom Oumma inshaallh baxan wuce ba.

"Yowa diyar Albarka Allah yy mawa rayuwar ki Albarka ya karemun ke daga dukkan wani sharri Amin".
" Oumma ina Abba yake yakamata muyi sallama kamin mu tafi rabona da ganin shi tun jiya...

Ai kin san yana can rumfar da yake sana'ar aa .

A hankali Shattun ta mike daga tsaye hadi da cewa "Umma bari na leka rumfar Abba na gaida shi ba lalalli mu hadu ba gobe ,bari na tafi yanxu nasan mutane sunyi masa sauki yanxu.

Abunka ga fulani da kuma ita Shattun da take ganin ita din yarinya ce karama a haka ba mayafi daga ita sai sandarta da yake wurin ta tun yarinta kafanta babu ko takalmi ta bar garken nasu don nufar inda Mahaifin nata ke Bada magani . Don Mahaifin ta wato Malam Bukar Shaharren malami ne a wannan ruga tasu ,sosai yake bada taimakon maganin sa ta gargajiya ,yana bada magani ta fanni dabam dabam ...shiyasa mutane ta koina suke zuwa wannan ruga ta Surbajo . Kullum baka ganin sa ba tare da jaama'a ba .

Itakan ta Shattun sai tayi kwana biyu uku basu hadu ba!!


Tom mu tare a page na gaba na WALIJAAM.

_*Masoyan taurari uku nasan tambayoyin dake tare daku duka , mun dakata da yin taurari sai a zongo na gaba zuwa march haka ,nima naso na dakata da wannan littafi nawa ta WALIJAAM ,tom amma duba ga masoyan labarin da kuma korafin ku akan cewa nayi maku saboda wasun ku da suka fara biyan wannan labari nawa , hakan yasani kar6ar korafi akan xan saki wannan littafi nawa ,a taurari na gaba zan sakar maku da sabon littafina wanda shima nasan xaku so shi kaman yanda kuka nuna kaunar ku a wannan littafin WALIJAAM...*_

_Tom bari na dakata haka na fada maku hanyar da zaku biya kudin littafin WALIJAAM ,don nasan shine tambayar ku ._

_Littafin walijaam idan kina bukatar turo da kudin shi..._
_NORMAL GROUP 200_
_VIP PAYMENT 500_

Ga masu bukatar biyan wannan littafi Zaku na iya mgn ta wannan whatsap link din 👇🏻

https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1
Yan nijer zaku iya tura katin Airtel ta wannan number 👇🏻
+22797780373


*Ina godiya gareku masoyana sosai naji dadin kaunar da kuke kan nuna mun a wannan littafi na WALIJAAM🐄*
*🐄WALIJAAM🐄*

_Maman teddy🧸_
_Page 3_4_

_"Da sunan Allah mai rahama mai jinkai ,dukan godiya ya tabbata ga Allah ubangijin talikai ,Allah yanda na fara wannan littafi na WALIJAAM lfy ,allah ka bani iko kammala shi lafiya Ameen ._

*Wannan littafi tun daga farkon shi har karshen WALIJAAM Sadaukarwa ne ga duk kan fulani🐄*
*ALHERI WRITERS ASSO.📚*

_Masu bukatar sayan wannan littafin WALIJAAM zasu na iya magana da marubuciyar ta whatsap link din nan👇_
https://wa.me/qr/7UGIAODZY3LON1

" Cikin Rugar tasu Shattu ta fara nufa don isa garken da Mahaifin nata yake don tayi masa sallama na tafiyar su safiyar gobe". Tun daga nesa ta hango rumfar Abban nata damkam da nutane ,hakan yasata juyawa da sauri tana nufar can nesa inda Babu mai hangota ,abunka ga kunya ta fulani . Bazata iya kutsa kanta wurun wannan mutane ba!
" miyiddima Shattu surbajo". Jin muryar wanda batayi tsammani ne ba yasata lumshe idon tayi tana sakin masa sanyayyar murmushi ba tare da ta juyo ta kalle shi ba ,don tabbas ta shaida shi ko bata gansa ba ,wannan sunan kadai da yasaba ce mata a ko yaushe ya wadatar da ita . Murmushi ta kuma saki wanda sai da gyefe da gyefe na kuncin ta ya lo6a kamin cike da sanyayyar muryar ta a hankali tace masa " miyidda kayejo Hard'o '
". Murmushi wannan bafullacen yayi hadi da takowa zuwa inda Shattun take har a lokacin idon ta a lumshe yake taki budesu ,wai ala dole kunya takeji .
Da gaske kikeyi shattu?? Bude idon ki ki fadi mun gsky kina sona kina kuma son na zama miji a gareki??.
Murmushi tayi a wannan karon taffan hannun ta tasa tana rufe fuskar nata baki d'aya tana darawa siririn hushiryar ta sao da ya bayyana .

Ina jinki surbajo ". Hard'o ne yayi maganan yana mai juyo da fuskar shi inda Shattun take. Daga masa kai tayi ,wanda hakan yasa Hardo sakin dariyar farin ciki ,don shi a rayuwar sa ta duniya babu wata diya mace da yakeso kaman ransa irin shattun . Amma Shattu mai yasa kika ki amincewa a wannan karon Ayi bikin mu na shad'i mu xama cikakkun ma'aurata?. Jin yanda yayi mgnan hadi da karke mgnan cike da jin ba dadi ne yasa ta sauke taffan hannun ta daga saman fuskan ta ,a sanyaye cike da harshen fulatanci ta cigaba da ce masa" aa Hard'o daga wannan ciranin da xan tafi ,baxan kara komawa ba ,ina dawowa xa'ayi mana shad'i . Kasan da yagwalgwal xamu tafi kuma baxan dade ba ,kajirani kaima nasan xakayi tafiya wuri mai nisa idan....kamin ta karake ne ya katseta da cewa" Shikenan Surbajo ta ,a ko ina kikaje ki rikemun amanan kanki ki kula mun da kanki sosai .

Murmushi shattun tayi kamin tace " muje xan koma Garken mu ,wurin abba nazo ,kuma yanxu yana da mutane sosai . Murmushi yayi kana a tare suka juya hadi da nufar Cikin rugar don ba bukkan tasu hardo yy da ita ba kaman yanda tace . Hanyar dandalin matasan fulanin ya nufa da ita ,inda maza da mata sukayi sansani ,wasu na xaman gulma wasu kuma suna sana'ar sayar da nono .

******

Dr Kina nufin wannan shine result din ,da gaske ke kenan ina dauke da junan biyun 100%💗 ?. Tayi mgnan tana bin Dr Hajar da kallo . Murmushi Dr Hajar tayi kamin tace kwarai da gske Salmah kina dauke da juna biyun hubbyn ki a halin yanxu ,ba karya kika fadi masa ba . Hmmm nisawa Salma tayi wanda amaimakon naga farin ciki sai akasin hakan na gani domun kuwa kwallah ne ke diga daga saman kuncin ta . Taune la66an ta tayi kamin ta musguta tana facing din Aminiyar nata sannan ta fara cewa " Ada baya nayi fatan naganni da cikin wannan bawan Allah ,anaawa tunanin idan na sanar masa komai namu zaizo karshe zai aureni dole ,amma kin san meye ? , na sanar masa tunkan na samu wannan tabbacin daga gareki ,sai cemun yayi bai san wannan mgnan ba ,ba dan shi ne ba dana ne. Ke Hajar a takaice korar kare yayimun cike da cin mutumci yasa masu tsoron sa suka fataattake ni". Wai yau ni.....kawai sai ta rushe da wani irin kuka mai ban tausayi da ta6a zuciya .

Nisawa Hajar tayi hadi da dafa Kafadan Salma kamin a hankali ta sauke space din dake saman fuskan ta sannan ta fara da cewa " wai ban gane ba shi dai wai shidin ne yace hakan ? Kice duk abun da muke tunani ya xamto shirme da hauka ? Ta6dijam . Abun da Hajar tace kenan tana mai karkada kafa hadi da son tunano wani abun da ko meye oho Allah dai masani . Dole ya anshi Wannan cikin nashi dole ya amsa don dan ko dan da zaaaki Aifo nashi ne ,dole idan aka tsaga jinin jikin shi xaaaga na omar farouq ,don haka kawai kwantar da hankalin ki ki haihu lfy ,daga wannan lokacin ne xaa fara jarfa babbabara uba!! Abun da hajar tace kenan tana mai cije yatsa hadi da tufka da warwara .

*****

Zaune na wani matashi saurayi wanda daka ganshi kaga akwai ji da aji da miskilancin gaske . Duba ga yanda naga sauran Abokan sa dake gyefen sa kowa fuskar sa sake amma banda nashi da yake a hade kaman bai ta6a dariya ba a duniya . Bin sa da kallo nayi ina karawa tabbas hadadde ne ajin karshe ,ba wani kyau ne dashi a fuska ba amma yanada sanyayya fari ne tasss mai dogon fuska sai sajen da yake waye masa gyefen fuskan sa dashi wanda wannan yakara masa kwarjini da cikar kamala . Idon sa sunan a lumshe yake amma ko bai bude su ba dagani xaka fahimta irin mutanen nan ne masu lulun ido wanda idon ya zubo maka su sai ka kidime don firgici .

Mamaki ne ya gama kamani ganin yanda yake kyenkyeman giya hankalin sa kwance babu tangadi babu komai alamu ma ya riga da yasaba shan shi ,ba sabon shiga neba a wannan harkar .

Abbas!!

Naji muryar wata matashiyar budurwa dake gyefen su ta ambato sunan hadi da kamo hannun sa tana narkar masa da murya alamun magiya .

Bin Abbas din nayi da kallo ,wanda yake sanye da wandon sojoji ,saurin juyawa nayi ga dayan saurayin da yake mawa Abbas dariya wato Sadeeq kenan shima stiill da Wandon sojojin ,juyawa nayi ga mai shan giyannan da har yanxu yake daga kwalbansa ,shi sam ban gansa da wandon sojojin ba ,sai singlete dana gani na sojoji a jikin sa .

Hmm nisaawa nayi ina fidda numfashi hadi da dan fito da idanuwa na kamin a hankali nace ashe duk sojoji ne . Tom me ma yakawoki maman teddy nan dakin ? Kamar xan juya sai na kuma jin mgnan Wannan Abbas ya katse wannan budurwan da cewa " indain Anwar ne xakiyi ki gaji , don bai kula mata shi barshi da shan giyan shi yy ta daga kwalba yana kyenkyemewa . Da daini ne Abbas....ya karke maganan yana kashe mata ido daya hadi da lashen lips din sa irin na tatattun yan duniyan nan .

Murmushi Mimi tayi hadi da kashe masa idon ta da ta jereshi da eyelashes kamin cike da sakin masa zajakkiyar muryar ta tace " baka ta6q fadi masa irin dadi na bane??.
Bai bata amsa ba face jawo ta da yayi jikin shi yana daura Bombom din ta saman Alkalamar shi kana yace " yo koda zaki yi tsirara a gavansa ba xai bi takanki ba ,sai kace kin manta Anwar Mimi ,a gabansa fah muke sex dake amma baita6a sha'awar ki ba .

Hmm nisaawa tayi tana mai sauke wani irin ajiyar zuciya jin yanda Abbas yasa hannun shi saman kirjin ta yana jah mata nipples hadi da laylaya mata su . Lumshe ido tayi tana fara jin yarrrr tsikar jikin ta na tashi ,dama kam a hannu take . Tuni tafara turo masa kirjin nata tana gantsaro masa nonon ta ,wanda hakan yayi mawa Abbas dadi matuka ....kayan jikin ta yafara kokarin rabata dasu wanda a haka ya zame mata komai na jikin ta ta koma tsirara haihuwar uwarta ,wani irin squeezing din breast din ta yake wanda lokaci daya tafara washh ashhh tana mai matse kafarta . Sadeeq ne ya tashi ganin yanda take matso kafafun nata ruwar niimarta na diga diss_diss yasa shi xuwa ta gaban ta yana luma yatsan sa cikin Hq din ta ,yyn da Abbas ke matseta a saman alkalamsa tana tana aikin danna masa don tajiyar dashi dadi .

Wani irin karkado cikin hq din ta Sadeeq keyi yana murmushi ganin yanda yar tsakarta ke
DOWNLOAD
DOWNLOAD

3 Comments On WALIJAAM
avatar
hannatu-8

6 months ago

Reply

Great

avatar
asiya-aliyu-5

4 months ago

Reply

Masha Allah

avatar
asiya-aliyu-5

4 months ago

Reply

Good

Please Login or Register in order to submit comment