Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

tallace? ku bakwada wata sana'a itake cidaku?



Bubah yace" eh to banada sana'a amma inafita yawon bara saidai sam hafse batason hakan shiyasa nadaina Amma ƴata talla kawai take tanada kamewa""


Murmushi barrister yayi wanda shiƙaɗai yasan ma'anarsa


Gurin Hafsat yanufa yace"ya'akayi kika haɗu dasu?"




Hafse tace" inacikin tafiyane suka kirani wai nazo daganinsu nasan Ashaye suke natsorata naso nagudu sai wanchan tanuna rezor yafidda wuƙa yazo indanake yaja hannuna yace nawuce idan nayi ihu zaikasheni natsorata banyiba sukasani kangon gidan sai..sai...sai.. tafashe dakuka takasa ƙarasa zancen"

Barrister yace" saime?
Saisukamiki fyaɗe kumasu dika 3?


Gyaɗa kai kawai tayi tacigaba da kukanta



Barrister kb yace" inason wannan koton mai Adalci datayi watsi da wannab banzar shari'a Hafse kecidasu ba Aiki takeba taya ƙuɗin ruwa kawai zasu cidasu? kenan dai itaɗin karuwace dama tasaba da karuwancinta kawai kotu tayi watsi da wannan shari'a kuma tabima Aufan d waɗannan mutanen batamusu suna da Akayi"".... ...........






.COMMENTS AND SHARE PLXXXXX








*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[21/10 9:33 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*
~~```page 48 to 49~~```


°•°```STORY AND WRITTEN BY✍🏼 MUJAHEEDAH°•°```




💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*


Thursday 21/10/2021 October


https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo




https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl






```NARAINA COMMENTS ƊINKU WALLAHI🙁🙄😏```





÷÷÷÷÷÷¥¥¥¥¥¥¥÷÷÷÷÷÷



Miƙewa Hayat tayi cikin takaici tace"yamaigirma Maishari'a inason barrister yasani dik iyaye koda bana kirkibane bazasu Aika ƴaƴansu inda zasu lalaceba Inamamakin yadda barrister yadage Akan wannan inason kotu tasani nice wadda nakaita Asibiti sannan da idona nagansu lokacin harna bi bayansu dan ganin irin yanayinda suka fito dashi nasan basada gaskiya Amma irin gudun da suke nakasa samunsu koda naƙarasa sunriga sunshiga wani gida A dajin banida zaɓi naɗauƙi photuna kawai nadawo bayan dawowatane nahaɗu dasu Hafse cikin yanayi mara kyau saina taimaka Inason kutu tayi Adalci Anan kumataduba dika shaidunda nabayar nagode My lord"
Komawatayi tazauna


Bayan rubutunda yaɗau dogon lokaci yanayi

Sannan yaɗago yace" bisaga dogon bincike dakuma shaidannu damuka samu kotu tagane kune kuka Aikata laifin dan haka bisaga kundin tsarin penal cord Asashe na 281 Aharafin a,b,c kotu tayankemusu Hukuncin shekara 25/ 25 tareda Aiki maitsanani kowannesu kuma dole Abiya tarar naira dubu 1,0003 domin bawa wannan yarinyar dasuka nakasa
Wannan shine hukuncin Higher cort badamar ɗaukaka ƙara kuma kotu najinjinawa Barrister Hayat irin jajircwarta dakuma taimako dan Allah Sannan kotu nasan ganin mahaifinsa Alaji garba domin yafaɗawa kotu dalilin rashin xuwansa Kotu ta tashi"""
Gudumar yabuga kowa yamiƙe dan girmamawa





wucewa Akayi dasu Aufan kuwa tini yasuma Agun Mahayfiyarsa kuwa kuka kawai take tafice Akotun wata uwar harara Barrister kb yawatsamata sannan yaɗauki kayansa yanufi waje Hafsat kuwa tana gun iyayenta sai kukan murna da baƙinciki suke dasauri tafito waje ta tari gaban barrister tana Murmushi tace" gaskiya ɗayace kuma ita Ake kira gaskiya koda Anrufeta zata fito kuma Asunanta na gaskiya dik Aikinda zakayi kayi dan Allah kuma kariƙe gaskiya Fatan Alkairi saimun sake Haɗewa tana Murmushi tawuce""




Brr, kb kuwa maganganunta tamkar tawatsamai ruwan zafi Aransa yace"" wallahi sainakaiki ƙasa Watarana zaki haɗu da Makircina!''




Yanjarida sukayo gunsa Amma ko kallansu baiyiba yashige motarsa yawuce Afusace Hakan masu hajiya Marwa


Billy tarungumeta damurna tace" inafatan yadda Kikayi nasara kan ɗan Allah yasa kiyi ga Uban'

Ameen billy insha Allah sainaga ƙarshen Alaji garba Amma kesan me kawai naji tausayin Hjy Marwa mahayfiyar Aufa dama shikansa kuma inamamakin Abinda yahana ubansa Alaji garba Attending cort kodai yasan nice ƴar Hussain???"""""




Numfashi billy tasauke sannan tace"bana tinanin hakan Amma nafi yarda da Akwai wani dalili maiƙarfi daya hanashi wanda dalilin bisaga Alamu yana ɓoyeshine saura Ƙiris rezor yatona Asirinsa Sai brr, kb yahana"""




Hayat tagyaɗa kanta tace" gaskiyane Amma dole nacigaba da bincike koma mene zangano son''"



Dagudu hafsat tazo tarungumeta tace" Aunty kinmana Abinda koda ƴan'uwanmu najinj bazasu iyamanaba Aunty inafatan Allah yabaki ladan Abinda kika muna kuma Allah yacikamiki dik kanin burukanki na Alkhairi Allah yakawo miji nagari inzauna taredaku"""""




Dariya Hayat kawai keyi tana riƙe da ita
Billy kuwa tace" Ameen yarabbie Hafsat Aitanada miji fatiha kawai yarage mushafa taƙarsa maganar tanakashema Hayat ido ɗaya"""

Iyayen Hafsat suma sukafiti sai Addu'o'i sukema Hayat itako murmushine kawai nata billy ce ke Ƙarɓawa


ƴanjaridarne suka lura dasu Aiko sukayo kansu


Tanbayoyi sukafa jefama bubah baban Hafsat "mlm kozaku iyafaɗamuna irin farincikinda kuke ciki yanzu dik da ga fuskokinku sunnuna??? Shin ya Akayi kuka haɗu da brr, hartamuku tsaye haka ko kunbata wasu ƙiɗine??""




Murmushi mamar Hafse tayi tace"bamuda Alaƙa ko dangantaka kawai ta taimakemune Akan Abinda kowa yakasa taimakonmu mubamuda ƙuɗin bata kawai saidai mumata fatan Alkhairi ita tanayi dan Allah ne bata buƙatar komai sai Addu'a shiyasa takesamun cigaba Arayuwa"""



Ko mezaki iyacewa brr, Akan wannan shin bakya tsorone Akantsayi harkiga Anyankewa yaron gwamna hukunci?? shin kinada daliline na taimakonsu'??""





Murmushinta maikyau tayi sannan tace"kodashine gwamnan idan yataka doka to doka dole ta takashi rashin yankewa manya hukunci ko ƴaƴan manya shike ƙara kashe ƙasarmu Nageri'a idan kaleƙa waje shuwagabanni tsoron Aikata laifi suke saboda sunsan no one is the Above the low ƙasar waje Anabin ƙa'ida Amma nan komai batsari shiyasa kodayaushe muke ganin yadda bamuso
Tsoro kuma??? da inajin tsoro dabanzo Aikin low ba
bana ƙarɓar shari'a dan ƙuɗi koneman suna dik wanda Akazalunta yafito yayi ƙorafi insha Allah zantsayamai muddin yanada gaskiya banason neman suna kawai inason kowa yayi farinciki kuma kowa yasami Adalci Allah yazaunarda ƙasarmu Nigeri'a lafiya"""



Tanagama faɗin haka tace" kushiga mota muje......................................



````SHIN MEYAHANA ALAJI GARBA ZUWA KOTU???
SHIN WANE MATAKI ALAJI GARBA ZAIƊAUKA IDAN YAGA LABARAN YAU TAREDA AIKINDA HAYAT TAMASA????

SHIN MUTANE ZASUFITO DANKAWO ƘORAFINSU??? IDAN ANWAR YAGA LABARAN WADDA ZAI AURA YAZAIJI??? SHIN WANE HALI HJY MARWA TAKE? ZATA ƊAU FANSA KO HAƘURA ZATAYI AKAN HAYAT??? MEZAI FARU TSAKANINSU MARWA DA GARBA AKAN RASHIN HALARTAR KOTU???? SHIN INA LABARIN MAHAIYAR HAYAT DA YAYANTA DAYAƁACEWA GANINTA SUNA RAYE KO SUNMUTU????????```


*DOMIN SAMUN DIKA WAƊANNAN AMSOSHIN KUKASANCE DANI MUJAHEEDAH YARBAEEWA A NEXT PAGE PLXXX SHARE AND COMMENTSSSS*

```°°¥±•• JAN HANKALI

(((munasane daku masuma marubuta mugun kallon da mummunar fassara cewa muna ɓata tarbiya faɗar irin hakan Rashin tinanine koda wasu nayi mubama cikinsu kodayaushe faɗakarwa shine burinmu dan Allah kudaina muna mugun zato idanko kunamuna kallo kozaginmu to munbarku da Allah bazamu yafeba domin bamu Aikataba.. Amma nasan Akwai wasu marubutan sam buk ɗinsu baida ma'ana bawata ƙaruwa Acikinsa saiɓata tarbiya dama janyomuna dikanmu Marubuta zagi, wllh kuji tsoron Allah dik Abinda kika rubuta gobe ƙiyama saiketsayu kinyi bayaninsa to mutsaya mufaɗakar munishaɗartar kada musaka ɓatsa ko kalamai marasa kyau ma'ana A buks ɗimmu Kuma kuma readers kuji tsoron Allah ku kiyaye karanta irin waɗannar banzar buks ɗin basuda Amfanin komai wllh saitarin xunubi, ALLAH KABAMU IKON AIKATA MAIKYAU🤲🏽 ALLAH YASA MUGA MAIKYAU🤲🏽 ALLAH YAKAREMU DAGA RUBUTA MIYAGUB KALMOMIN A BUKS ƊINMU🤲🏽 ALLAH KATSAREMU DAGA FAƊAWA HALAKA🤲🏽 MASU IRIN WANNAN BUKS ƊIN YA ALLAH KASHIRYASU🤲🏽 MUKUMA DABAMAYI ALLAH YADAƊA KAREMU🤲🏽 MASU MUNA ƘUƊIN GORO DAMASU ZAGINMU AKAN ABINDA BAMUJIBA KUMA BAMUGANIBA YA ALLAH KASAKAMUNA🤲🏽🤲🏽 AMEEENNNN💓))))))))```°°°÷•••÷÷

My WhatsAss numbers

09030835117
ko 07031012948

*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[22/10 12:38 pm] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*
```~Page 50 to 51~```



``` STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH (HEEDAH) HAYDAR OSTHMAN```





💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*



{{{HAPPY JK TO ALL MUSLEEM UMMAH🥰🙏🥰}}}




```Friday 22/10/2021 OCTOBER```





~~~~~~~~~~~~~



Sannu Ahankali labarai ketawatsuwa A medi'a kosai faɗar Albarkacin bakinsa yake kan Hayat




Anwar nahanga zaune cikin rashin kuzari yayinda Muhseen ke gefensa zaune sai faman kwantarmasa da hankali yake




Idansa dik sunriƙiɗa saboda ɓacin rai
Yace" Haba muhseen dantaga inasonta dayawa shine yasa takemun haka?? kaduba dika medi'a itace ke yawo kowa yasan fuskar matar da Zan Aura? wannan ai zubda mutunci ne wai harnakirata nafara magana da ita tayankemin call tanafaɗin itabatasan takura Aikin shine burinta dan haka saita ƙarasa Imaging She can tell me this word shin bata tinanin zai iyasa Aɓatarda ita gabaɗai??""





Muhseen yace" kanada gaskiya haka itama tana da tata, kasan wannan ne burinta tinfarko Amma kace zaka iya to baikamata yanzu kasareba domin yanzu Askin yariga yakawo bakin goshi dik da nasan idan yakawo gaban goshi yafi zama amma daurewa zakacigaba dayi Kuma itama zamuyi magana ta fahimmata da ita maganar shigarta medi'a ba laifi bane domin batashiga dan tallata surar jikintaba kowani Abu makamancin haka idan kaduba da kyau shigar kayan ƙwaraine Ajikinta km ga wannan rigar ta Aikin kasan tanada kauri kuma ga hijab tasaka dik da have ne Amma ba inda jikinta yake waje kuma ta tsayune dan samun Adalci kai Abin Alfaharinkanema idan kanatsu kaduba kasami mata maikyan hali zuciya tagari kunya ga jajircewa tabbas zata sauya daga ranarda tayi nasara kuma ka Aureta kaine zaka chanzata hakan tanafaruwane saboda bata rayu da Uwartaba kaga RASHIN UWA! Wallahi babbar masiface ga rayuwarmu musamman ma macce Tokatsaida hankalinka sannan kabata goyon baya da ƙarfin gwuywa kafara shiri nanda kwana 2 idab karage Aikin gabanka kuma kahuce itama tahuce saimu je dannaga Alama dikanku kunɗau zafi yaƙarasa maganar da murmushi yana duba wani file"'"


.


""""""(((( WANNAN GASKIYANE RAYUWAR WANDA YATASHI KUSADA MAHAIFIYARSA WLLH TANADA BANBANCI D WANDA BAIYI TAREDA ITABA WASU AKAN RASHIN UWA KESAKASU LALACEWA DIK YADDA UBA XAIKULA DA ƳA KO ƊA WLLH BAXAI IYA REFESENCE KO REPAIRING KAMAR UWA BA UWA JIGON RAYUWACE BA KAMAR UWA ALLAH KA SAKAWA IYAYENMU DA GIDAN ALJANNAH ALLAH KABAMU IKON KYAUTATAMUSU WAƊANDA IYAYENSU SUKA RIGAMU GIDAN GASKIYA ALLAH YAGAFARTAMUSU MUDA IƳAYENMU ALLAH KAMUNA ƘARSHE MAIKYAU I LOVE MY MOTHER SO MUCH💃💃💃}}}}}





Anwar yace"hakane kanada gaskiya rai nane yaɓaci shiyasa hakan tafaru amma insha Allah zankiyaye irin wannan ɓacin ran""




Muhseen yace"dakyau Allah yasa mudace""


da Ameen ya Ansa sannan sukacigaba da Aikinsu Amma Aƙasan ransa Hayat ce maƙale A zuciyarsa




```NI MUJAHEEDAH NACE WATO SO NADABANNE INKO HAKA SON YAKE TO MASOYA NA FAMA```





Koda tashiga gida su dady na kallab news ɗin Ranta ɓace saboda wayarda sukayi da Anwar Amma tanajin bata kyautamasaba domin billy ta nusarda ita soai hartanajin idan yahuce zatabashi haƙuri A yanzu tagasgatawa zuciyarta tafara son Anwar so bana wasaba


Dasallama tashiga palourn Mommy ƙaramace ta Ansa dady kuwa wani kallo yawatsamata yace"kenan kinaganin kina kan daidaine? kinshiga medi'a sai faɗar kalamanda kikaga dama kike shin kinatinanin Abune maisauƙi karawa da Alaji garba??? to wallahi barikiji tin wuri kidaina wannan haukar taki inko kikace kinji kingani to wallahi wahace zata biyo baya yanzu haka kisaurari hukuncin Alaji garba dan nasan ba ƙyaleki zaiyiba kuma ni bada yawuna kan wannan ɓararan ɓaramar dakike shirin Aikatawa
Yanagama faɗar hakan yabar palourn haka Mommy ƙarama Tanacewa"saikace kece sarkin masu gaskiya Mtswwwww" tapice



Ganin yanayinta dik yasauya yasa mommy babba tajata zuwa ɗakinta tazaunar da ita tanacewa"kiyi haƙuri Hayat kada wannan Abun yasa kisa Aranki cewa wai Hassan baya sonki yanasonki sama da ƴaƴansa yana Aikata hakanne kawai dan baiso yadda yarasa mahaifinki kema yarasaki"




Ajiyar zuciya tasauke tace"to kawai Amma ita sam bata danasanin Abinda ta aikata kuma baxata taɓa danasaniba sannan ba Abinda zaisa tajanye better ma taje gidan babah tayi koda kwana 2 ne dan batason zaman gidan mommy ƙarama sam batason A fili take nunamata ƙiyayyarta""






****
HAJIYA MARWA sam bata cikin hayyacinta Tanazuwa gida tahaɗa dik Abinda zata buƙata tafito ta saka driver yakaita Airport Abinka da manya Atake tayanke vixxa tahau jirgi sai EGYPT........ .......





My whatsApp number 09030835117
OR
07031012948





*COMMENTS AND SHARE PLXXXXX FANSSSS*


https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo

*(Alƙhalami🖊️ yafi takobi⚔️)*
[25/10 11:22 am] 🥰Mujaheedah🥰: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo


*RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!* ```page 52 to 53```


```STORY AND WRITTEN✍🏼 BY MUJAHEEDAH (😍ƳARBAEEWA😍) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN



💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*


Atsanake dik tayi parking kayanta masu mahimmanci waɗanda xata buƙaci Aiki dasu dawuri tasaka A ƙwatinta ta Aje
Dika sunfito parlourn suna fira dik da ranta badaɗi Amma haka tadaure Akayi firar da ita harta gayawa mommy babba gobe idan tatashi dg Aiki xata wuce wurin babah

Mommy tace" fushi kikayi damu xakimuna tashi??""


Cikin murmushin ƙarfin hali tace"Ah'ah zandaije ganintane nakwana 2 bangantaba gaskiya nayi kewarta"

Mommy tace"to Allah yakaimu Amma Hayat Ayita haƙuri dik inda kake dole saikayi haƙuri"


TO MOMMY NAGODE KIFAƊAWA DADDY IDAN YADAWO



Washe gari tinda safe tayi tafiyarta ko Breakfast batayiba kuma bata haɗu dakowa tawuce wurin Aiki


Ganin bata A daining daddy yace "wato fushi tayi shine taje gun babah?? babah ke ɗauremata gundiba bah"





Mommy ƙarama tace yarinyar Akwai kafiya tayita tafiya mana ita zata dawo dakata ai

Daddy"yace hakane itadai mommy babbah batace komaiba"





Yau billy batajeba sunɗan fita wani uzurin itada iyayenta Anatashi tawuce gidan babah gidan bawani babbah bane Amma yaƙayatu bawani Ado Akamasaba saboda gidab tsohuwane bude mata gate Akayi ta tura hancin motarta ciki


A palourn tagansu zaune Su maryam sunkawowa Uwartasu ziyara suda ƴapansu sai faman Raha Ake Aranta taji Ina mahaiyarta da yayanta sunanan??? ɗago kanda babah zatayi taganta tsaye tace"Ah Mamanah lafiya??



Murmushi tasaki ta Aje Akwatin gefe sannan tazo ta ture Autar babah Ameena ta kwanta kan cinyar babah tana cewa kematsa yanzu tenuwarki taƙare ta wace tinda nazo"



Zubɓura baki Ameena tayi tace"kinfaye takura Aunty hayat shiyasa banason kizo gidanmu"


Hayat tace" gashi ko yanzu nanzantare dazama dika idan zanyi Aure kuma ɗauketa zanyi natafi da ita kamar yadda naɗaukemuku ita daga farko taƙarasa magnar tana mata gwalo"



Kukan sagarta tafara tana bubbuga ƙafa ƙasa tanafaɗin wallahi bazan yardaba"""





Dikansu dariya sukemusu domin inda sabo Sunsaba ganin drama tsaƙanin hayat da Ameena





Babah tashafa kanta tace"baki faɗamana lafiya kika kwaso kaya haka kikazo???"





Murmushi tayi tace"bakomai babah ta kawai nayi kewarkine shiyasa nahaɗo kayana nazo dan na ƙwacewa wata power""



Ameena data ɗora kanta kan bayan babah tace" baki isaba kodai kinji tsoron shari'a kidonan Amma Aunty hayat wllh ki burgeni danaganki A t.v"


Hayat tace kaji baƙauya idab kinaso nima zansa Anunaki A t.v babah wallahi yunwa nakeji Ameena kawomun Abinci tafaɗa tana miƙewa zaune sannan tace Auntys Kuyi haƙuri bangaidakuba wananan ƙyanwar taɗauke mun hankalina""



Hakadai sukacigaba da raharsu har Hayat ta manta damuwarta...



READERS BAKU TANBAYAN LABARIN MAHAIYAR HAYAT WATI
O HAJIYA KURSUM DA YAYANTA ABBASS????



KUNBIYONI BASHIN WANNAN INSHA ALLAG SHINE NEXTH PAGE ƊINMU...... .




*SHARE AND COMMENTS PLXXXZZ*



.
My numbers 09030835117
OR
07031012948





*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI🖊️*
[26/10 9:43 am] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-
```PAGE 54 TO 55```



26/10/2021 Tuesday October


*STORY AND WRITTEN✍🏼 BY MUJAHEEDAH 😍ƳARBAIWA😍 HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*
💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*

*****PLASH BACK***** AFTER 22 YERS A GO



Ƴata ina ƴata kabarni Abbas nakoma naɗauko ƴata takoma cikin gidan banason rasata itama kasakeni?? Hajiya kursum kenan




Abbas daketa faman janyota yanacewa"A'a mami plxxxx muje Hayat tariga takoma idan kikace binta zakiyi kema kasheki zasuyi dan Allah kizo muje mami tinkan yaƙarasa rufe bakinsa sukaji harbin bindiga da ɗanƙaramin ihu take gidan yakama da wuta"





Wani irin ƙara mami tasaki tabi kan titi da gudu bayanta Abbas yabi yanacewa"dan Allah mamy kitsaya kada wani Abu yasameki" ;





Amma inagudu take sosai gadik kan Alama tasoma ficewa Hayyacinta





Wata ƙatuwar motace benzz baƙa wull tadanno dagudu jikake ƙuuuuuuuuuuut yana ƙorin taka birki amma ina saboda tariga ta tinkaroshi dagudu hakan yasa saida yaɗan bogeta tafaɗi Asume goshinta yafashe sai jini ke tsartuwa




Ihu Abbas yasaki yanafaɗin wayyo mamy na kada narasaki kema dan Allah kitashi yaƙarasa maganar yaƙasawa inda take yanafaman jijjigata





Amatiƙar tsorace wani kyakykyawan Mutum yafito yanacewa ɗaukota muje Asibiti gashi Sai zubar jini take baɓata lokacisuka sata mota yaɗauke hanyar Asibi cikin seconds 4 sukaƙarso domin baƙaramin gudu sukeba



Suna zuwa suka fito da ita Amma nurses ɗin sundage saiyazo da police dakanshi yawuce office ɗin doctor john yamasa bayani komai Dama Abokinsane ba ɓata lokaci Akashiga Emargency room da ita
Saibayan 3 hours suka fito dasauri Alaji da Abbas suke tanbayar wane hali take ciki s yace she is owk yanzu munbata kulawarda yadace sai zuwa safiya idan ta farka magane wane condition take ciki so ku kwantar da hankaliku she Safe""



Gyaɗa kai Abbas yayi sannan yanemi guri yazauna yanamai dafe kansa



Alaji yace"doctor john pllxx And plxxx yanamai haɗa hannayensa Alamar roƙo plzzz tell me what's is Happening to my wife?? if she die plxx dont hide me tell me true"""




So plxx lest go to my Office Alaji"



Dont say that john plzzz tell mee???



Hannunsa yaja shiko yabisa kamar wawa danyaga Ayyanawa Aransa Hajiya mabroka ta mutu

Shikansa Abbas bin bayansu yayi


Wani ɗakin yanunamasa kwancetake rufe da farin ƙyalle tindaga kan Ƙafafunta harzuwa kanta

Jikinsa narawa da bakinsa yake furta "INNALILLAHI WA'INNA ILAIHIN RAJU'UN" Itace kalmarda yaketa Anbata kawai buɗe fuskanta yayi dik bandege ko ina lalle baƙaramun Accident tayiba cikinta yashafa yananan Qlau ba ko kwarzane durƙushewa yayi gun yana kuka maitaɓa zuciya dik da tayi cutardashi Azamansu na Aure amma yaji zafin mutuwarta shikansa Abbas saida yazubda hawaye ganin babban mutum irin wannan yana kuka


Haƙuri doctor yasoma bashi tareda miƙamasa wata wasiƙar datace Abasa kafin ta mutu



Ahankali ya warware wasiƙar yafara karantawa"""""" KAYI KAƘURI MIJINA NASAN NACUTAR DAKAI BA ADADI GASHI YANZU ƘARSHENA YAZO DAN ALLAH KOBAYAB RAINA KADA KABARI NAWAR TAYI MARAICI NAZO NE DAN NAMAKA ASIRI KADAINA KULA MAHAIFIYARKA GABAƊAYA SAINI SAI WANNAN BALA'IN YAFAƊAMUN DAN ALLAH KAYAFEMUN ZANMUTU DA NADAMAE ABINDA NA AIKATAMA ITAMA MAMA KAROƘETA TAYAFEMUN INASONKA MIJINA KUMA ƊANDA KECIKINA YANA SONKA SAƘO DAGA HAJIYA MABROKA MATARKA ZUWAGA MIJINA ALAJI TIJJANI ƊANKASUWA""




Matsanancin kuka yafashe dashi wani sashen zuciyarsa natsarta masa tsanarta indawani sashe ke tausayawa Nawar cikin kuka yace"nayafemiki nayafemiki"



Daƙyar Abbas da doctor sukasamu yanatsu daganan yakira Hajiya mama yagayamata dik da Mabroka tamata ɗibar Albarka Amma Atake tace tayafemata dajin tausayin Nawar to da gawar zakazonan ko?

Yace'eh Anan yagayamata waɗanda yaƙaɗe"


Tace"to yazakaiyi dasu tinda yau yakamata kajuyo tinɗazu take tanbayar mamanta da Abbanta" Alaji yace" kada kigayamata komai kuma zanzo yanzu saidai dik yadda takasance da petien ɗin haka zanyi"


Hjy mm tace"to Allah yabata lafiya kaima Allah yamaidaka lafiya"


Ya ansa da Ameen sannan yakatse kiran




Maida kallansa yayi ga Abbas yace"ina ƴan'uwanku suke? zan tafine gida niba ɗan nanbane




Cikin wani yanayi Abbas yace muma bamusan inda zamuba janyo Ƴan'uwanmu Kamarr tona Asirin kanmu ne



Alaji tijjani yace" banganeba mekake son ɓayewa??"


Abbas yace labarin nada tsawo kuma zamanmu Anan garin haɗarine babba wllh




Jinjina kai Alaji yayi sannan yace zakubini?



Dasauri Abbas ya Amsa da eh




Dama likita baya ɗakin danhaka yajw yasami doctor Akan Amaidamasa petien ɗin mota zasu tafi zaisa Abata kulawa Acan bagardama ko Akasata motar da gawar mabroka sukaɗau hanyar Niger delta.... . .





TO NIKAM ZANDAI SAMEKU DAGA BAYA ANMA YAXU HUTAWA ZANYI.....



*COMMENTS AND SHARE FANSS*




My number 09030835117 OR 07031012948





*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[28/10 11:18 am] 🥰Mujaheedah🥰: *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA*-
```Page 56 to 57```


💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*



28/10/2021 OCTOBER THURSDAY







```STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDAH (😍ƳARBAEEWA😍) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN```

*-AYI HAƘURI FANSSS KWANA 2 BANI BA TYPINGS HAKAN TAFARUNE SABODA BANADA LAFIYA YANXU HAKAMA NAƊAN DAURENE NAYI WANNAN KUYI HAƘURI DAN PAGE ƊIN BATSAWO ZAIYIBA,, MASU COMMENTS DAMA WAƊANDA SUKADAMU DA CIWONA SAƘONNIKU NAXUWAMIN AKAI AKAI NAGODE ALLAH YABAR ZUMUNCI*-







Basu saukaba sai Around 9:30 nasafiya kenan kwana sukayi suna tafiya gidan babbane Akwai ƴan Aiki da secorites birjik Agidan Alaji tijjani kobayan zamansa ɗankasuwa shine babban Manejar na man Nawar oil and gas wannan mallakinsa ne yanada ƙuɗi sosai Amma sam baida girman Akwai tausayi ƴaɗaya takk ya mallaka Nawar baisake haihuwaba bayan wasu shekaru saiga ciki ya bayyana gun mabroka yayi murna sosai saigashi kuma garin son duniya irin nata yasa itada cikin dik sunmutu A hatsarin Yanzu nawar tanada Shekara 22 A duniya tinda yashigo gidan yake sukuku yanayinsa kawai zaka kalla kasan yanacikin damuwa dagudu Nawar tazo tayi Hugging ɗinsa tace"daddy inakiran mommy Amma bansamu nasoma jin tsoro"
Muje ciki kawai yace
Hardasu Abbas sukashiga Abba suwaye waɗannan kuma?
Kincika tanbaya Nawar Ahankali zakisan komai gamedasu
Kafin nan Nawar inason kinsan Ƙaddara kuma kiyarda da ita sa'annan kisan komai yin Allah ne Rayuwa dama mutuwa dik yadda ɗan Aɗam yaƙuna son Mutum ɗan Uwansa baikai Allah ba sabodaa shine ya Halattashi


Abbah Mekakeson faɗamun??


Saida yaja dogon numfashi yasauke sannan yace"Allah shine yabamu Mabruka kuma Ayanzu yaƙarɓe Abarsa yaƙare yana zubda ƙwallah"



Aɗan zabure tamiƙe tace" Abbah kananufin Mommy Mommyna wai itace ta mutu????"




Gyaɗa mata kai kawai yayi Kukatafashe dashi matsananci ..





********AFTER 20 yers*****

Abubuwa dayawa sunfaru daga ciki harda kammala karatun Abbas Abbah yabashi Aiki A companynsa na Nawar oil and gas shida Nawar shaƙuwa tashiga tsakaninsu sosai wanda harda soyayya Aciki Abbah yaji daɗin haka Harda hjy mama tayi murna dajin hakan domin yanzu sunzama ɗaya sunsan komai gamedasu burin hajiya mama ɗaya Abbah ya Aure mamy kawai

Ayanzu nawar tanatsu sosai saidai tazama so silent


Zaune suke dika Abbah Hajiya Mama Nawar Abbas da Mamy dasuka zama kamar ƴan gida Amma har lokacin mamy bata magana iyakaci tabika da ido Alaji tijjani yanzu haka yana shirye shiryen fitarda ita waje dan Aduba lafiyar ƙwaƙwalwarta News suke Kalla kwatsamman saiga Hayat tana magana Akan hukuncinda Aka yankewasu Aufa Aɗan zabure Mamy tamiƙe zaune domin Ada tana kwance ne kanta nakan cinyar Nawar cikin rawar murya tafara magana"Anya wannan ba ƴatabace? wannan ba Hayat ɗinabace hardasunansu iri ɗaya fa""



Abbas yaƙaraso gun shima yariƙe kamar yadda Nawar ke ƙoƙarin riƙeta


Yace"mamy kinsani Hayat tamutu Agabanki gidan yaƙone dasu wannan ba ƴarki bace tayama ƴarki zatarayu kamar wannan dan Allah mamy kidaina irin haka komawatayi tazauna jiki ba ƙwari sai kuka dayaƙwacemata



Bayan wasu kwanaki Aka kai mamy ƙasar waje bayan bincike da gwaje gwajen sunnuna ƙwaƙwalwarta ƙalau take Kawai tana shock ne kuma yakamata Adaina mata Abunda zaiɓatamata rai


Gida suka dawo sukacigaba da kula da mamy cikin ikon Allah tafara sakewa harma sunshawo kanta tayarda da Auren Abbah Alaji tijjani





Ansha biki kam saura nasu Nawar Amma har gobe Hayat na zuciyar mamy kuma tanada yaƙinin bata mutuba.................. .
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment