Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

shari'a inason brr, tasani kotu bawurin wasa bane dazasu riƙayin yadda sukaga dama Akan me zamu zauna zaman jiranta""





Alƙhali yace"ƙorafi bai ƙarɓuba Amma 5 minutes idan batazoba shikenan"



"nagode my lord billy tace"



Sam kamal baiji daɗin hakaban amma garba yamai nuni kada yadamu


Cigaba dakiranta suke but still swicth-off




%%%%5 minutes%%%%





Alƙhali yace"lokacin yacika gashi batazoba yakenan""



Farat brr, kamal yaƙarɓe zancen dacewa dama bazata zoba saboda batada wata hujja dazata bayar kawai tanayi ne danwata manufa tata dakuma son gani taci zarafin wannan bawan Allah yanuna garba dan haka nake roƙon ƙotu datayi watsi da wannan shari'a kuma tabima Alhaji garba hakkensa naɓatamasa suna datayi""" nagode my lord yakoma yazauna


Rubuce rubuce yayi sannan yace'ko kinada Abin faɗa barrister bilky??"





Miƙewa tayi tace"inaso wannan kotu mai Adalci data ɗaga wannan shari'a taƙaramuna koda 4 days ne insha Allah zamu kawo ƙwarar hujjoji""




"objection my lord bafa danzaman yin shari'a ɗaya muke nanba munada tarin shari'o'i gabanmu bazaiyu ace kulluma cikin ɗaga shari'a za'ayiba kawai dan saboda su"""





Itama billy miƙewa tayi tace" amma yakamata kotu tama hayat Adalci wannan karonma matsala Akasamu kuma insha Allah daga wannan 4 days ɗin shari'ar zataƙare""



Mutanen da kecikin kotun sukaɗau hayaniya Akan Aƙarama hayat lokaci



Buga gudumar Alƙhali yayi yace"oder""



saida yasake yin wani rubutun sannan yaɗaugo yace"An ɗaga wannan shari'a zuwa bayan kwana 4 Adawo amma idan kwana 4 ɗin sukayi hayat batazoba to second ɗaya baza'a ƙaraba za'ayi watsi daƙarar"" kotu ta tashi"



Miƙewa kowa yayi dan girmamawa






Zaune billy take kan kujerar office ɗinta yanzuma trying number Hayat take amma takasa samu




Anwar ne yashigo offici ɗinta da sallama yace" dan Allah kuyi haƙuri banzo kan lokaciba fatar ba'ayi watsi daƙarar ba""





Billy tace"ba'ayi ba amma dai za'ayi"'



Anwar yace" kamar ya""?





"saboda bamuda wasu hujjoji yanzuma da ƙyar nasamu Aka ƙaramuna 4 days waima meyahanaka zuwa kan lokaci bayan dakai kuka zanta da hajiya marwa kuma ita kanta narasa dalilin dayasa batazo ba hakama hayat wayar ta off"





Cikin mamaki Anwar yace'kina nufin harda Hayat batazoba????"





"Sosai""





"to tana ina""???



"Shine ansarda muka kasa samu"



Anwar yace"innalillahi wa'inna ilaihin raju'un Allah yasa bawani Abu yasa metaba"' Amma inatsoron Alhaji garba yagano gaskiyar game da marwa idan ko yagano marwa nima daf yake da ganoni Abinda yanani zuwa kan lokaci shine ya aikeni nakaimai saƙo daganan mota ta tasamu matsala, tsorona inbashi yasace Hayat ba""'
yaƙarasa maganar cikin fargaba





Billy tace"bana tinani haka dan banga Alamar hakanba atare dashi amma nagano tabbas yaganoka kaima shiyasa yamaka wanan ai ken ba mamaki ba shine silar lalacewar motar taka dan karkazo dawuri amma insha Allah baisan Akwai shaida wurinkaba datini yaɗau mataki kanka"



Anwar yace"hakane shiyasa naje aiken nasa ai amma yanzu muje neman hayat kawai"







COMMENTS AND SHARE FANSS





My whatsApp number 09030835117 or
07031012948




*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[08/11 2:06 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-* Page 91 to 92



```STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MALAM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN```





🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

*⚜️©J.A.W📚🖌️*




Dika sunyi jugum ƴan bikima haka mamy kam sai kuka take ganin take kamar tarasa Hayat



Anwar ne yaƙaraso shida billy


Anwar yace"Ansanar da police kuwa??? ""




Daddy yace"eh nayi magana da d.s.p kuma har ga medi'a anwatsa"



Anwar yace"dawane lokaci tafita? kuma inatanufa kafin taje Anan gida kunji ko kunga tayi waya dawani???"




Babah tace" a'a bako ɗaya"



Ajiyar zuciya Anwar yasauke yace"badamuwa insha Allah zamu samota mamy kiyi haƙuri kidaina kuka dik inda take insha Allah zata bayyana""




Fitasukayi shida sauran ƴaƴan daddy suka bazama nemanta



Gari dik yaɗauka Hayat taɓata




Motar su Anwar da police suka samu Amma bataciki kuma gaƙuɗaɗenta nan Aciki waɗanda zata ƙarɓo ɗinkin


Anwar yace"wanan yanuna cewa sam ba ɓarayiba ne turosu Akayi suɗauketa lurada ba'abinda suka ɗauka nata ""



D.s.p yace"kodai kidnappers ba tinda sune matsalarda muke fama da ita yanzu"




Anwar yace"bazanyi musuba amma bana tinanin kidnapping gaskiya tinda ga ƙuɗi amma basu taɓasuba kodai Alhaji garba ne yakeda sa hannu aciki"?




D.s.p yace"bana tinanin haka gaskiya musam man idan kaduba anturo text kuma dakanta tayishi""




Anwar yace"bamuda ashuring Akan itace tayi text gaskiya better mucigaba da bincike""

Harzaiwuce yaji yataka Abu yanadubawa yaga camera ɗinda yabata ɗauka yayi yawuce


Saida yaƙeɓe yafara dubawa tabbas gatanan tafito waje amma yakasa ganin komai daga hakan sai duhu hakan yatabbatar mai daganan camera ɗin tafaɗi ƙasa





Fitowa Alhaji garba yayi magana da ƴanjarida yace''ina matiƙar jin takaicin kuma ina alhinin abinda kefaruwa da wannan yarinyar inafatan allah ya bayyanata da sauri idanko kidnappera ne dan allah inaroƙo dakufito kuyi magana konawa kukeso abaku zanbayar kusaketa""



Ɗanjarida yace"Amma wasu na zarginka dacewa akwai sa hannunka aciki lurada tahanaka samun kujerar mulki"




Murmunshin manya yayi maicikeda fassarori kala-kala yace"wannan maganar dik shirme ne bayan ni bazata rasa maƙiyaba ni bansace ta ba kuma bansan da labarin ba saida nagani A medi'a nayi matiƙar baƙinciki akan hakan saboda ita mutum ce mara tsoro sannan ga gaskiya inafatan allah yaƙuɓutar da ita dik ma inda take kuma za'a cigaba da bincike insha Allah wassalamu Alaikum nagode"""


Ɗanjarida yace"wa'alaka salam Ameen ya Allah to jama'a anan muka kawo ƙarshen wannan tattaunawar"






COMMENTS AND SHARE




My whatsApp number 09030835117

OR

07031012948





*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[09/11 7:55 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA-*
Page 93 to 94


*STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OTHSMAN-*




🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

*⚜️©J.A.W📚🖌️*


9/11/2021 NOVEMBER TUESDAY




Hasken da yama idanta yawa yasa tafara ƙoƙarin buɗesu Amma inatakasa saboda hasken yama idanta yawa





Kujera Aka ajemai yazauna daf da ita yace"kiɓuɗa idanuwanki kiganni mana magana nazoyi dake"



Dakyar ta iyabuɗe idanuwanta kan Alhaji garba tasaukesu cikin muryar galabaita tace"dama kaine kasa aka satoni"




Dariya yayi yace"ƙwarai kuwa nine bari nabaki wani Albishir dafarko nagano saƙarku keda hjy marwa kuma itama tanacan tana ƙarɓar nata hukuncin sannan nasan Anwar yarona shine wanda zaki Aura yanzu idona nakanshi dazar naga yasoma munafuntata to zaban saurara masaba saina kasheshi albishir nagaba naje kotu ƙiris yarage a watsar da case ɗin amma ƙawarki tadage abaku 4 days yanzu saura 3 days mukoma ammafa kisani ko yanzu badake zamu koma ba kuma wannan komawar ni keda nasara zanmiki abu ɗaya kibani wannan plash ɗin inhar kinason numfashin ki yacigaba da bugawa"






Murmushin wahala tayi kafin tace"ban damu dakama Anwar komai ba amma nadamu akan marwa kada kasake wani abu yasameta plash bazan bayar ba kuma insha Allah saina kaika kotu sai anyankema hukunci kuma na tabbata yanzu haka ana bincike akanka kuma za'a gano inda kaɓoyemu""




Alhaji garba yace"kaji sakarya na gayamiki ban bar wata kafaba kinga wannan, vide'on zantawarsa da ƴanjarida yanuna mata yacigaba dacewa" dik Abinda Alhji garba yanema tofa saiya samesa koma mene kidaina gardama kibani plash ɗin kona kasheki anan"




"koda nabaka nasan saika kasheni bazaka barni ba to gwanda nasanma banbaka ba dole Asirinka yatona sai ka walaƙan....."
Zazzafan marinda tajine yasata haɗe maganarta batare da taƙarasa ba


Mari 4 yamata kowanne gefe kuma marin zazzafa saida jinta yaɗauke naɗan wani lokaci kafin tadawo hayyacinta bakinta haɗi da hancinta sai zubda jini suke


(((WAYYO KUNA ENA FANSSS HAYAT??? KUNAGANI KUWA GASKIYA NIKAM TABANI TAUSAYI AI DOLE NATARFA ƘWALLA😁)))))






Cikin zafi Alhaji garba yafara magana yace" dik wannan A zabar bai mataba kuɗan horata na kwana 2 kafin nadawo amma kada kubari tamutu"



Fuuuuuu yafice cike da ɓacin rai




Duguja yatsuguna gabanta yace" ki hutar da rayuwarki muma ki hutar damu kibada wannan plashi ɗin kawai kinji ƴar chiika"" yaƙarasa maganar yana shafar fuskarta



Tofa masa yawu tayi cikin ƙarfin hali tace"kada kasake taɓani da wannan ƙazamin hannun naka kuma bazan bada plaah ɗin ba kuyi dik abunda zakuyi""




Ran duguja yaɓaci sosai shima wanketa da mari yayi saina yakoma kan kujera yazauna yace" yanzu ko zakiga abinda zanyi" garwashi maza kaje kaɗebo kayan aiki'


Garwashi da tini yana gun tsaye da to kawai ya ansa yawuce baisan dalili ba kawai yaji tausayinta natsartuwa Aransa.............





TOFA KUNJI GARWASHI YAFARA TAUSAYIH HAYAT DUGUJA YACE AƊEBO KAYAN AIKI KOWANE AIKI XAIMATA???
MUKASANCE A NEXT PAGE DAN ALLAH KUYAWAITA COMMENTS FANSSS KUMA KUYI SHARE IDAN KE KARANTA KITURAMA WASU NAGODE





COMMENTS AND SHARE



My w nob 09030835117
OR 07031012948





*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[09/11 9:52 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-* PAGE 95 TO 96



```STORY AND WRITEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN```





🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

*⚜️©J.A.W📚🖌️*





Garwashi nabashi box ɗin yafice waje





Buɗeshi yayi wasu ƙarafa ne ciki dayawa kamar namai kanikanci



Wani Abu yaɗauko kamar reza sai walkiya yake



A zashi kan igiyar da ya ɗaure hannayenta yayi take igiyar ta tsinke saboda kaifin Abun



A zashi kan hannunta yayi take yamata wani mugun yanka ƙiris yarage yankan yashiga ƙashinta saiya ɗauke

Wani irin wahalallen ihu tasaki kafin tagama jin raɗaɗinsa yaɗauko wani ƙarfen yayi ja sosai saboda yajima cikn wuta kan ɗayan hannunta da ƙarta ya'aza take naman wurin yadare kini yafara tsartuwa wannan karon ihun da tayi da akwai gida kusa dasu to tabbas da anjita luuuuu tayi baya tafaɗi kwance dariya kawai duguja yayi


Jin ihub yasa garwashi shigowa ɗakin dagudu ganinta kwance bata ko motsi ga jini yasashi tsorata yace"kashe ta kayi'"



Miƙewa yayi tareda jansa suka fice waje yarufe ɗakin sannan yace "aiki kawai namata irin na masu taurin kai irinta sumane kawai tayi amma bata mutuba" ficewa yayi
Jiki ba ƙwari garwashi yabi bayansa




®®®®££££©©©¥¥¥©©




Miƙewa zaune mamy tayi cikin firgici tace"nashiga uku ni saratu shikenan sunkashemun ƴata kuka tafashe dashi""



Abba dake gefen gadon zaune yamatso tareda janta jikinsa yafara lallashi haryasamu tanatsu tana sauke numfashi yagane bacci yaɗauketa





Haka anawar tinda yaji ajikinsa anacan ana axabtar da ita sam bacci yaƙauaracewa idansa





AFTAR 2 days


shigowa ɗakin Alhaji garba yayi kwance take kamar ta mutu ruwa masu sanyi sosai yawatsa mata Aɗan firgice tafarka dakyar ta iya miƙewa zaune taɗan jingina da bango




Alhaji garba yace"dube ki dan allah ji yadda kika dawo wai ke baki tausayin kanki ne? kinfison kiyita wahala a kan kimana abinda mukeso? kibani plash ɗin a ƙaro na ƙarshe inagargaɗinki"'




"bazan bayar ba kasani """RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAE FANSA!"""




"Ai ko zaki mutu a wahale dan bawata fansa dazaki ɗauka kaina ke macce ce ba abinda kuka iya face kuka ""RAUNIN KI BAZAI IYA TSINANA MIKI KOMAIBA FACE KUKA""




Duguja"gobe ne zamu koma kotu zansake biyowa kafin naje kada abata abinci ko ruwa a yau gaba ɗai"""

"Angama ogarh""
.....





COMMENTS AND SHARE FANSSS




My whtspp nob 09030835117 or 07031012948




*(ALƘALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[09/11 11:40 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-* PAGE 97 TO 98

*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*




🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

*⚜️©J.A.W📚🖌️*o







Anwar yashirya tsaf yau zaibada shaidar dake hannunsa


Dikansu sun hallara kotu hardasu mamy


Harabar kotun cike take fam yanjarida mutane dayawa A gun







Saida Alhaji garba yabiya amma ko yanzu takefe yanzunma basu rabu da daɗiba saida yamareta har sau 3 sannan yafito yace "kukasheta kawai""

Yawuce kotu...





FEDERAL HIGHER COURT




shari'ar taɗau zafi sosai



Mamy aka gabatar da tabada shaidar dum gaban Alhaji garba yafaɗi dama waɗannan suna raye??



Bayan gabatar da suna mamy tabada labarin dik yadda abun yakasance hakama daddy yazo yabada shaidar harda Abba yabada tasa da irin yanayin da yatsincesu



Brr, bilky tace"wannan ƙaɗai ya isa kotu tagane Alhaji garba ba mutumin kirki bane"

Objection my lord kamal yafaɗa "wannan baikai hujjar da za'a ɗauramasa laifi ba subada hujjar gani da ido mana""





Alƙali yace"yana buƙatar ƙwaƙwƙwarar sheda"



Anwar bilky tagabatar yabada shaidar gami da faɗar shine"ya mai shari'a ni S.c.i ne nayi aiki A matsayin yaron Alhaji garba nayi hakan ne dan nasamu wasu evidance Alhmdllh nasamu ga waɗannan kuma inazarginsa da shine yasace brr hayat saboda yaci gaba da boye sirrinsa"






Objection my lord kamal yace" wannan maganace mara tushe idan shine yasace ai bazai zuba ƙuɗi akan dik wanda yasamota abashi""




Bilky tace"amma ai yakamata kotu ta kalle vide'o""




Kunnawa Akayi Muryar Alhaji garba da Abba ta bayyana da ma sadda matarsa marwa tayi vide'o komai ya bayyana dumu dumu Alhaji garba da kisan Alhaji Hussain

mamaki ya bayyana kan fuskar mutane shikansa Alƙali shuru yayi




Haya niyar mutane tafara yawa saicewa suke" AKASHESHI AKASHESHI AKASHESHI!!!









Duguja yashigo ɗakin tana zaune daƙyar take fidda numfashi saboda wahala murmushi kawai yake yace" Anbani damar nakasheki amma kafun nan saina yagalgalaki""



Girgiza kai take tana kuka dakyar take matsawa baya "a'a kada kamun komai dan allah"


cire belt ɗin wandonsa yayu tare da zuge belt ɗin wandonsa fizgota jikinsa yayi yana ƙoƙarin yaga rigar jikinta

Runtse ido tayi kuka kawai taje sosai batada ƙarfin iya kare kanta



Ahankali garwashi yasaɗaɗo tabayansa yashigo jikake gammmmmm yabugamasa wani ƙaton icce a kai ihu yasaki Atake yasulale ƙasa sumamme






Cikeda tsoro hayat tabuɗe idanta ganinsa ƙasa tayi sheme shiko yana riƙe da iccen




Matsowa inda take yayi yafar ƙoƙarin kwance ta baki sake take kallonshi kwancetan yayi yace' tashi mugudu kafin ya falka dan bai mutu ba koma shi Alhaji garba yadawo"""





Da mamaki Hayat tace"kana nufin taimakona kayi"?



Kinga ba wannan magar yanzu kawai kitashi mugudu



Da kyar tamiƙe da taimakonsa sannan sukafice




Tafiya mainisa sukayi tafaɗi tace'bazan iyaba bazan iya tafiyarba nagaji""



"kidaure mubar dajinnan""

"wallahi bazan iyaba nagaji dubi ƙafata jini zuba kawai yake""




Yagar rigarsa yayi yaɗaure mata ciwon



Wayar sa yaɗauka yakira police akan akawo masu taimako





Ai ko take sukazo wasu suka ɗauko duguja wasu kuma suka sakashi mota muje Asibiti garwashi yace" a'a Hayat tace muje court ɗin kawai





A kotu kuwa Alƙhali yabada oder sannan yace'" Alhaji garba yayi wasa sosai da hankalin kotu kuma ya salwantar da ƙuɗaɗen jama'a bugu da ƙari yakashe mutane saboda cikar burinsa Aciki harda Alhaji hussain saboda haka kotu tayanke masa hukun ɗaurin kisa ta hanyar tara kuma kotu tabada umarnin A ƙwace dik wasu ƙadarori da yatara bisa zunubi amaidama mai abu kayansa"" kotu. .....







Dafe da bango taƙaraso ciki tana tafi hankalin kowa yadawo kanta




Tace" koda A haka na mutu nayi farinciki dan naga ƙarshenka koba komai ayanzu kagane """"RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!""""""""








COMMENTS AND SHARE FANSSS













*(ALƘALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[09/11 7:46 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*
```LAST Page 99 TO 100```



*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*





🔔📚
*JARUMAI WRITER'S ASSOCIATION📚*
_{Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa}_
https://m.facebook.com/story.php?story_fbid=337435884671992&id=103920888023494&sfnsn=mo

*⚜️©J.A.W📚🖌️*





*MAIZAMAN KANTA PAID BUK Ina tallatamuku shi ƙasai taccen buk ne nagaban kwatance naƙuɗe kuma akan farashi mai sauƙi yatanade Abubuwa dayawa, TAUSAYI, CIN'AMANA, GADARA, KISSA , IZZA, DAMA NISHAƊI HAƊI DA ILIMANTARWA DAMA TANTIRANCI"" Domun samun wannan ƙasaitaccen buk ɗin kigarzayo ta wannan nob 09030835117 kada kisake kada kasake Abaka Abaki labari💃💃💃💃💃*






Dikansu hankalinsu yadawo kanta

Cikin rawar murya Mamy tace"ƴata Ashe zansake saki a idona"?


Juyowa hayat tayi taƙurawa Mamy ido ko ƙyaftawa batayi tabbas itace mamyn ta dama tana raye ya akayi tazo nan???

(NIDAI NACE IDAN KIKA BAN SPACE XANBAKI ANSA DUKA KEDA READERS)



Tasowa Mamy tayi dagudu tanufo hayat ita da Abbas rungumeta Mamy tayi shiko Abbas yahaɗa dukansu yarungume tashin kukansu kawai kakeji Agun

Dik mutanen gun saida suka tausayamusu wasuma harda hawayensu shikansa Alƙhalin yazubda hawaye



Alhaji garba kam jiyake kamar yahaɗe zuciya yamutu saboda tsabar baƙinciki ga haushin Anwar dafe A zuciyarsa

Brr, kb kuwa kasa motsi yayi kunya nadama dik suka mamayeshi lokaci ɗaya dama Ashe hakan gaskiyar take? lalle yayi kuskure daya biyewa shairin shaiɗan dama zuciyarsa amma kuma baisan hakan gaskiyar take ba ba abinda yajamasa hakan bace biyewa zuciyarsa dayayi tinkan yaji hukuncinsa yaji nadama maigirma ta mamaye zuciyarsa






Alƙhali yace" kowa yanatsu dik suka natsu amma still mamy nariƙe da ƴarta dangani take kamar sake rasata zatayi

Bayan kowa yanatsa Alkhali yacigaba dacewa" Tabbas nikaina najinjina miki barrister Hayat kuma kotu ma tajinjina miki kinyi abinda maza da dama ma bazasu iyaba,,,, zaki iya faɗawa kotu yadda yasace ki"?





Da taimakon mamy take tsaye bilky tacire rigar ta ta aikin tasakawa hayat dama Already tanasanye da After dress da have hijab hular kanta tasama ta taɗan rufe mata kanta daya yamutse murmushi kawai suka sakarwa juna bilky takoma tazauna"



Hayat tace tabada labari tsaf yadda yasaceta haɗida irin baƙar wuyar da shata dama yadda ta kuɓuta





Jinjina kai Alƙhali yayi yace"tabbas kinga rayuwa kuma kinnunawa duniya ""RAUNIN MACCE BAZAI TAƁA HANA TA ƊAUKAR FANSA BA"""
Kotu nabuƙatar ganin su duguja gabanta shida Alhaji garba dama barrister kabeer""




Yanata faman huci yaje yatsaya shida duguja garwashi kam A ɗan tsorace yatsaya nesa dasu dan ganin irin mugun kallon da suke watsa masa A sanyaye kb yafito shima





Aƙhali yace"kotu nason aje Aɗauki Hajiya marwa dama Hayat akaisu Asibiti bayan nan A gaggauta kashe Alhaji garba sannan duguja koto tayankemai hukuncin ɗaurin rai da rai gidan kaso tareda Aiki maitsana, brr, kaber kuwa yanzu shiba barrister ba ne kuma anyankemasa hukuncin wata 1 gidan yari sai garwashi hukuncin wata 2 gidan yari ko tarar dubu 100.000 sakamakon haɗa haɗin kansa gunsace hayat""""




Hayat tace"my lord kada aje da garwashi prison ni zanbiya tarar da aka yankemai sannan inaroƙon kotu datama kb sassauci abarshi da aikinsa dan Allah tinda dai yayi nadama fuskarsa tanuna haka kuma Arage yawan watannin da Aka ɗibar mai"""'





Sake bake kawai brr, kb yayi yana maijin kunyar haɗa ido da ita




Alƙhali yace"tabbas rayuwar ki nada banbanci data sauran Anrage masa wata ɗaya kuma idan yagama zai iyacigaba da aikinsa Amma saidai ƙaramar kotu ni kaina nace ""RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!"""
Kotu tatashi dika miƙewa sukayi dan girmama


Aka tasa ƙeyar duguja da brr, kb da Alhaji garba zuwa waje inda motar prison take garwashi kuwa station akawuce dashi dan rubututa statemate ɗinsa Akan bazai sake aikata ɓarnaba daddy kuwa akaje dashi da Abbas dan mallakamusu dukiyar Alhaji Hussain Ahankali hayat tace" yaya idan ka Anso ƙuɗin kabawa bilky domun biyan tarar garwashi""



Abba yace" Akan me za'a tsaya har a ƙarɓo bayan Abbanki yanana??""



Cire ƙuɗin yayi yabar hugging ɗinsa tayi cikin murna tace" nagode abba"



ba godiya tsakaninmu ai nawar tace"hakane kam"



Anwar yafito waje ƴanjarida suka zagayeshi da tanbayoyi





Kodata duba bata Anwar ba Billy ina Anwar"



Da murmushi kan fuskar babah tace" yafita waje"



Muje muma kawai tace tana maƙale da mamy da najeb sukawuce waje





Bilky tace"kai dika waɗannan mutanen fa"


Hayat tace" dika sunzo ganin hukuncin garba ne"




Babah tace"kinganshican ƴan surutunnan sun baibayeshi"



Dariya dikansu sukayi





Tsayawa Alhaji garba yayi cikin dabara yazabce bindigar police ɗin da ke tare dashi ja baya yayi yaɗaga bindigar yace"dik wanda yamatsoni wallahi saiba fasa kanshi da bindigar nan"




Dik mutane suka ja baya nuna Anwar yayi da bindigar yace"bana ɗaga kafa gadik wanda yashiga tsakanina da muradina kaine kaje da kanka kabada wasiƙar dakatae dani da kujerar mulki kasa nazauna Anan daga ƙarshe karabani da komai ta hanyar muna funtana nayi wautar yarda dakai ashe kai c.i.d ne bansani ba? to kasani kaima yau taka taƙare bazan mutu niƙaɗai ba dole kaima ka girbe A binda kashuka na hanyar munafunta na dakayi""





Ɗaga hannu kawai Anwar yayi tare da rintse idansa kawai yanajiran yaji bullet jikinsa dan yasan A yau tasa taƙare




Ƙara ɗaga bibdigar Alhaji garba yayi police nata ƙara gargaɗinsa da kada ya harba idan yayi harbi shima zasu kasheshi dan sun saita bindigogi kansa





Hayat kuwa tsoro sun hanata Ai kata komai



Ɗaga bindigae yayi tareda danna kuna mar jika ke tauuuuuuuuuu


Dik wurin yayi tsit sai ƙarar halbi dakatashi wasu suka fara gudu kaca kaca police sukama Alhaji garba yafaɗi A gub matacce





ƙarar da yaji tayi yawa kuma sam baiji halbi jikinsa ba gashi garba yayi Halbin buɗe idansa yayi Ahankali Amma me Hayat yagani kwance A ƙasa tans masa murmushi ga jini ƙasa




Hayat Mamy tafaɗi da ƙarfi suduka sukayo kanta dagudu A tare banda Anwar dayayi mutuwar tsaye komai yatsayamasa cakkk




Ɗagota Mamy tayi taɗaura kanta A cinyoyinta cikin kuka take magana"a'a hayat bayanzu ne lokacin mutuwar ki ba dan allah kitashi kada kimuna haka munrasaki tsawon lokaci yanzu munsa meki dan Allah kitashi"



dagudu Anwar yaƙaraso yaɗaga ta muje Asibiti


Buɗe motar bilky tayi Abbas ne kejan motar mamy da Abba suka hau ɗayan motar






Da ƙyar yabuɗe bakinsa yace"me yasa zaki mun haka? Akan me zaki bada taki rayuwar dan kawai ceton tawa niyakamata na mut.......

Hannunta taɗaga da ƙyar tarufemasa baki tace" a'a idan kamutu ni ma tawa rayuwar batada amfani kamun Abubuwa da dama waɗanda bazan iya biyanka ba Inan... inannh inasonka.. idanuwanta sukarufe



A'a Hayat kitashi bazan jure rashinki ba


A gaggauce suka ƙaraso hosbital ɗin privet ce dayake Abun na manyane kuma itaɗin sananniyace Atake manyan likito ci suka rufu kanta Emagency Aka kaita ƙoƙarin dai daidata numfashinta suke dakyar suka samu yadawo ta hanyar oxygen da man computers



A waje kuwa saifaman lallashin Anwar suke ita kanta mamy ta Aro jarumta amma Anwar sosai yake kuka


Likitocin suka fito ɗayan yatsaya yace tana buƙatar jini nawa za'a ɗiba"




Anwar yamiƙe yace"muje Aɗibi nawa doctor "



Doctor yace"ka tabbata zaka iya bada naka naganka cikin tashin hankali sosai"


Doctor muje kawai



Saida Aka gwada kuma yayi sannan Akaɗiba Akasamat shima Allurar bacci suka masa dan yacika sabbatu A kanta





Iyayen Anwar dama iyayen bilky dik sunzo daddy ma yadawo shikanshi garwashi yazo da hajiya marwa dake Asibitin mutane suntaru sosai





Gaba ɗaya wunin bata farka ba kuma doctors sunbada tabbacin komai normal





After 24 Hours Ahankali take ware idanuwanta harta gama buɗesu kan Anwar dake jingine da gadon idansa lunshe yarame sosai yayi baƙi dik yafita hayyacinsa kamar shine bayada lafiya




Cire oxygen ɗin tayi A hankali ta miƙe zaune ta shafa fuskarshi tace"katashi Anwar ba'abinda yasameni inasonka fiye da yadda bakina zaifaɗa"


Kamar A mafalki yaji maganar ta dasauri yamiƙe ƙura mata ido yayi kamar yau yafar ganinta



Hura masa iska tayi A ido tana murmushi





Ajiyar zuciya yasauke yace''Alhamdullah ba'a binda kemiki ciwo"

ɗaga masa kai kawai tayi





Kada kisake yin kasada da rayuwarki a kaina kinji



Riƙe hannun sa kawai tayi batayi magana
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment