Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

.












My whatsApp number 09030835117
OR

07031012948









*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*





[29/10 11:01 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*
```PAGE 58 TO 59```



💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*



*STORY AND WRITTEN BY MUJAHEEDAH (😘ƳARBAEEWA) HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*



```29/10/2021 Friday october```





°°°After 2 letter Mamy nahanga taxama hajiyarta Wani yarone dabazai haura 4 yakekan cinyarta sai shagwaɓa yakemata wai Abbah yajima baidawoba Yaronda ta haifa kenan Najeeb..

kuma Anɗaura Auren Abbas da nawar harma sunhaifi ƴa kyakkyawa maikamada Hayat kuma takarbe sunan Hayat suna ɗayan Part ɗin gidan ba Abinda kemun sabon Ahalin suna zaune lafiya saidai harko yaushe ƙaunar ƴarta da tinaninta sunanan maƙale Aranta. Uwa da ƴa kenan... ..





```©©©®®®®~~~~©©©®®® °°°°°°°°©©©®®®```


CONTIUNE ~~~~____××××××××××___CIGABAN LABARIN





Tinda tasauka jirgi direct main house ɗinsa tanufa
Bawani gardama securites sukabarta tawuce domin ita ba ɓoyayya bace Awurinsu

Tanashiga babban palourns taji motsi dan haka direct takutsa kai ciki Agajiye take kuma Afusace Abinda tagani yakusa haukatata domin har numfashinta yaɗauke na wucen gadi....


Zaune yake kan wata makekiyar kujera ta Alfarma sai dariya yake yana waya kusadashi kuma wata mata ce kwance kan kafaɗarsa hannayensu sarƙe dana juna

Cikin fushi taƙaraso gabansu tareda fisgo matar faɗuwa tayi harda kanta yaɗan bugu ƙaramar ƙara tasaki
Aɗan razane Alaji garba yace yamiƙamata hannuna da niyar tashinta yanafaɗin bakidaiji ciwoba ko??
Cikin fushi Marwa tace" wallahi idan baka matsa daga kusa da itaba wallahi saina mata illah
Kananan kana sheƙe Ayarka Ashe kabarmu Achan har ɗanka yana prison yanzu amma kai hankalinka kwance ba Abinda yadameka kananan kana dadironka kaida wannan karuwar......" ..




Bata ƙarasaba taji wasu zafafan maruka har 3 Atare saida jinta yaɗauke naɗan wasu seconds kafintadawo hayyacinta taji yanafaɗin " idan bakinki yaƙara kiran matata karuwa wllh saina sassaɓamiki saina miki Abinda bakiyi tsammaniba Inaruwana da maganar Aufan Ai ɗankine kinlalatashi yazama mazinaci Ai hakan yamun daidai inasane naƙi zuwa kuma dik nayanke wata sadarwa dazata haɗamu dake""





Cikin mamaki tsoro Al'ajabi hjy marwa tace" cikin ina. ina bangane matar kaba? yaushe ka Aureta?? kana sane kabari ɗanmu yake zaman prison? Akab wannan karuwar zaka dakeni???""



.
Kallan banza yawatsamata kafin yace"ɗanki dai nibawata Alaƙa tsakaninmu tini nasallamamiki shi kawai najashi Ajikine tareda sakemishi ƙuɗi saboda ya Ansa sunan ɗana kuma nakafa tarko dashi Alhdllh yanzu burina yacika gani Amatsayin governor kuma ban aikata komaiba nabari Anhukunta ɗana hakan yasa nasamu kujerar mulki nan take saboda mulkin nan kowama zan iya salwantarda rayuwarshi ba ɗanaba harta ke dakike Ansa sunan matata wllh zan iya kawardake idan zakimin Shamaki Akan mulkina wannan kuma matatace Anɗaura Aurenmu wata 3 dasuka wuce danaje Abuja dagacan nayo nan"" Yaƙarasa maganar yanajanyo Zuzu jikinsa




Cikin kuka tace"kacucemu Alaji kaɓata rayuwar ɗanka Akan san duniyrka kahana yasamu tarbiya gashi yaƙare A prison kuma kazo ka Aure wata bansaniba Allah ya isa tsakanina dake kuma wllh ƙarshenka bazaiyi kyauba nayi nadamar Aurenka ni mabroka nayi danasanin Ansa sunan matarka taƙarashe zancen cikin matsanancin kuka"





Dariya yafashe da ita naɗan wani lokaci kafin yadaina yamurtuƙe fuska kamar bashiba yace"ya isa haka kidaina zagina gaban matata Ai son ƙuɗi dashegen kwanayin iyayenki yajamiki suka Auramiki ni ba bincike saboda sunga ƙuɗi Akwai ƙuɗi yarinya kici harkibarsu Amma yanzu bake nake yayiba dama kyanki sha'awarki yasa na Aureki amma ni bana sonki kinga wadda mukayi Auren soyayya sunanta zuzu kuma itace zatafara haifamun ƴaƴa kyawawa masu tarbiya marasa son Abun duniya daga ƙarshe inasonkisani kibini Ahankali kuma idan ba hakaba zanyi maganinki kamar yadda nasaba tallarki Amatsayin matata zancigaba ita zuzu inakishinta bawanda zaisan da zamanta indai A duniyar siyasane wannan saike kece ƴar mayu" yana dariya shida zuzu sukawuce maƙale da juna...




Zubewa ƙasa mabroka tayi tanakuka maicin zuciya mai ɗaukeda nadama danasani dakuma jin haushi iyayenta lalle sunbi ƙuɗi dan ita sam batasoshiba Amma saigashi iyayenta suka dage saida ta Aure shi yau gashi wagari yawaya????


*(NIKO NACE DAMA DIK WANDA YAHAU MOTAR ƘWAƊAYI TOFA ZA'A SAUKESHI ATASHAR WALAƘANCI. ALLAH KABAMU NAMU KARABAMU DA ƘWAƊAYA ALLAH INA GODEMA DABAKA BAMU IYAYE MAYUN ƘUƊIBA WAƊANDA SUKE HAKA ALLAH KASHIRYASU)*



©©©©©©


Tajima tana kuka Agun haɗida danasani kala kala daga ƙarshe naga ramiƙe tsaye tana Murmushi kome tatina oho? kawai naji tace"wllh Alaji garba kayi kuskure saunazamema mugun tabo wllh sainazama sanadiyar rasa wannan kujerar da kake taƙama da ita wllh saina zamema bala' bazan bari kaci bulus gareniba dole na nunama


********RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!!!!







*TAUUUUU ANAWATA GA WATA KENAN???🤔🤔🤔🤔 BADAI ZANCE KOMAIBA SAIMUN HAƊE A NEXT FAGE IDAN NAGA COMMENTS DAYAWA NACIGABA IDAN BABU NAJE HUTUN TYPING ABUNA💃💃💃💃💃 DIK YADDA KUKA ZAƁA*





```°°°¥¥¥¥¥HAPPY JUMU'AT ALL MUSLEEM UMMAH FROM MUJAHEEDAH (ƳARBAEEWA) Allah kaba ƙasarmu nageri'a zama lafiya Ameen```°°°°¥¥¥¥






COMMENTS AND SHARE FANSSSSS





*{ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️}*
[31/10 12:51 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUƘAR FANSA!-* Page 60 TO 61-



``` STORY AND WRITTEN BY✍🏼 MUJAHEEDAH🥰 {ƳARBAEEWA😘} HEEDAH HAYDAR OSTHMAN ```-


💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*


*SUNDAY 31/10/2021 OCTOBER*



Washe gari tindasafe tadawo nigeri'a batareda sanin secorities ba taje gidansa na sirri domunyin wani bincike nata bisa sa'a bakowa Amma gidan yasha tsaro gashi lungu lungu Hong tayi gate man ne kawai yabuɗe yatsaidata yace" hajiya Ai ba kowa Aciki dika yaran sunfita yanzu"




Murmushi hjy marwa tayi kafin tace"nasani Ai Alaji ne yaturoni ɗaukarmasa wani saƙa buɗemun nayi sauri"

Baɓata lokaci yabuɗemata tadanna hancin motarta ciki
Cikin sauri tafara shiga ɗakin nafarko tarkon ƴandabanda kemasa Aikine kawai Aciki waɗanda kemasa Aiki wayarta tacire tayi vide'o da photonan makaman ƴandaban ɗayan ɗakin yatashiga dakyar tasamu yabuɗe nankam duhu sosai saida tayi amfani da hasken fitilarta tana haska wani gefe jini tagani sosai bata ƙara tsinkewaba saida taga mutum Ne cikin buhun tabbas yamutu baya motsi ta tsorata sosai bata taɓa ɗaukar rashin imanin Alaji garba yakai hakaba wannan ya tabbatarmata Ita kanta idan yaganota tabbbas xaikasheta cikin rawar jiki tacigaba da ɗaukar vide'o recoding tareda ƙarfin halin buɗa buhun wani babban mutum ya bayyana Aciki wanda baxaka iyaganin fuskarsaba saboda duka dayasha ga sara dik jini yagama wankemasa fuska haryaxama sare -sare tatsora sosai mikewa tayi tafara binciken wasu takardu hanin lkc naƙuremata yasa ta ɗauke wani file da taga Anrubuta Alaji HUSSAIN MA'AJI
Motsi tafara ji dasauri taɗauke takardun dawayarta tagudu ƙoƙarin saita nutsuwarta tayi Amma still hankalinta yaƙi kwanciya motar ta tashiga tace buɗemun zanwuce ƙuɗi tabashi tace kada kabari yaran gidan susan nazo
Yana washe baki dan yaga ƙuɗi damashi mayen ƙuɗi ne yace Angama hajiya.....



Tinda tafito take tinani tabbas tasan idan yagane taxo gidan xaiɗauke mataki Akanta to yaxatayi??? kifa kanta tayi kan set'aring motar tadaina tafiya tanatinanin mafita wata zuciyarta tace"kawai kihaɗa hannu da wannan barrister" Amincewa shawar zuciyarta tayi takira number brr, kb tace yaturomata dika details ɗin wannan brr, ɗin Shinko jin hakan yaɗauka wani mugun mataka zata ɗauka cikin jindaɗi yace wani Abu yafarune hjy?? kawai katuromun nace yanzu tanagama faɗa takatse kiran saida yayi dariyar mugunta yace "kingama yawo shegiya Take yaneme komai harda inda take zaune dama sanin mutuwar iyayenta komaidai dayashafeta saida yaturawa hjy marwa..................




BAKWA COMMENTS SHYS NAYI GUNTUN PAGE



*share and comments plxxx*





*(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[01/11 11:42 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-*

```Page 62 to 63```-




*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 {ƳARBAEEWA😍} HEEDAH HAYDAR OTHSMAN*




💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*






*MONDAY 1/11/2021 NOVEMBER*





ƙoƙarin neman layin hayat take Amma sam takasa samu hkn yasa tayanke shawar tatinkare gidansu kawai tindatasamu dika information Akanta. Motar tajuya zuwa gidan babah........





Anwar da Al'ameen kuwa sunje gida batanan suka kira billy tagayamusu Ai tanagidan babah yanzu hakama canzataje tasameta, sukace to tafito gasunan Awaje suje tare kawai dama Abazata zasuzomata, fitowa tayi sukawuce






Kwance take kan 3 seater laptot ɗinta kan cikinta tana wani Aiki lokaci lokaci takan sha fruit salad dake kan ɗan ƙaramin stoll na glass da tajanyo kusada kujerar, Sanye take da wani less Ash yasha ɗinkin buba tayi matiƙar kyau ciki kanta ba ɗankawali ƙananan kalbarda Akamata dik tabaje kan hannun kujerar fuskarta ba kwalliya Amma sai Annuri kefita kallo ɗaya zakamata kasan yau hankalinta kwance yake.




Sam bataji ƙarar buɗe gate ɗinba ballantana shigowarsu palourn zuwa sallamarsu

Zubamata ido Anwar yayi Aransa yace gaskiya she is really beautifull so cutie



Billy taƙara indatake tajanye laptot ɗin da ƙarfi Cikin ɗan razana tamiƙe zaune ganin billy ce yasa tasauke Ajiyar zuciya tace"tace banza kintsoratani banjishigowarkiba" miƙa hannu tayi taƙarɓe laptot ɗin tace"bani kada kiɓatamun Aiki tinjiya nake yasu mama taƙarasa maganar tana maida idanta kan laptot ɗin,




Billy tace" tayako zakiji kinanan kina Abu ɗaya nidai bansan sanda zaki hutaba, tamaida kallonta gasu Anwar tace kuzauna tinda ita bazata baku damar ba" itama tazauna gefen hayat,



Sai datayi maganar hayat taɗago tagansu ido taɗan kwalalo cikin mamaki tace"kai billy bakida kirki kinsan bake ƙaɗaibace amma baki faɗamunba tinɗazu taƙarasa maganar tanajan ƙaramin mayafinta tayana Akanta tarda ɗanama billy duka Abaya,,


Ouut "sokike kikaryamun baya ko kaganta ko baby" cikin shagwaɓa tayi maganar tana kallon Al'ameen,



Itada Anwar suka haɗa baki wurin cewa"baby manya"


Anwar yace"Haryanzu fushi Akedani ko? nazo bada haƙurine Amun Afuwa" yahaɗa hannayensa Alamar roƙo.



Murmushi tayi kafin tace"ah ai nice mailaifin dan haka Amun Afuwa komai yawuce ai missUnderstanding ne mukasamu kawai"


Al'ameen yace"hakane Allah yatsare gaba kuma Acigaba da bawa zuciya haƙuri Adaina saurin fushi"




Atare suka Ansa da insha allah zamu kiyaye




Hayat tafara kwalawa Ameena kira dasauri tazo tace gani Aunty lafiya


Hayat tace"jeki gayawa rabi tahaɗa Abincin dayawa munyi baƙi sannan ki kawomusu drinks"



Saida tagaidasu sannan tace to Aunty



Fira sukacigaba dayi hartakawo drinks ɗin

Anwar yace"wai nikam ina babah banji motsintaba kuwa"



Hayat tace"taɗanje barkane maƙota gidan bakowa nice sai Ameena saiko rabi mai Aikinsu.





Basu gama maganarba saigata tadawo gaisawa sukashiga yi haɗida ɗan tsokanar juna musamman itada Al"ameen



Sale maigadine yashigo da sallama bayan yagaidasu yace"barrister Hayat wai kinyi baƙuwa Awaje tanason magana dake"


Hayat tace"baƙuwa kuma? wacece?"

Sale yace"gaskiya bansaniba tana cikin motarta dai yaro ta ai ko itako tanadawaje naleƙa amma banga fuskartaba"

Hayat tace"tace kaje kace nace tayi haƙuri bana zantawa da mutane A gida tabari sai gobe muhaɗu office"


Sale yace" to angama hajiyata"
Girgiza kai tayi kawai shikuwa yawuce


Baifi 1 minutes ba saigashi yadawo yace"matar govener nace hajiya marwa waitakeson magana dake maganar nada mahimmanci"






Miƙewa tsaye tayi cikin mamaki da fargaba Hakasu billy cikin haɗa baki sukace "HAJIYA MARWA KUMA????? MEYAKAWOTA GURINKI KUMA?????..................





©©©©©©©©©©©^®®®®®®®^^^®®®®®¥©©



SAIMU HAƊU A NEXT PAGE DANJIN MEYAKAWO HAJIYA MARWA




```PLXXX COMMENTS AND SHARE```




My whatsApp numbers 09030835117 OR 07031012948


*{ALƘHALAMI🖊️TAFI TAKOBI⚔️}*
[02/11 1:54 pm] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*

```Page 64 to 65```-

*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 {ƳARBAEEWA} HEEDAH HAYDAR OSMTHMAN*



💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*


*TUESDAY 2/11/2021 NOVEMBER*


************************
Hayat ce tayi ƙarfin halin cewa"kaje kashigo da ita inda Akatanada dan hutawa ke ko Ameena kikaimana drink, ku kuwa kuci Abincinku nizanje nazanta da ita""



Anwar yamiƙe yace'"saidai muje tare dan bamusan dawane yanayi tazoba"


Hayat tace" plxx calm down Anwar bazata zo daniyar cutata harcikin gidanmu bafa"



Billy tace"munsan dahaka Amma dole mubiki"



Muhseen yace"a'a baza'ayi hakaba tinda kai kadage ke Hayat kiyi haƙuri kuje tare inyaso mu saimujiraku Anan Allah yafidda ku shairinta"




Babah tace"hakane kuje ku biyun kuko kuzo kuci Abincin"



Azaune suka hangota tasha tsadadden less kallon ɗaya zaka mata kasan naira tasamu zama amma kana kallon fuskarta zakasan sadumuwa tamata yawa




Ahankali suka ƙarasa gun tareda zama suma kan kujerun robar da Aka Ajiye kusa da wani table na rober shima sallama suka mata sam batamaji zuwansuba saida Anwar yayi gyaran murya sannan taɗago




Hayat tace"lafiya irin shiga wannan dogon tinani haka??"




Ajiyae zuciya marwa tasauke kafin tace"Nazone muyi wata magana mahimmiya amma meyasa kikazo da wannan tanuna Anwar kodai baki yarda danibane""




Anwar yabata Ansa"Anan ba maganar yadda ko rashinta idan Anduba Abinda yataɓa haɗaku dakuma irin kalamanda kika faɗa kuma kinzo haka kawai bamusan dalilin zuwankiba munganki kamar daga sama kinga dole Ayitaka tsantsan dake"'




Murmushi marwa tayi tace"kai saurayintane kenan??? Hmmmmm banzo daniyar cutarda itaba da dawata manufa Azuciyata da saidai muhaɗu Awaje bawai gidansuba"""




Hayat tasauke numfashi tace"shi wadda zan Aurane nanda lokaci ƙaɗan kuma Abokin Aiki nane, hakane munyarda dake so dik Abinda kikeson faɗimin zaki iyafaɗa gabansa dan koda baki ganniba shi zaki iyafaɗawa matsalarda tashafeni domun nidashi ba banbanci"""




Murmushi Anwar yayi dan yaji daɗin maganarta



Marwa tace"hakan nada kyau kuma kundace Allah yatabbatar da Alkhairi"



Anwar yace"AMEEN""




Gyara zama warwa tayi kafin tafara magana"nasan zakiyi mamakin ganina dama mamakin jin Abinda yakawoni wadda kuma idan kinduba da fuskar basira ba Abin mamaki bane, dalilin zuwana nafarko inabaki haƙuri Akan Abinda yafaru Abaya dalili nagaba inason kisani cewa nazone inason kimaka mijina Alhaji garba A kotu..................................





TOFA WATA SABUWA





*PLXXXX COMMENTS AND SHARE FANSSS*

My whatsApp numbers 09030835117
OR
07031012948

*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[03/11 10:56 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!*


```Page 66 to 67```


°°° *TSORY AND* °°° *WRITTEN BY ✍🏼 MUJAHEEDAH (ƳARBAEEWA)* *😘MATAR MALAM😘 HEEDAH HAYDAR OSTHMAN*°°°

💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫* 💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*



*WENESDAY 2/11/2021 NOVEMBET*




https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo




Damamaki Hayat tace" Are you serious or jocking with me???"



Murmushi hjy marwa tayi tace" Not at all believe me Ayanzu shirye nake danatona Asirinsa inason duniya tasan Al'haji garba he is betray man"



Anwar yace"Amma taya kuke tinanin tonamasa Asiri ba wata hujja mai ƙarfi"




Hajiya marwa tace"ai banfito wasan ba saida nashirya kunga wannan vide'o""



Atare suka kalla



Anwar yace'lalle wannan baƙaramun mugubane"



Marwa tace"shi cinnakane baisan nagidaba akan mulkinsa ba a'abinda bazai iya aikatawaba basu labarin yadda sukayi dashi tayi, kuma inada tabbacin shiya kashe babanki kuma ya mallake dukiyarsa kinga file ɗin""



Hannunta rawa taƙarɓa sukafara dubawa itada Anwar



share hawayenta tayi tace"yacutarda ni sosai nayasa inarayuwa kamar wata mahaukaciya nasara dik wata soyayya Amma banatinanin wannan ƙaɗai zata ishemu shaida"


Anwar yace"kiyi haƙuri ai yanzu komai yanadaf dakawowa ƙarshe wannan zai isa saidai muneme ƙari gobe kimiƙa setment ɗin ga Alƙali bama buƙatar police kawai kotu yakamata ta Aikamasa sammaci direct natana nemansa da gaggawa"



Hjy marwa tace"wannan yayi amma kusani 24 hours sukaragemuna domun gobe wada haka yazama gwamna kuma dazarar yahau wallahi ba Abinda zamu iya"



Hayat tace"hakane ammafa kema kinacikin hatsari dan dole yayi bincike Akanki'"





murmushi hjy marwa tayi tace" nasani kuma ni inaji ajikina zaima kasheni akan wannan Amma sam bandamuba indai za'asamu adalci Akan abubuwanda ya aikata""




Anwar yagyaɗa kansa yace"zanyi ƙoƙarin ganin nazama ɗaya daga cikin securites ɗinsa mafi kusanci domun samomuna wasu Hujjoji""




Hayat tace"Ammafa aikin naka akwai hatsari"



"kada kidamu Adalci mukeso daga yanzu aikinmu zaifara sannan ba buƙatar kowa yasan wannan kuma zamuriƙa communicating ta wannan kowayasa wannan ƙaramun Abun Akunnensa wannan Agaban rigarsa na kunne domun magana narigan domun haskomuna inda mutum yake koda yashiga hatsari Allah yatsaremu"




Suka ansa da Ameen



bayan gama tattaunawar suka rabu



Washe gari hayat tamiƙa case ɗinga Alƙali bayan bincekenda yayi yasaka hannu akan kotu nasan zama dashi yau da 12:15 A.m yabada wasiƙar gawani messinger Akan yatabbata yabashi hannu da hannu


Kiransu Anwar da marwa tayi tafaɗamusu Abinda akeciki sannan tashige offise ɗinta




Ahankali yake saukowa daga kan jirgi fuskarnan saiwashewa take domun gani yake harma yafara mulkin ƙasar mutane kuwa dik suncika Aire-port ɗin saiɗagamasa hannu suke, Shima yanaɗagamusu yanufi mota daga gefe nahango Anwar yatsuke cikin sute ɗinsa daf yake da Al'haji garba saikareshi yake yanaƙoƙarin sakashi mota shida sauran securites ɗin, yanashiga motar shima yashiga yafara jan motar direct inda za'arantsardashi suka nufa





Hajiya marwa kuwa sai fasa da marwa take A palourn tana kallon Anwar dasu garba aɗan ƙaramar cameran da yabasu hakama Hayat kowannanensu da Abinda yake saƙawa Aransa



Harsunshiga wurin Anadaf dafarawa wani dagacikin mairantsarwar yace""ADAKATAAAAA""






*HMMMMMMMMM AKWAI ƘURA KENAN, KOYAXATA KASANCE????!!!!
MUHAƊU A NEXT PAGE.. NIMADAI ANAN ZANDAKATA*





*COMMENTS AND SHARES PLZZZZZ*





My numbers 09030835117 or
07031012948





*(ALƘHALAMI 🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*





[04/11 7:46 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-*
```Page 68 to 69```



*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰MUJAHEEDAH🥰 (MATAR MLM😘) ƳARBAEEWA HEEDAH HAYDAR OSTHMAN-*



💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*



*THURSDAY 4/11/2021 NOVEMBER-*





```INAMAI FARINCIKIN SANARDAKU MASOYANA NAN BADA JIMAWABA XANFARA NEW BUK ƊINA AMMA NAƘUƊI NE MAISUNA MAIZAMAN KANTA! KE KAI DAJIN WANNAN SUNAN KASAN BAƘARYA YA KUNSHE ABUBUWA DA DAMA SOYAYYAH TAUSAYI TUGGU MUNAFARCI CIN AMANA DAKUMA BARIKI KAI NIKAINA NAMATSU DANA XAUNA NAFARA NAXARIN WANNAN ƘASAITACCEN LITTAFIN DOMUN BAƘARYA, YI GAGGAWAR MAGANA TA WANNAN NUMBER 09030835117 DOMUN SAMUN NAKA RABON KADA KUMANTA PAID BUK NE AKAN KATIN 200 M.T.N HANXARTA KA KI ANTAYO DOMUN KWASAR NAKA KI GARAƁASA,, KADA KISAKE KADA KASAKE ABAKA LABARI💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃💃```



®®®®®®®®®®®®®®





https://chat.whatsapp.com/FlS2HUHxpiIL2qpuk3Fqzo




£££££££®®®®££££££


Ƙwalalo ido Alhaji garba yayi yace"Akan me kuma saboda me??"


Mutumin yace"saboda wannan yamiƙamasa envalop ɗinda keɗauke da wasiƙar"



mutumin yace"bazaiyu Arantsarda Al'haji garba ba Alhalin yana under investigation kuma akan Aiki maihaɗarin tsiya Kotu ta aikomasa sammacine akan ansaka ƙararsa saboda Anazarginsa da tauye hakken jama'a bugu da ƙari yakashe Al'haji Hussain ma'aji saiyaje kotu idan ya ansa tanbayoyi kuma tawankeshi daga zargin inba gaskiya bane za'a ɗaurashi inko gaskiyane shikenan zaiƙarɓe hukuncinsa mukuwa muɗaura wani maigaskiya zama yaƙare kowa yawatse"


Aiko kowa da Abinda yakecewa



Ran Alhaji garba yayi matiƙar ɓaci kuma tsoro yabbaya A xuciyarsa saifaman tanbayar Zuciyarsa yake wanene yasan wannan labari nasama da shekaru 23? bayan yashafe dika Ahalinsa? Aiko kowaye yamasa irin wannana aiki wallahi saiyaɗau mummunan mataki Akansa koma waye"



Ahasale yabar gun yashiga mota zuwa gida


Hayat itada billy sai dariya suke danganin irin ruɗunda yashiga



Marwa kuwa murmushi tayi tace wasa farin girki""





Auwar ne ke driving cikin masifa Al'aji garba yace kaini gidan sirrina"

Aikuwa hakan takasance bayan sunje Afusace yafita motar yace kajirani nan



Sudugujane keta sheƙe Ayarsu ga kayan shaye shaye nan


Cikin fusata Al'haji garba yafara masifa "kunanan kuna sheƙe Ayarku niko inacen da tulin damuwa da tashin hankali ya'akayi akasamu shaidar nine nakashe Al'aji garba kuma nama wasu mirɗiya kan dukiyoyinsu? lalle Akwai munafuki tare damu kuma inason nanda 4 hours Asamomun labarai gameda wanda ya aikatamun wannan yanzu zanje kotun ku kuwa aikinku yafara" Baijira cewarsuba yafice yakoma motar yace muje kotun........ . ..







Hmmmmmmmmmmmmm bance komaiba koya xata kaya???????? muhaɗu A next page





My whatsApp number 09030835117 or 07031012948




*(ALƘHALAMI🖊️ YAFI TAKOBI⚔️)*
[04/11 9:46 am] 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM): *RAUNIN MACCE BAYA HANA ƊAUKAR FANSA!-*




```page 70 to 71```-




*STORY AND WRITTEN BY ✍🏼 🥰Mujaheedah🥰 (MATAR MLM) Ƴarbaeewa HEEDAH HAYDAR OSTHMAN-*





💫💫
*🅙︎ARUMAI 🅦︎ WRITERS 🅐︎SSOCIATION📚🖊️*


https://www.facebook.com/108544471437073/posts/108546644770189/?app=fbl

_*Marubuta masu aiki da jarumta domin wa'azantawa ilimantarwa, nishad'antarwa tare da fad'akarwa da jama'a bisa harshen hausa💪*_

*💫(🅙︎.🅦︎.🅐︎)💫*




©©©©©¥¥¥^^^^©©©©©


Muje kotun kawai wayar sa yaɗaga yakira inason Atanadarmun lauyer A higher court A yanxu ganinan zuwa kotun banji me Akace aɗayan gefenba yadatse kiran




Kowa ya hallara Akotu harma Anfara yaƙarasa shiga yayi anwar yayi zamansa Amota



Alƙali yace"idan Alaji garba yanakusa kotu nasan ganinshi agabanta"


Bawani ɓata lokaci yatashi yashiga zagayen da aka tanada domun masu laifi




Alƙali yace"zaka iya gayamuna sunanka?? kuma kace kayi alƙawarin faɗar gaskiya"




Sunana Al'haji garba ɗantakarar govener na wannan jahar, nayi Alƙawarin faɗar gaskiya"



Alƙali yace" kasan dalilin zuwanka nan???"



Garba yace"a'a kawai naga takardar sammaci a bainar jama'a lokacinda ake shirin rantsar dani gashi silar hakan yasa andakatar""



Alƙali yace"ataƙaice dai baka aikata laifin da ake tuhumarka dashiba??""




Jijina kai Alƙali yayi sannan yayi rubutunsa yasakecewa" Barr, Hayat Hussain tanazarginka da kashe mata mahaifi dakuma salwantar da ruwar mahaifiyarta da yayanta wadda tanada shaida Akan hakan domun Ansamu wasu file ɗauke da sa hannunka amma naƙwace gidansu idanda kuwa bakada masaniya kan mutuwar hussain bazaka samu waɗannan file ɗinba" ɗaga file ɗinsama yayi yanunamai


Saida gabansa yafaɗi ya akayi akasamu file ɗin bayan gidan sirrinsa ya ajesa wanda bamai shiga ciki dagashi saisu duguja towa ya ɗaukoshi??"""




Alƙalin yaɗan bubbuga bencinsa yace"kayi shuru garba"



Cikin dakewa yace"nibanda wata masaniya kan waɗannan"




Alƙali yace"amma ai signing ɗinkane"



Garba yace"eh nawane amma banida masaniya kansu niɗan siyasa ne dan haka zan iyatara maƙiya sosai bansaniba ko ita wasu daga abokan Adawa suka biyata domun ta tozartaniba"""



Alƙali yace" kome zaki iyacewa akan wannan barrister??""



Miƙewa tayi taje inda yake tace" ni bana siyasa bawanda zai iya sayena amma tabbas kai ka kashe mahaifina katura yaranka suka aikata hakan yanzu akalla shekara 23 kenan" Shinzaka gayawa kotu akan wane dalili ka kasheshi?? saboda ƙuɗine ko mulki ko wata ƙaddara??"




Brr, kb yamiƙe yace" Ofjection my lord baikamata brr, tariƙa wuce iyakartaba iya lauyer ce kawai bamai yanke hukunciba sannan waɗannan file da tabada nashaidar filine kawai ba shaidar kisaba dan haka tadaina yunƙurin ɗauramasa wani laifi nagode my lord" yakoma yazauna





Alƙali yace"ki kiyaye dasanin tanbayarda zakiyi"




Hayat tace" nagode my lord amma inada manyan shaida dazasu tabbatar wannan mailaifine dagaciki Akwai rezo wadda akataɓa yankewa hukunci akan fyaɗe shida Aufan watanni 2 dasuka wuce inason kotu tazomun dashi sannan zankawo wasu shaidarma bayan wannan kuma inason kotu ta'aje wadda aketuhuma anan batareda yaje gidaba""





Brrs, kb yace"inada ja Yamai shari'a haryanzu bata gabatarda shaidarba dan haka bazaiyu a'aje babban mutum kamar wannan ba anan""



Alƙali yace"bazamu aje garba ba zaitafi gida saidai kotu bata yarda da yahau karagar mulkiba kuma bayada ikon zuwa kowace ƙasa dole zaizauna nan har Agano gaskiyar wannan lamarin Sannan Kutu taɗaga wannan zama harsai nan da kwana 3 kuma A zomata da rezo sannan brr, hayat tayi ƙoƙarin kawo manyan shaidannu Akai kutu tatashi gudumur yabuga""
Dik suka miƙe



Awaje suka haɗu wata uwar harara Al'haji garba yabankawa hayat sannan yatafi shiga mota shida brr, kb ƴanjaridane sukazagayesu "rankayadaɗe mezaka iyacewa kan wannan Abun
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment