Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

shida d'ansa Ridwan zaune suna zancensu cikin natsuwa da kwanciyar hankali, suna isa wurinsu suka zazzauna k'asan carpet alokacin ne Ridwan yayi arba da Raihana murmushi ya sakar mata yana kanne mata ido d'aya cikin duniyanci da shahara akan bariki .
Babu wanda ya lura da abinda Ridwan keyi mata sai ita Raihana.

Alhaji Shafi'u ya kalli Inna Zulai yayi gyaran murya yace mata"mike tafe daku tsohuwa?".
Inna Zulai tace"dama nazo kawo k'arar d'anka Ridwan wurinka akan yayiwa d'iyata Raihana ciki!".
Alhaji Shafi'u ya dubi fuskar Ridwan cikin rashin damuwa yace"my boy gaskiya ne kaine kayiwa d'iyarta ciki? ".Cikin tattausan lafazi kamar ba wanda yayi laifi babba ba.
Ridwan ya lumshe idanunsa cikin natsuwa yace"yes daddy nine nayi mata ciki itace ta bani kanta ba fyad'e nayi mata ba asanadiyar shegen *KWAD'AYI DA BURI* irin na Raihana ta dauk'i son kud'i da son abin duniya ta sanya azuciyarta ".
Inna Zulai tayi tsagal tace"to ka aureta mana tunda har kasan ka cimin d'iya kayi mata ciki! ".
"bazan tab'a iya aurenta ba saboda na cita yafi shurin masak'i amma fa d'iyar taki akwai ni'ima sosai hmmhnm dad'inta ya zarce tunaninki tsohuwa! ".
"kai karka nemi kayimin rashin kunya akan nazo gidanku da ubanka nake magana bada kai ba".
"anyi miki tsohuwar banza wadda babu abinda ta sawa zuciyarta sai son abin duniya da kwad'ayi! ".

"ni kake zagi? ".
"an zageki mi zakiyi banza mahaukaciya!?".

Alhaji Shafi'u ya daka musu tsawa yace"ya isa hakanan ku dakata! Kai Ridwan ka nunamin yadda kayiwa d'iyarta ciki in gani da idanuna yadda akeyi yanzu".Inna Zulai tace"haba ya zakace ya gwada maka yadda yayi mata ciki kai yanzu bakasan yadda namiji keyiwa mace ciki na? "."Kiyimin shiru da bakinki tsohuwa banason shirmen banza".Yana k'arasa maganarsa ya gyadawa Ridwan kai akan ya cika umurninsa.

Ridwan ya mik'e tsaye babu alamun rahama afuskarsa ya nufi wurin Raihana gadan gadan yayinda ta tsorace hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin zogi zuciyarta keyi tace"karkayimin haka Ridwan na rok'eka dan girman Allah kayi hak'uri".
"bazan k'yaleki ba saboda mahaifiyarki ta kawoki har inda nake saboda haka saina sha zumarki ayanzu "Yana ida maganarsa ya jawota da k'arfi Raihana sai kuka takeyi tana turjewa Inna Zulai ta taso tsaye zata rik'esa, Ridwan yasa k'afarsa ya kayarda ita k'asa ta fad'i d'immmmmmm sannan ya sake jawo Raihana ajikinsa, uban sai kallonsa yakeyi yana k'yalk'yalar dariyar mugunta saboda rashin kunya da fitsara irin na d'an zamani agaban mahaifinsa ya kwantar da Raihana yana kissing d'inta tareda k'ok'arin rabata da tufafin jikinta zazzafan sak'onni yake aika mata tana botsare botsare, can ya chapki boob's d'inta yana mammatsawa yana cika hannu Raihana ta kasa kwakkwaran motsi sai hawaye ke shatata afuskarta, can yasa nipple d'inta cikin bakinsa yana tsotsa wani irin kafirin dad'i ne ya ziyarci sassan jikinta da k'wak'walwarta nan da nan ta saki jiki tana karb'ar sak'onninsa, cigaba rikita mata lissafi yayi ya dawo k'asanta yana tsutsa da lasa Raihana ta saki nishin dad'i hmhmhmhm hmhmhmhm kawai kakeji tanayi, saida ya yamutsata son ransa sannan ya ware mata k'afafunta yana aiki ji kakeyi nishinsu Yana tashi ashhhh ashhhh ashhhh suna jin dad'insu, zaune uban yayi yana kallonsu kamar ya samu TV yana dariya haka dai Ridwan ya cigaba da chaccakar d'iyar mutane yana kukan dad'i saida yayi awa d'aya da rabi saman Raihana sannan hankali da natsuwarsa ya dawo suna saukar da numfashin gajiya...........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸

*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].


*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*


*PAGE 13*



Mahaifinsa yana ganin ya dawo cikin natsuwarsa ya fashe da muguwar dariya yace"lallai Ridwan ka cika gwarzon namiji mai rikita tunanin 'yan mata ka k'oshi da ita ko k'arawa zakayi?"Ridwan ya saukar da numfashi yace"daddy yanzu na gaji sai anjima zan k'ara shan zumarta".Hawaye suna shatata afuskar Inna Zulai wani irin tururin bak'in ciki da takaici duk ya game mata sassan jikinta da k'wak'walwarta dak'yar ta furta cewa"yanzu Alhaji abinda kayi shine adalci ka goyawa d'anka baya yana aikata zina da Raihana agabanka?Alal hak'ik'a zakayi nadamar cin amana da zaluncin da kukayiwa d'iyata Raihana da sannu zaku girbi abinda kuka shuka da hannunku!".Alhaji Shafi'u ta banka mata muguwar harara cikin d'aga murya yace"keeee makwad'aiciyar mata karki nemi ki gayamin maganar banza cikin gidana kema yanzun nan zan nuna miki ainahin kalata wanda sai kin gwammaci kid'i da karatu! ".
"duk abinda zakayi Alhaji ubangiji yana sama yana kallonka".Tana rufe bakinta Alhaji Shafi'u ya sungumeta yayi cikin d'akinsa da ita Inna Zulai sai wutsil-wutsil takeyi kamar kifi tana kuwwa da kururuwar neman agajin gaggawa, amma dayake babu mutane cikin gidan daga shine sai d'ansa Ridwan suke rayuwa cikin gidan, nan da nan yana shiga cikin d'aki ta Inna Zulai ya tausheta yana aikata zina da ita tun tana kuka anajin muryarta har tazo ta dashe ba'ajinta, tasha wuya iya wuya ahannun Alhaji Shafi'u saboda cin mugunta yakeyi mata saida yaga ta galabaita dak'yar take fitar da numfashin wuya sannan ya k'yaleta yasa tand'ar baki ya shige cikin bathroom domin yayi wankan tsarki.

Haka ma acikin parlourn saida Ridwan ya k'ara biyan buk'atarsa da Raihana sannan ya k'yaleta sukayi zaune suna ajiyar numfashin gajiya, sun jima zaune saiga Alhaji Shafi'u ya fito jaye da hannun Inna Zulai kamar karya kallonsa Ridwan yace"ka gama biyan buk'atarka da d'iyarta?".
"eh mana na gama daddy".Yace cikin sagarci da shagwab'a.
Alhaji Shafi'u ya zaro kud'i masu daga cikin aljihunsa ya watsa afuskar Inna Zulai ya nunata da yatsa yace"ga kud'i nan kije kiyi duk yadda zakiyi kisa azubarwa d'iyarki ciki nasan kwad'ayin kud'in ne yasa kukazo wurina! Saboda haka na baku minti biyar ku ficemin daga cikin gida kafin insa 'yan bangar siyasa suyi muku dukan tsiya! ".

Fuskarsu cunkushe da tsantsar tashin hankali da takaicin rayuwa suka fito daga cikin gidan jikinsu sai karkarwa da rawar tsoro yakeyi, tsananin damuwa da bak'in ciki ne shimfid'e afuskarsu suna isa wurin baba maigadi yace"har kun fito tsohuwa".
Inna Zulai ta b'oye damuwarta tace"eh mungode mun wuce gida sai wata rana".
"to tsohuwa ubangiji ya kaiku gida lafiya".
"amin".Inna Zulai tace ak'asan mak'oshinta.
Suna fara tafiya k'asa suka samu keke napep ya d'aukesu ya nufi hanyar zuwa unguwar da suka gaya masa, dukansu sunyi shiru akan tsananin d'acin rai da tsantsar bak'in ciki aransu ji sukeyi gwamma mutuwa akan wannan mummunan abinda ya faru dasu ayau gidan Alhaji Shafi'u, babu jimawa mai keke napep ya kawosu bakin k'ofar gidansu ya aje biyansa kud'i Inna Zulai tayi yayi ficewarsa yayinda suka nufi cikin gidan kai tsaye zuciyarsu cunkushe da matuk'ar damuwa da k'ucin rayuwa.
**********************
Suna isa tsakiyar gidan suka iske Baba Iliyasu ya dawo tuni yana jiransu ganinsu yasa ya k'araso wurinsu cikin jimami yace"Zulaiha amma kun dad'e sosai a asibiti ya jikin Raihana inji da sauk'i?".
Hawayen masu zafi yaga ya wanke musu fuskarsu kallo d'aya zakayi musu ka gano suna cikin damuwa da k'angin rayuwa, kallonsu yakeyi mamaki shimfid'e afuskarsa yace"subahanillah!Zulaiha mi yake faruwa da kike kuka miye ya sameku? .Jin hayaniyar magana yasa Anti Lauratu itada Rayyanatu suka fito daga cikin d'akin da suke suka nufo indasu Baba Iliyasu ke tsaye cirko cirko, suna isa suka ja suka tsaya domin suji abinda yake faruwa.

Ganin babu wadda tayi magana acikinsu yasa Baba Iliyasu ya sassauta murya cikin taushin harshe yace"ya ina tambayarku kunyi shiru kunata kuka waishin ku gayamin mi yake faruwa ne kada kusa zuciyata cikin damuwa?".
Alokacin ne Anti Lauratu ta kallesu cikin tausayawa tace"Anti ki taimaka ki gaya mana abinda ya sanyaku kuka idan baku sanardamu damuwarku ba waye kuke dashi da zaku sanarwa damuwarku? Karkuji komai ki gaya mana abinda yake faruwa duk abinda ya samu bawa *K'ADDARA CE* kuma kowane mutum baya tab'a gujewa k'addararsa".

Inna Zulai tana shasshekar kuka tareda fyace majina tace"Iliyasu Lauratu Rayyanatu ku saurari abinda zan gaya muku dan girman Allah kada ku juya mana baya ku sauraremu da kunnen basira, ashe rashin lafiyar da Raihana keyi da yawan amaye amaye ciki ne da ita har na tsawon watanni uku! ".

Dummmm fad'uwar gaba ya ziyarcesu bak'in ciki da damuwa ne shimfid'e afuskokinsu cikin matuk'ar kad'uwa da al'ajabin maganarta Baba Iliyasu ya kalli gefen Inna Zulai yayinda yakejin dafin kibiyar bak'in ciki ta gauraye sassan jikinsa da zuciyarsa tattaro dauriya da dangana yayi ya sanya azuciyarsa yace"ciki ne da Raihana kika ce Zulaiha?".

Inna ta wage k'aton bakinta tana kukan takaici tace"tabbas ciki ne gareta likita ya tabbatarmin tanada juna biyu gama takardar shaida ku gani da idanunku! ".
Ta fito da takardar ta mik'awa baba Iliyasu ahannunsa ya amsa cikin rad'ad'i da k'unar zuciya, su Anti Lauratu sunyi tsaye jugum sunyi shiru kamar mutuwa ta gifta kowace ka kalli fuskarta k'unshe take da matuk'ar zullumi da damuwa.

Baba Iliyasu ya amshi takardar yana jujjuyawa cikin rashin kuzari da d'acin rai idanunsa har sun chanza colour daga farare zuwa jajaye yace"Zulaiha kenan dama irin wannan ranar nake guje muku shiyasa kikaga tun farko ina tsawata mata da ja mata kunne, dayake baku d'aukeni amatsayin komai ba shiyasa kukayi biris da maganata yanzu ki gayamin wa gari ya waya? Tabbas duk wadda ta biyewa kwad'ayi da buri k'arshenta nadama da jin kunya sannan sakayyar Rayyanatu ce ta fara fita akanku tun anan duniya saboda kinci amanar marainiyar Allah, burinki bai wuce ace tayi cikin shege ba ko ta shiga cikin wani irin matsanancin hali saboda haka ki saurareni da k'yau matuk'a *K'AIK'AYI* ne ya koma kan mashek'iya! Sannan auren Rayyanatu yana nan bazan d'aga ba d'iyarki kuwa ta bari idan ta haifi abinda yake cikinta sai ayi mata aure".Yana k'arasa maganarsa yaja k'afafunsa fuuuuuu kamar kububuwa yayi cikin d'akinsa cikin zafin rai da tsantsar bak'in cikin abin kunyar da Raihana ta kwaso musu ciki gida.

Inna Zulai tana ganin yayi ficewarsa ta aza hannu saman kanta yayinda hawayen takaici da nadamar rayuwa suke ta sintiri afuskarta tace"na shiga uku ni Zulaiha mijina yayi fushi dani kaicona da son zuciya ya kaini cikin tarkon wahala da nadamar rayuwa! ".
Cikin tsananin tausayawa Anti Lauratu ta iso wurinta ta jaye mata hannunwanta saman kanta sannan tasa hannunta ta share mata hawayenta tsab tace"ki daina kuka Anti duk abinda ya samu Raihana muk'addari ne daga ubangiji, Allah ya riga ya rubuto acikin kundin k'addararta sai hakan ya faru saboda haka ki daure ki lallashi d'iyarki akan ta rungumi k'addararta hannu bibbiyu".

"na cuci kaina Lauratu na cuci rayuwar Raihana saboda ban azata bisa turbar gaskiya ba ban nuna mata illar aikata zina ba, hak'ik'a na tafka babban kuskure arayuwata nasan alhakin Rayyanatu ne ke bibiyata tun anan duniya saboda ban rik'eta amana ba, saboda haka na rok'eki dan Allah Rayyanatu ki taimaka ki yafemin duk cutarwa da zaluncin da nayi miki arayuwata ko zan samu sassauci awurin ubangijina".

Hawaye suna shatata afuskar Rayyanatu tana gogewa saboda yau tayi matuk'ar tausayawa Innarta da 'yar uwarta Raihana cikin rashin walwala tace"ki daina rok'ona gafara Inna tuntuni na yafe miki ubangiji ya yafe mana baki d'ayanmu".

"amin ya rabbi".Inji Anti Lauratu.

Raihana ta k'araso wurin Rayyanatu tana kuka ta fad'a cikin jikinta tana cewa "kiyafemin k'anwata tabbas nasan na cutar dake da harshena da binki da mugun nufi alhalin ke zuciyarki batada daud'a zuwa garemu, mune muke bibiyarki da bak'ar aniya tabbas nasan ke mai zuciyar alkhairi ce Rayyana kiyafemin na tuba na tuba".

Rayyanatu sai kuka takeyi tace"ki daina bani hak'uri 'yar uwata tuni na yafe miki saboda ke d'in jini nace har abada ba'a tab'a chanzawa tuwo suna".

Haka dai suka sha kukansu suka k'oshi ganin koke -kokensu baya tab'a k'arewa yasa Anti Lauratu dake zubar da kwallar tausayi ta lallashesu tareda basu maganganu masu dad'i da sanyaya zuciyar mai sauraro, dak'yar da sud'in goshi ta samu suka tsagaita da yin kukansu sannan suka shige cikin d'aki kowace zuciyarta cunkushe da tsantsar bak'in ciki da tsananin damuwa.

Ran nan nasu cunkushe da tsantsar tashin hankali da fitinar rayuwa suka kwana su Inna Zulai kasa runtsawa sukayi akan zullumi da fargaba, juye juye kawai sukeyi saman gado yayinda zazzafan hawaye masu d'aci suka cigaba da sintiri afuskar Raihana basu samu suka runtsa ba sai kusan sallar asuba barci mai nauyi yayi awon gaba dasu.

Haka rayuwar gidansu ta cigaba da tafiya cikin rashin walwala da kwanciyar hankali domin daga Inna Zulai har Raihana sun koma shiru shiru, saboda duniya tayi musu karatun ta natsu kallo d'aya zakayi musu ka gano suna cikin matuk'ar b'acin rai da tsantsar bak'in cikin rayuwa, baba Iliyasu babu ruwansa da sha'aninsu domin yace *DUK TSUTSUN DA YAJA RUWA* shi ruwa kan doka inji hausawa, su Anti Lauratu ne ke iya k'ok'ari domin ganin sun fita cikin damuwa da k'angin rayuwa domin har fira sukeyi musu itada Rayyanatu saboda sunsan suna cikin tashin hankalin da jarabawar rayuwa.

*BAYAN SATI UKU*
Aranar assabar ne da misalin k'arfe goma dai dai ababban masallacin dake cikin unguwarsu Rayyanatu dubban mutane suka shaida d'aurin auren Mubasshir Alyasa'a da amaryarsa Rayyanatu Mustapha akan sadaki mafi sauk'i dubu arba'in ,gwargwado d'aurin auren ya samu halattar mutane da dama 'yan uwa da abokan arzik'i duk sunzo ko'ina ka duba kan mutane ne kake hangowa gasunan birjik ako'ina, bayan an d'aura aure lafiya ango Mubasshir ya dingawa gaisawa da abokansa yana farin ciki da annushuwa kallo d'aya zakayi masa ka gane yana cikin farin ciki da tsananin nishad'i, sannan ak'arshe kowa ya watse ya kama gabansa mutane suna musu fatar alkhairi tareda addu'ar ubangiji ya basu zaman lafiya da zuri'a d'ayyiba...........
[12/6, 3:20 PM] Mugiratmusa66: 🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
*JINKIRIN ALKHAIRI*
🛸🛸🛸🛸🛸🛸
🛸🛸🛸🛸🛸🛸

*INTELLIGENT WRITER'S ASSOCIATION*®✍🏻
[Onward together].


*WRITTEN BY MUGIRAT MUSA*


*PAGE 14*



Da dare k'arfe takwas da rabi bayansu Baba Iliyasu sunyiwa Rayyanatu nasiha da wa'azi mai ratsa jini da tsoka tana kukan rabuwa dasu tana komai, aka d'unguma aka kaita gidan Mubasshir wanda yake rayuwa gida d'aya shida Ummansa 'yan rakiya basu wani jima ba suka tarkato suka dawo gidajensu.
Aranar ango Mubasshir ya nunawa amaryarsa tsantsar kulawa da *SOYAYYAR GASKIYA* fiyeda misali domin sun faranta daren farkonsu cikin matuk'ar k'auna da tsantsar tsagwaron soyayya, Mubasshir ya dawo yana tarairaiyarta da lallashinta tamkar k'wai saboda Rayyanatu ta sanyashi cikin matuk'ar farin ciki da nishad'i arayuwa, haka dai suka cigaba da gudanar da rayuwar aurensu cikin so da fahimtar juna Umma babu ruwanta da shiga sha'anin Rayyanatu da sa mata ido irin na surukan zamani, shiyasa akowane lokaci Rayyana take mata biyayya tareda girmamata kamar ita ta haifeta, duk abinda Mubasshir ya kawo mata saita kaiwa Umma nata hatta wankinta da sharar d'akinta duk ita keyi babu abinda Umma keyi saidai ta kwanta ta shek'i barcinta, shiyasa har gobe take alfahari da samun suruka ta gari mai halin kirki domin kuwa ta tabbatar da d'anta yayi dace da abokiyar rayuwa ta gari mace mai halin dattako da karamci, shiyasa ako'ina Umma taje soyayya da k'aunar Rayyanatu tana nan mak'ale azuciyarta batada abar fira sai tace surukata d'iyar albarka ce uwarta ta iya haihuwa, shiyasa kowa yasan sunan Rayyanatu abakin Umma itama Rayyanatu duk abinda ta gani awaje idan tanada kud'i saita siyowa Umma ta kawo mata ta sanya mata albarka, nan da nan ta sace zuciyar uwar miji da mijinta wurin k'yautatawa da iya mu'amala dasu domin ta iya zama da kowa asiyasance..
Hakan ne yasa Rayyanatu ta zamo zara cikin dangin Mubasshir domin suma ba baya takeyi ba wurin k'yautatawa musu kowane d'an uwansa yazo tana haba haba dashi, tareda yi mishi shimfid'ar fuska wadda tafi ta tabarma asanadiyar haka ne yasa ake tsananin sonta cikin dangi babu mai zaginta saboda tana matuk'ar k'yautata musu sannan batada rowa shine abinda ya k'ara d'aukaka darajarta awurinsu.
_('yan uwana mata musammam matan aure ku saurara ku jiya da k'yau matuk'a, shi so saye ne akeyi wurin uwar miji bawai ki saki baki kina kallon uwar mijinki tana aiki ba kina k'yaleta idan har kuna gida d'aya da ita dole kiyi mata biyayya da sanya hak'uri azuciyarki, sannan zaki samu soyayyarta idan ba gida d'aya kuke ba duk abinda ya sawwak'a ki siye ki bawa mijinki ya bata, saboda ita k'yautatawa da hak'uri shike sa asoki bawai rashin hak'uri ba saboda haka mata mu kiyaye mu gyara wurin zamantakewarmu tsakaninmu da uwar miji kuma karkiyi tunanin idan bata sonki bazaki k'yautata mata ba, a'a kada kiyi haka yake 'yar uwata ki sani manzon Allah(S.A.W)yace an halicci zuciya da son mai k'yautata mata da kuma k'in mai munana mata ina fatar kun fahimceni)._

____________________

Agidan baba Iliyasu kuwa zuciyarsu cunkushe take da tsantsar tashin hankali da damuwa domin kuwa cikin Raihana yana nan daram ajikinta, suna zaune cikin d'aki suna tattaunawa alokacin ne Inna Zulai ta kalli k'wayar idanun Raihana tace"Raihana ya kamata ki koma wurin saurayinki Ridwan ki lallashesa ya daure ya aureki idan kika haihu wannan abin kunyar yayi mana yawa".

Raihana ta marairaice fuskarta hawaye suna zuba saman fuskarta tace"kema kinsan ko na koma wurinsa bazai tab'a aurena ba saboda ya riga ya gama da babin rayuwata azuciyarsa Inna".

"nasan haka amma dai ki sake gwadawa ki gani kozai amince ya aureki tunda shine ya fara saninki d'iya mace ".Ta fad'a cikin d'acin rai da tsantsar bak'in ciki aranta.

"to naji bari zuwa gobe in gani".

"Allah ubangiji ya kaimu goben lafiya".

"Amin Inna".

Ab'angaren baba Iliyasu suna kwance cikin d'akin Anti Lauratu yayinda suke mak'ale da junansu suna soyewa, murmushi Anti Lauratu ta sakarwa baba Iliyasu tace"Baban Nazira".
Baba Iliyasu ya mayar mata martanin murmushinta yace"na'am Innar Naziru".

Anti Lauratu tayi ajiyar zuciya tace"agaskiya yadda kake nunawa su Inna Zulai halin ko inkula akan irin k'addarar data samu Raihana bai kamata ba, kaifa mahaifinta ne duk abinda ya sameta ba'a chanza sunanka daga mahaifinta ya dace ace ka nuna musu tsantsar kulawa da tausayi ko bak'in ciki da damuwar da suke ciki zata ragu".

"kema kinsan banida masaniya akan abinda Zulaiha ke k'ullawa Raihana har ya kaita ga yin cikin shege, sannan babu irin fad'an da banayi mata akan ta tsare mutuncinta amma tayi watsi da nasihata ta biyewa *SON ZUCIYA* da rud'in shaid'an sun kaita cikin tarkon nadama da dana sani arayuwa to yanzu mi kikeson inyi musu!? ".

"ka daure ka dinga basu kulawa baban Nazira wallahi sunyi matuk'ar nadamar irin abubuwan da suke aikatawa abaya ni kaina tausayi suke bani".Tace tareda yin rau rau da idanunta kamar zatayi kuka.

"karkiyi kuka matata farin cikina naji bayaninki kuma na gamsu zanyi yadda kika ce".

"yauwa mijina nagode sosai da yadda ka karb'i shawarata hannu bibbiyu ".

"zanyi miki komai domin farin cikinki".

Cigaba sukayi da musanyar kalaman soyayya atsakaninsu suna firarsu cikin fahimta da kwanciyar hankali.

**********************
Washe gari da safe Raihana tayi wanka ta nufi gidansu Ridwan wanda rabon data ganshi an haifi d'iya, keke napep ta shiga yakaita har bakin get gidansu yana sauketa ta biyasa kud'insa ya k'ara gaba, tana tsaye Ridwan ya fito daga cikin gidan zai nufi cikin gari ganin Raihana yasa ya murtuk'e fuska tareda kauda kansa gefe kamar bai ganta ba, zai wuce ta gefenta Raihana tasha gabansa da sauri tace"haba Ridwan ya kana gani na ka kauda kanka kamar baka ganni ba?".

Ridwan ya d'ago idanunsa ya kalleta awalak'ance yace"lafiya kika taremin hanya malama idan na ganki mi zanyi miki ko bashi kike biyata?".

"haka zakace bayan ka lalatamin rayuwa ka rugazamin farin cikina tareda tarwatsa tunanina da hargitsa k'wak'walwata!".

"eh mana na lalata miki rayuwa d'in saimi? Ai ba fyad'e nayi miki ba da son ranki ne muka biya buk'atar juna saboda haka ki bani hanya in wuce ko inyi k'asa k'asa dake aurena gobe ne nida amaryata ina gayyatarki zuwa bikina agobe! ".

Maganarsa ya soketa har cikin k'ahon zuciyarta kamar an harba mata kibiya a k'irji hawayen nadama da takaicin rayuwa ne suka gangaro afuskar Raihana cikin d'acin rai tace"bazai tab'a yiyuwa ka d'aura aure gobe bayan ka lalatamin duniyata ka cuceni Ridwan kuma sai Allah yayi mini bak'ar sakayya akanka! ".

"aure kam na gama yi gobe wara haka na zama ango kada kiyafemin d'in 'yar iskar banza bak'ar karuwa! ".

"'yan iska dai Ridwan ka gyara maganarka saboda haka ayau saina tara maka jama'a cikin unguwarku !".

"dallah jaye ki bani wuri duk ubanda zaki gayawa jeki gaya masa! ".
"babu inda zanje azzalumi mara tsoron Allah maciyi ama.... ".Ridwan bai bari ta k'arasa maganarta ba ya kwasheta da gigitattun maruka guda hud'u masu k'yau wanda asanadiyar haka saida Raihana ta wuntsila k'asa d'immmmmmm ta fad'i bakinta ya fashe da jini wani irin rikitaccen zafi da zogi ne ya ziyarci k'wak'walwarta da sassan jikinta hawaye suka wanke fuskarta cikin damuwa da takaicin abinda Ridwan yayi mata tace"ka mareni Ridwan?".

"an mareki ko zaki rama ne banza bak'ar karuwa wadda batasan mutucin kanta ba! ".

"bazan iya ramawa na barka ga ubangiji shi zaiyimin sakayya akanka! ".Tana k'arasa maganarta taja k'afafunta ta wuce daga bakin k'ofar gidansu Ridwan kafin ya sake jibgarta abanza, ganin ta jaye yasa Ridwan yayi k'wafa yace"da kin tsaya da nayi miki shegen duka ballagazar mace kawai k'azama! ".Yana rufe bakinsa ya shige cikin motarsa yabar unguwar da gudun tsiya.

Tafiya Raihana keyi tana zubar da hawayen nadama bak'in ciki da k'unci duk sun tokare mata a k'irji wani irin zogi da tsantsar rad'ad'i zuciyarta keyi, har duhu duhu take gani cikin idanunta dak'yar take ganin abinda yake gabanta akan damuwa da takaicin rayuwa, mai keke napep ne ya gifto ta gabanta zai wuce kenan ta tsayarda shi da ahannunta yana parkerwa ta iso wurinsa ta gaya masa inda zai kaita, shiga cikin napep fun d'in tayi ta zauna mai keke napep d'in ya tadda napep d'insa suka nufi unguwarsu Raihana kai tsaye.

Kuka kawai Raihana ke rusa kamar zata shid'e akan damuwa alal hak'ik'a ayau tayi nadamar biyewa son zuciya da kwad'ayi da buri sun kaita ga wahala da nadamar da batada amfani, batasan lokacin da aka kawo bakin k'ofar gidansu ba saida mai napep yace mata sun kawo ta sauka sannan ta dawo cikin natsuwarta sauka tayi ta nufi cikin gidansu yayinda mai keke napep ya tadda napep d'insa yayi gaba.

Raihana ta shigo tsakiyar gidan idanunta jajir duk sun kumbura akan yawan kuka da bak'in cikin rayuwa babu kowa afilin gidan direct d'akin mahaifiyarta ta nufa tana sharar kwallar zallar takaici da zafin abinda walak'ancin da Ridwan yayi mata, tana shiga cikin d'akin ta hango Inna Zulai kwance saman gadonta tana kallon bugun kwanon d'akinta ta fad'a duniyar tunani, sallamar Raihana yasa tayi firgigit ta dawo cikin hayyacinta tana kallon yanayin Raihana.

Raihana ta iso wurin mahaifiyarta ta zauna hawaye masu zafi sai sintiri sukeyi afuskarta wani irin zafi da k'una zuciyarta ke tayi, hankali tashe Inna Zulai ta dubeta tace"subahanillah!Raihana baki samu nasara bane?".

Raihana tana kukan takaici tace"Inna Ridwan ya cuceni ya cuci rayuwata tsakanina dashi sai ubangiji yayimin bak'ar sakayya domin bazan tab'a yafe masa har abada ba! ".

Inna Zulai ta jawota ajikinta ta rungumeta hawayen bak'in ciki sai shatata sukeyi afuskarta zad tausayi wani irin d'aci da zogi takeji cikin zuciyarta yana taso mata, cikin matuk'ar b'acin rai tace"ki daina kuka Raihana kuskure ne mun riga munyisa sanardani abinda Ridwan yayi miki da kikaje wurinsa!? ".

Tana kuka da shassheka ta kawo labarin duk abinda ya faru tsakaninsu ta gayawa mahaifiyarta, ai tana kai k'arshen maganarta Inna Zulai ta sake barkewa da kuka hawaye yab'e yab'e afuskarta tace"mun shiga uku mun lalace! Tabbas wadda duk ta biyewa kwad'ayi da buri wata rana zata fad'a cikin tarkon nadama da wahala, dana sani da nabarki kin amshi soyayyar Mubasshir hannu bibbiyu domin shi kadai ne yakeyi miki *SOYAYYAR GASKIYA* ".

"nima Inna gwamma mutuwa da wannan rayuwar dana tsinci kaina mai cikeda bak'in ciki da k'uncin rayuwa, alal hak'ik'a duniya makaranta ce mai d'auke da classes na d'aukar darasi wadda duk ta biyewa son zuciyarta wata rana zata fad'a cikin uk'ubar rayuwa".

"ki daina cewa zaki mutu ki barni saboda ke kadai na haifa, ki daure ki rungumi k'addararki hannu biyu, dukkan tsanani yana tareda sauk'i kuma nafi kowa babban laifi akan tab'arb'arewar tarbiyarki Raihana kiyafemin dan Allah ".

"na yafemiki Innata na yarda da k'addarata saboda haka ki daina kuka kinji banason ganin hawayenki arayuwata".

"na daina Raihana abin ne da ciwo arayuwa".

Cigaba sukayi da koke
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment