Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»Ώ[6:46AM, 12/15/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YAROMA NAMIJINE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦





🌹 _LOVE STORY_🌹




*REAL ME DAMBUCE*




Ψ¨Ψ³Ω… Ψ§Ω„Ω„Ψ© Ψ§Ω„Ψ±Ψ­Ω…Ω† Ψ§Ω„Ψ±Ψ­ΩŠΩ…




*Kaman yanda nagama Asanadin bakin iyaye Allah kabani ikon gama su Lafiya Abinda na fad'a dai dai kabamu ladan inda nayi kuskure Allah kayafe mana*


MY AMNOUR ALLAH YABAWA ME GIDA LAFIYA


*MASOYA MAGOYA BAYA MASU WA ME DAMBU FATAN ALKHAIRI TOH GANI NAN NADAWO DAGA NIYYATA NA SABUWAR SHEKARA ZAN FARA KUKENKU YAYI YAWA BANA SON GANI DAMUWARKU YAROMA NAMIJINE YACE YANA BEGENKU*πŸ˜˜πŸ’žπŸ’‹



*YAN UWAN MARUBUTA DA MAKARANTA NAGODE DA SUPPORTER DINKU*❀


_Sadaukarwa_
ga Maman 4, Asmaty,Momin nasreen, Ummu noor, Maman hashmeer,Aunty baraka, Addan jelata, my Shema'u, Nafi dotan Mmn4,Batul Jattko,Mrs Aliyu dangin sa, Mmn farida Faccala,Mmn meent mijin kwaila, Mmn sadeeq Dashen Allah lazy writer😎
Littafin nakune da fatan zaku karbe shi hannu bibiyu



*WALLAHI HAR ABADA BAZAN MANTA DAKU BA*
AMNOUR
NEENA_COOL
DR RUKKY MAI TALIYA
QUEEN MERMUE
ACTION BABY
AUNTY HALIMA KANGIWA
SHATU RAFI'A
AUNTY RAHAMA NALELE
QUEEN AYUSHA ILYASU
HAWWE
AUNTY FAUZAH CE
AYSHAT A MOH'D
REAL KHADY
Queen Beba
*Kashhh wallahi bansan yawwa kuba*
Me dambu tana gaishi kuπŸ™‹πŸΏβ€β™‚

_________________

🎁N.A.W🎁
_Farin cikinku shine namu_🀝🏼




1βƒ£πŸŒΉ2⃣



Ranta a jagule yake tun jiya da Umma ta fad'a mata Abul khairi yana tasowa daga kasar ghana zaizo hutun karshin shekara wani bakin cikine ya rufeta domin tana cikin zaman lafiya yana dawowa tashiga damuwa kenan domin duk Samarikanta duk ya koresu wanca hutun da yazo batasan me yake nufi da ita tarasa me ta tsare masa haka Yaro karami yasata a gaba gawani iskanci da yatsira shine yanda yake wasu abubuwa a gabanta kaman wanda yake gaban budurwansa ,duk wannan tunani tayi shine lokaci da suka iso unguwarsu domin tana cikin Keke napene don ta dawo daga aikine.

Suna isowa kofar gidansu ta hango shi yana zaune akan motar abokinsa wanda suke rashin kunyarsu tare.

Dkatar da me napen tayi yana isawa tafito tabashi kud'insa rashin canjane ya basu matsala.


Daga can Abokinsa yata6a shi " kai Abul khairi ga sugar Mommynka ta dawo fa..."
" Ameer dagaske ina take.."

"ke kauce gata a kofar gidansu suna neman chanji.."
sauka yayi a motar tana tafiya kana ganinsa kasan yakai cikaken namiji Yaro me kimanin shekara ashirin da hud'u d'an gatan Yaron da iyayensa suke alfahari ga ilimin addini gana boko,

cikin takun kasaita ya isa wajensu "Assalamun alaikum.."

me nape ne ya amsa masa da " wa'alaikum salam.."

"malam jeka da kud'i zan biyata "

cike da mamaki me nape ya kalleta " hajiya kina jin Yayanki yace natafi da kud'inki"

raita a 6aci ta kalle me nape " ay bashi ya baka ba don haka kabani canjina "

wani murmushi Abul khairi yayi domin ya fad'i haka ne don ya zolayeta kuma yayi nasaran haka dubu d'aya ya zaro " malam bata nata gashi Allah ya bada sa'a"

bakin ciki ya hanata ma karben kud'inta shine ya karbe me nape ya tafi abinsa cikin zauren na biyu ya same ta yasha gabanta.

"Wai menayi ne haka dakika tsane ni haka y'au fa na dawo kamata yayi ki manta da kome tunda yawuce abinda ya faru tun baya kike ajiyewa a ranki ba kyau yana sa mutum tsofa.."

wani kallon banza tayi masa a madadin yaji haushi sai ya wani lumshe idanunsa masu d'ankaren kyau ga girma wani iska yaja a bakinsa kafin ya fara tsotsan bakinsa,


tana ganin haka ta girgiza kai " bani hanya na wuce ko na mare ka.." matsawa yayi yana kallonta daga sama har kasa,

himar din da tasa irin me kama jikine gashi duk yabi jikinta ya kama wannan Coca cola shif dinta yafita rass dasu albarkattun kirjinta sunan yanda suke wani murmushi yayi sanna yafara magana da haka

" Didi Rukaiyya na zata zanzo na samu wani ya d'auke minke amma ba damuwa wqnnan karo da karfina nazo..."
yafadin haka ya bata hanya ta wuce bin bayan yayi da kallo yanda take tafiya sai da tsigar jikinsa ya tashi harta gashin jikinsa sai da suka mike tsaye "Didina kenan kina wuta ina binki da soyayya "

yana fita yasame Ameer yana jiransa " kaga ni kwanciya zai shiga nayi sai anjima kenan "

" ba damuwa ango tsohuwa "
da haka kowa ya kama gaban.
🌹🌹🌹
Rukaiyya tana tashiga matan tasamu gidan da suke tsakar gida suka hawu jefa mata habaici Inna kulu ce fara sauran suka amsa mata yaransu suka saka dariya bata ko d'ago ta kallo su ba tashiga kofarsu tasamu Innata tana soya masar shinkafa " sannu Inna ya aiki "

murmushi Inna tayi " Uwat ay ke yakamata na tambaya ya aiki "

dariya tayi domin kullum haka sukeyi ita da Innarsu " aiki sai godiyar Allah kome yana kyau "

" aha masha Allah jeki huta nasa kind'ebu rana sai kace ba damina ba " inji Inna ,


"yawwa Inna wanka ma zaiyi yanzu "

daga waje Inna Kulu fara magana " ay dole Yarinya tarik'a tana neman abokin hutu babu dole akare da bin abonkan aikin ana gurjan sauran abinda suka rage ko ba haka"
" haka ne Inna Kulu "
duk suka fashi da dariya




Maman waleen ce
[5:55PM, 12/15/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦





_🌹LOVE STORY🌹_





*REAL ME DAMBU CE*



*Nagode da addu'arku had'i da fatan alkhairi*😘



πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†
Yasin zaku sani yin abin kunya wato kuna kishi πŸ‘‰πŸ½M4 ko toh ku shareta Ina yinku sosai🀝🏼

Aunty maijidda Musa😘
&
Oganniya😍
Shafin nakune😘



*Madeena marubuciyar Rayuwar taslim na gode da irin kulawar da kika nuna min*πŸ’ž


_Wallahi bansan yawarku ba Amma Yar manga tana miki sakon godiyar Allah ya had'a fuskokinmu da Alkhairi_Am real Love you Fans❀😍😘









3βƒ£πŸŒΉ4⃣


Kukane ya kwace mata sosai meta nema tarasa a rayuwarta abu d'aya kawai tarasa wanda ta danganta shi da lokacine kawai.

Dariya taba sai dayi sosai kafin Innarsu tace " har yanzu bazaki daina kuka akan matan iyayenki ba ko ? toh kisa aranki kome lokacine aure na Allah ne bana mutum ba kuma da suke ce miki karuwa kinga na damu ko Babanki ya damu toh kisaki kome kikama Allah "

girgiza kaitayi sannan Innarsu tace " maza kiyi kito kikaiwa Hajiya umma masarta "

yanda kukasan aka kwad'a mata guduma haka taji maganar Innan kunkuni tafara tace "ni gaskiya zankira miki takwara tsohun kwano yakai miki "d'an kanin Babansu ne sunansa Sa 'idu shine suke kira da tsohon kwano amma sunan Kakansune

tsare gida Inna tayi sanna tace " ke zaki kai Dodon da yake gidan yacinyeki yar nema kawai tashi kibar min nan"


🌹🌹🌹
Gidan zaure shine sunan gidansu Rukaiyya amma mutane sunfu kiran gidan da sunqn gidan farare sabida gadon me gidan wato Alhj Sa'idu Jatau kena. da sukayi na farin fatansa shi din mutumin gombe ne kasuwanci ya kawo shi garin Kano daga bayan yaje ya d'auko matarsa Malama Rukaiyya yaransu takwas bakwai maza mace d'aya,

kuma ita babbarsu sai yan biyu Babansu Rukaiyya ke amma abokin haihuwarsa ya koma saishi *Alhassan* yana aikin gwanati a ma'aikan ilimi shi matarsa d'aya ce
yara hud'u mata biyu maza biyu

sai
*Baba Tijjani*,
yana da mata biyu da yara tara
yana kasuwan a kasuwan sabon gari

sai

*Baba Tanimu*,yana koyarwa wani scndry har yakai matakin vice din principal
shima matansa biyu yara goma mata shida maza hud'u

sai
*Baba Hamisu*,
yana aikin nepa yana da mata uku ya goma shabiyu maza biyar ma bakwai.


sai
*Baba Yakubu*, yana tukin babbar mota yana da mata hud'u yaransa goma sha hud'u kuma an auran da biyar daga cikin yaransa mata domin mazansa shidane sauran duk matane


sai
*Baba hamidu*, kayan miya yake sayarwa shima matansa biyune ya biyar yake dasu sabida yaransa suna mutuwane kafinsu girma

*Baba Basiru*, yana aikin koyarwa Buk ne kuma shine autansu yaransa ukune matarsa d'aya.


D'akinsu Rukaiyya itace ta biyu akwai yayanta namijin sunansa Sa'idu shima sai ita,sai Hameeda tana aure a nasarawa g.r.a Sa'idu yana da mata da yara uku maza biyu mace d'aya.

Hameeda yaranta biyu duk mazane.

sai d'an autansu Yaseer abokin Abul khairine domin lokaci d'aya aka haifesu,

Rukaiyya a kano tayi primary skull scndry kuma a azare tayi sabida Innarsu y'ar azare ce data gama shine Babansu yanema mata B.u.k da taimakon Baba Basiru sunso ta karanci *medicine* amma tace ita *mass com* shi takeso don haka suka barta da abinda take so shekara biyar kenan da ta gama amma babu miji saidai kuma tana aikin da gidan radio freedom ne a shashin labarai
A yanzu haka duk sa'aninta na gidansu duk sunyi aure har kanenta da domin duk shekara ake aura da yara mata da maza don haka gidan a had'i yake da sukurnen amma yayansu Rukaiyya baya cikin gidan yana , janbulo ana Baba yayi masa gida shi da Yaseer.

🌹🌹🌹
Abul khairi asalin sunansa Yahya ne d'an ga Alhj Attahir Adam babba d'an kasuwane yana shigo da motocine yaransa uku akwai Yayansu Abul khairi Adam sojar ruwane sai Hafixa itace sa'ar Hameeda sai Abul khairi karatu addini dana zamani duk sun kafa yaransu aka sai godiya Wannan shekara Abul khairi da Yaseer suka gama jami'a tun Abul yana shekara nabiyu a jami'a ya fad'a tarkon son abokiyarsa uwar d'akinsa kuma Didinsa domin shi yasa mata Didi ita tayi renonsa tun kafin yayi wani wayo amma yanzu an wayi gari sun koma wuta da ruwa wance zuwansa hutu duk wanda yazo wajenta shi yake zuwa yakore su, akan idonta yasa koran mata Samaruka akan wani Alhaji ne suka daina shiri domin har wajen aikinsau yabi shi yayi masa kashidi

shi kuma Alhaji yakirata ya fad'a mata tundaga ranar suka 6ata shine har yanzu basa shiri abinda yake sake had'a su shine yanda duk lokacin da suka had'u zai soma jan yaji ya tsotsar baki tayi rayuwar jami'a ta ga mutane da yawa amma yanayin Abul yana bata tsoro da mamaki taya yaron da yake da ilimin addini haka amma yanzu ya koma d'an iskan dole


🌹🌹🌹
wanka tashiga tayi da sauri sauri sabida yamma tayi tana fitowa a gurguje tayi shafe shafe sannan tasa doguwar riga baki mayafinsa tasaka rass tafito har wani kama suke da Amisha pate har jikin sosai kama da d'an rashin tsayin wato duntancin sai dai Rukaiyya baka ce amma me kyauceπŸ‘ŒπŸ»



Maman Waleed ce
[10:51PM, 12/15/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJINE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦




_🌹LOVE STORY🌹_




*REAL ME DAMBU CEπŸ₯—*



*🏹 HIKIMA ASSO WRITER'S🏹*

*Farin cikinku shine namu*🀝🏼



*Maman sadeeq nagode da addu'arki Allah yaraya mana sadeeq Kalpana*πŸ’…




_Reader ana tare_🀝🏼




5βƒ£πŸŒΉ6⃣


Fitowa tayi daga d'akinta tazo waje Inna a kitcher shiru tayi taki magana kamshin turarenta Inna taji ta d'ago murmushi tayi sannan tace " masha Allah gashin nan kikai mata kice tabawa bak'on ghana maza kije "

kwallane suka cika mata idanun amma haka ta boye su domin sam bata son wani abu ya had'ata da gidansu Abul sabida yanda take ganin ya koma d'an air dole.

Haka ta d'auka tafi daga gidansu sunan yanda ta barsu haka ta wuce tabarsu suna halin nasu wato gulma da habaice banza tayi dasu abinda ke damunta yafi karfin surutunsu.

tafiya takeyi amma duk ilarin jikinta rawa yake ba ita takeyi ba haka Allah yayi ta ba wani tafiya tayi ba domin makotarsune.

Tana zuwa sai datayi knσckíng kafin megadin yabud'e mata yana washe bakinsa yace " a'a malama Rakiya kece haka kaii gaskiya kinyi kyau fa sai kace daga turai "

wani kallon banza tayi masa domin bawai yana da kamun kai bane shi yasa bata kula shi cikin gidan ta wuce abinta shima bin bayanta yayi da kallo yana lashi baki aransa yana aiyana yanda kyan jikin Didi domin koshi akace an bashi ita toh ba karya mutum zai huta sosai.

murd'a hannun kafor shiga cikin gidan tayi da salllama tashiga.

Yana kwance akan doguwar kujeran da ya kawata falon ga wani Cinema tv dake fama aikin tunda tashigo yaji wani kasala ta rufa masa wanda dole yasa ya Lumshe kyawawa idanuwarsa kafin

ya amsa mata da "Wa'alaikum salam "

tashi yayi ya zauna kallonta ya tsaya yanayi tunda ta kalle shi sau d'aya bata sake ba shima kallonta yake sosai duk tawani sake halin ina son ya mata magana amma ta tsare gida dole ya fara abinda dole za sata magana jan yaji ya fara can kasan makoshi yace " Didi Umma kike nema tana d'akinta "

wani hararar da ta maka masa yasa gimtsi dariya da ya taso masa tashi yayi yazo gabanta murmushi yayi yana jin dadi yanda take 6ata fuskanta k'ura mata ido yayi.

A hasale tace ’’ me haka bana son rashin kunya Yaro karamin sai iskan tunbaka tafasa ba har kana shirin konewa mitsssw" taja tsaki.

Ranshi 6aci yayi shi ba zaginsa da tayine ya bashi haushi ba ce mishi datayi yaro shine ya bashi hausho yaji zafin maganarta

don haka ya bude bakin yace " Didi kinmanta Yaro ma namiji ne wallahi abinda yaro zayi ko d'an shekara arba'in bazayi iyaba kuma kika cigaba da cemin yaro toh wallahi da kafarki zaki gudu daga yau nabar sake kulaki "

farin cikine ya rufata har Umma tafito ta gaisheta sannan ta bata aikan Inna sanna ya mata sallama tafito daga gidan yana d'akinsa yake lekota ta wíndσw har tabar gidan.

🌹🌹🌹
hankalinta kwance tarabu da k'aya daga wajen aikinta sai gida sai kuma islamiyya datake zuwa tare da Inna kusan sati uku kenan da dawowar Abul amma ya yaki shigowa gidan sabida abinda Didi tayi masa da dare yayi niyyar shiga gidan ana fita sallan Ishahi yashirya cikin kananun kaya yashiga gidan tun kafin yakai kofar zauren farko yaji kamshin turarenta doh haka idanun yacigaba da bazawa can ya hangota jikin wani mota tana jingine ajikin motar tsaki yayi sanna yayi kwafa.

Yace " don Allah dube shi dawani rusheshin cikinsa kama tukunyar giya "

karshe basa shiga yayi sabida bacin rai sai masifa yake tayi shi kad'ai kasa hakuri yayi ya koma yayi musu sallam dukkansu kallon Alhj yayi ya e " Babana bakasan kana nema kan nema bane ai har an karbi sadakin wani wallahi dagaske kuma Yayanane "

shiru mutumin yayi yace " kayi hakuri sai anjima" yaja motarsa yayi gaba tsananin yanda ranta ya6aci gefensa tabi ta shige bin bayanta yayi yace " Didi kiyi hakur,,,"
tas ta kife shi da mari tace " kai wani irin yaro ne haka da fitina me na maka haka me zafi "

mamaki da tsorone suka dabaibaye shi jan hannunta yayi har cikin zaure kafin ya had'ata da bangon yace " ni yaro ne na mutu akan Sonki shine sanadi indai maza dubu zasu zo nikuma zan kore su Wallahi Ina raye ne sabida sonki kuma zan mutu da sonki karki sake cemin yaro daga Yau kuma ni zan shiga neman aurenki hmmm sai kinyi kukan jini a hannuna wanda bata san me sonta ba duk sauran jikinki suke hari nikuma kenake Kauna"




Maman waleed ce
[8:25PM, 12/16/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦





_🌹LOVE STORY🌹_


*HIKIMA ASSO WRITER'S*

*REAL ME DAMBU CE*πŸ₯—




7βƒ£πŸŒΉ8⃣

Mutuwar tsaye Rukaiyya tayi sabida abinda yafito bakin Abul tsoro da mamakinsa ne ya kamata.

cewa tayi nashiga uku ni Rukaiyyatu wanna abun kunyar dame yayi kama ace Abul khairi shine ke sona ay wanna maganar tana fita toh wallahi ko fita sai tafi karfina wasu zafafan hawaye ne yake zuba daga idanunta daga karshe tarushe da kuka zama tayi a wajen tayi me isarta dole tatashi ta koma cikin gida d'akinta tashige ko wajen Inna bata shiga ba don haka bawanda yasan meke faruwa tunda ita ba gwanar magana bace.

Koda Abul yakoma gida yanda yashiga ciki a hargitse yasa Umma ta kalleshi huci kawai yake sai kace wani maciji shiru tayi data ga bayi da niyyar magana ita takatse shiru tace" auta lafiya kashigo min haka me yafaru baka shiga gidansu Rukaiyyan bane ?"
sai da yagama hucinsa kafin ya bud'e baki yayi magana yace " Umma wai har yanzu ni Yaro ne ?"
shiru tayi na wani lokaci tana murmushi sanna tace " eh toh a wajena da Abbanku kai yaro ne amma me yasa kamin wanna tambayan "
tashi yayi yana dariyar mugunta yace " ba kome Ummana"

" Kai kasani kashigo kama wani k'ububuwa sanna kace ba kome ooohon ka "Umma tace ,

🌹🌹🌹

Tun daga ranar basu sake had'uwa ba sabida yana bin Abbansu wajen sayar da motocin kullum yana busy babu lokaci gashi garin damina in y'au ba'ayi ruwa ba to gobe za'ayi rana a tsaka ya fara azumin domin yana cikin wani yanayi dole ya fara alhamis da litinin idan yana azumin da wuri yake dawowa gida don haka y'au monday yana yin azumin.

Kuma ya tashi da son shan kunun gyad'an Inna da wuri ya dawo gida a falo yasami Umma sai da suka gaisa kallon shi tayi tace " wai ni Babana azumin me kakeyi ne haka kusan sati guda kenan kana azumi meke damunka ? "

y'ar sajinsa yashafa yana murmushi yace " my Umma ay azumin nafilla nakeyi ko babu kyau ne na daina "

"A'a bazan hana ka samun lada ba amma idan kana da damuwa ka fad'a mana mu iyaye ne masu adalci kaji ko " Ummansa tace masa ,

yace " babu kome Ummana ina son shan kunun Innarmuce dashi zanyi bud'a baki "

hararsa tayi kafin tace " kaniyarka mata tana fama da aiki zakaje kasata wani damuwa bari nasa Tabawa taka kawai "

" A 'a wallahi nata nake son " da sauri ya bar falon yana dariya

garin yayi duhu alamun ruwa za'a zuba sauri yayi yashiga gidan yana addu'a Allah yasa kar ruwan nan ya hana Inna masa kunun domin tana da Athma bata shiga ruwa kome tayi dole tabar shi sai an gama shi yasa Babansu Rukaiyya yayi mata wani kincin a kofar shiga falonta tawaje kenan.

yana shiga ana fara yayafi da gudu yashigo baranda yana haki zaro ido Inna tayi tace "a cikin wanna had'arin kafito baka tsoran murane ya kamaka "

yar dariya yayi kafin ya durkusa har kasa yace " Inna ina wuni ya damina ya hakuri damu "

murmushi tayi sanna tace " don baka son na maka magana shine kayi saurin gaishe ni ko toh lafiya hakuri dole muyi daku damina kuma alhamdu lillah lokacinsa sai y'au kashigo mana "

sosakai yayi yana dariya yace " Inna ina bin Abbanmu wajen sayar da motocinsa ne shi yasa Inna kunun gyad'a nake so ina azumine don Allah zansamu Inna "

dariya tayi sanna tace " toh kashiga falo ka zauna insha Allahu kafin biyar da rabi zan gama "

yace " toh Inna nagode sosai " falo yashiga ya zauna yana duba abu a wayarsa.


Inna kuwa ta window kicin takira Deeja y'ar Baba Basiru da yake Mamansu suna shiri sosai da Inna kuma Rukaiyya y'ar d'akin Hajjon ce shiyasa duk matan gida suke jin haushinsu.

Inna tace " kizo amma kid'auki lema fa karki jike "

tace " toh "

gyad'an Inna tad'ebi rabin mudu tazuba masa ruwan zafi tabarshi yayi kama min biyar lokacin har Deeja ta zo faran shinkafa ta wanke ta jika sai da sukayi min biyar din sanna taba Deeja ta wanke gyad'an tq hada da shinkafa waje d'aya tace " kai gidan Shamsiya a nik'a miki yanzu kika kawo min" tana fita Inna ra fere dankalin turawa sai data dafa kafi tayi grate dinda a abin kankare kubewa sanna ta d'auko kwai guda goma ta fasa akai maggi,curry,thyma,gishiri,albasa,attarubu,duk ta zuba lokaci d'aya saida ta had'ashi sosai sanna takula a laida tasake mai dashi kam wuta tana cikin haka Deeja ta dawo da markad'an kunu Inna ta zuba ruwa ita kuma deeja ta tacce sanna Inna ta nuna mata yanda zata na juyawa har yayi k'auri aikin sosai sukayi har suka samu abinda Inna ta kula ya nuna saukewa tayi sai da yayi sanyi kafin Inna ta juye a tire tana masa yanka *awara* Deeja kasa hakuri tayi tace " Inna me sunan wanna "

dariya Inna tayi tace " awaran dankaline kenan yanzu zan masa y'ar miyarsa " wanna karo karas, kabeji,green pΡ”pΡ”,green beef, albasa,sai attarubu, wanke su tay kafi tayi chufin dinsu dukka tazuba a cikin farayi fan tasa y'ar mqn turking dinta da maggi da gishiri taci gaba da suyawa Deeja na kula da awaran dankalin.



Da sauri Rukaiyya tashigo da sallqma leka su Inna tayi Inna tace " maza kije kicire kayan sanyin nan "


"toh " kawai tace ,

a falo ta cire himar dinta sanna ta zuge zip din doguwar rigarta daga ita sai shimi da underwear yana kwqnce ya.a kallonta wani sabon al'amarine yashigo masa da ya gq hakika duk kayan jikinta xata cire gyaran murya yayi a tsorace tace " Abul..... "da gudu ta fad'a d'akinta shiru yayi yana tuno suranta ajiyar zuciya yayi kafin yace " Didi kin sheke min azumina....."


πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ˜†πŸ‘ŒπŸ» Muje zuwa
[7:20AM, 12/17/2017] REAL ME DAMBU CEπŸ₯—: β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”β˜”
*YARO MA NAMIJI NE*
πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦πŸ’¦





_🌹LOVE STORY🌹_




*REAL ME DAMBU CE*πŸ₯—



_Sadaukawar ga duk ilahirin masoyan Yaro ma namiji ne na gode da soyayyar ku a gare ni_πŸ’˜πŸ˜˜πŸ˜




*Hikima Asso Writer's*





9βƒ£πŸŒΉπŸ”Ÿ



Can yaji sautin kukanta kaman wata karaman yarinya tashi yayi yaje har kofan d'akin gyaran murya yayi kafin yace " Didi ni ya kamata nayi kuka bake ba ai banga kome ba duk kawai ki kiyayye gane *i lve yuh* "


tashi tayi tad'auko wani bqkar jallabiyanta tasaka aranta tana ayna yanda zatama Abul rashin mutunci ko
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment