Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels
















*💥MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI💥
(A LOVE STORY)
01
BY
MARYAM YARMAMA





*APOLOGY*
AM SO SORRY MY followers I CANT CONTINUE ,THE STORY *CAPTAIN SHAYEEDA BUT I WISH ONE DAY I WILL CONTINUED,I NEED UR PRAYER

*starring*
Adorable minal
Stubborn gal aziza
Hansome guy annur
Play boy safwan
Ummi
Saudat
Hasiya
AND OTHERS..........


*VOTE OF THANKS*
zahrah bukar
Asykhaleel
Salma ali wada
Halal dady gal
Hauwa mamee
Maman hafsy(hajara)
Lubna(lalata writter)
Miss xoxo
Raz
Aisha gana
Pretty minnah
And others friends



*KANO CITY*
Kuka minal ta saki sakamakon mafarkin datayi na mahaukacin masoyi,kuka tafara tana wai yaushe zanga mahaukacin masoyina iye,mahaukacin masoyi ka nunamin kanka,meyasa kake firgitani a mafarki,wlh ina matukar kaunarka.idan bakai bazan iya rayuwa ba pls ka cikamin burina my blue eyes

Aziza dake faman sharar bacci tashi tayi taja tsaki tace" nifa minal kina damuna,da wannan banzan mafarkinki,haba dan Allah akanki akafara soyayya mutumin ma dabaki taba ganiba amafarki kika ganshi,dan Allah kiyi mana shiru ko kuma inje inkira umma



Rufe baki minal tayi tana kuka mai tsuma zuciya tace yar uwata bazaki gane son danakewa mahaukacin masoyinnan bane,wallahi inna hadu dashi agaske wallahi kinji na rantse da Allah ko ya yake saina auresa



Razane ido aziza tayi tace yar uwa kina da hankali kuwa lalle kuwa zaki dakko ruwan dafa kanki ba kadan ba iye lalle ma,kinga kwanciyata saida safe

Minal ta doshi hanyar waje ta dauki ruwa a buta tadauki buta tayi alwala tazo tafara nafilfila tana rokan Allah ya bayyana mata mahaukacin masoyinta,



;::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::::
Washe gari,gidansu minal ko sanwar abinci babu, kanwarsu auta da yake bata jure yunwa yarinyar shekara hudu,sai kuka take tana,wayyo cikina,zan mutu yunwa nakeji, umma ki taimakeni

Minal uwar tausayi ta fashe da kuka,ta kalli umma datayi tagumi tace umma yazamuyi ne,nifa nafi tausayin auta,kuma kinga tanada sickler karya tashi wlh ina tsoro



Umma cikin taurin zuciya tace to minal yakikeson inyi mukune,saidai inzakije gidansu hasiya wajen baffa ki tambayo mana kudin gadonmu wanda yace zai yi mana jari dashi ,in sunki subada sai mu barsu da Allah, dama mun dade muna hakuri


Hawaye yafara kwaranya a idonuwan aziza tace a a umma abarsu kawai,Meye gado,mutum ma yana mutuwa yana barin duniyar balle gado,ai kayan duniya na shedanne?a tsirara mukazo a tsirara zamu koma meye zai damemu,Allah zai sakamana kawai abar maganar gadonnan


Idon autane ya fara kakkafewa da sandarewa.

Minal ta rungumo auta tana ihun auta auta karkiyimin haka,umma mutafi asibiti,



Saka hijjabi minal tayi ta fita dagudu kan titi tana rungume da Auta da numfashinta yake sama sama,

Su umma ne suka rufa mata baya

Adaidaitasau suka tara suka shiga,nasarawa hospital suka nufa,sunashiga aka karbi auta aka shiga dakin emergency da ita.



Likitane ya kira minal yana lashe baki,umma zata bishi yace a a umma ita kadai nace zatayi signing a office dina


Aziza tace anya umma anya likitannan akwai Allah a lamarinsa ,daga ganinsa dan iskane jibifa wai minal ce kadai zata bishi office



Umma tace kul kidaina fadin zarcenan,ai Allah yana tare damu, Allah ba azzalumin bawansa bane




Minal tsayawa tayi acikin office din,



Kanne ido likitan yayi yace baiwar Allah kizauna mana


A tsorace minal ta zauna,tana kallon kyakyawan likitan,matashi tace ina
...kwana



Murmushi yamata lfy matsowa kusa da ita yayi har suna iya gogon juna,minal a tsorace tace pls yallabai kaban takardan dazanyi signing mana,



Lashe lebe ya tashi kamar zaije ya dakko takardan ,bayan minal yabi ya dafata,yana fadin gaskiya kin burgeni



Kuka tafara rusawa tana dan Allah likita banson irin wannan kuda aka sanku da taimakon al,umma, kaji tsoran Allah


Kokarin sa bakinsa yake abakin minal,yana zura hannu a hijjabinta,kuka minal tasa;tayi iya karfinta ta hankadasa gefe,tafita da gudu




Karo sukaci da aziza,da take faman sharbar kuka tace kema minal yanaga kina kuka likitan ya gaya miki auta ta rigamu gidan gaskiyane?



Cikin mamaki,minal ta kalli aziza tace da gaske,auta ta ta tafi,

Aziza tace tabbas ta mutu saidai hakuri,yanzuma gawarta zamu dauka mu koma dashi



Kukan zuci minal take tana mudai haka rayuwarmu zai kasance ina umma



Jawo hannunta aziza tayi tace tana dakin da gawar auta take,bata wani tashi hankalintaba,Allah ne ya daukewa auta karshen wahalarta naciwon sickler dinnan




Minal kukanta yafito fili dataga wannan likitan kamar mutumin kirki yanata bawa umma baki,
Mamaki ya cika minal to tawani kofa yashigo,har ya iso dakinnan




Yana ganin su minal ya kallesu da alaman tausayi a fuskarsa yace sannu yanmata sai hakuri,zaro dubu goma yayi yabasu yace gashi wannan asiya abin sadaka.

Aziza uwar son kudi ta kawo hannu da niyar ansa,minal ta amshe ta watsawa likitan kudin a fuskarsa tace munafukin Allah bama bukatar kudinka,meyasa tun wuri baku taimaki rayuwar yan uwataba sai yanzu zaka taimakemu, kaji tsoran Allah kuma ka tuna zaka mutu


Ji tayi an bata mari tas,batason lokacin da ajijiya ya kamataba tafada jikin likitan da tafi tsana aduniya


Taku kulllum
Maryam yarmama
[11/03 11:44 am] salmah💍💍: *🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*02
By
Maryam yarmama
Dedicated to
All my fans



_wannan shafin nakine *aunty yar mitsila* saboda kaunar da kikewa littafina,kina karamin karfin gwiwa,you are in tha part of my heart,i wish you more happiness and beautiful life and age_





Umma ce cikin kunar rai tace ke tsabar ke shedan ce ammana kyauta kinki ansa,to kisani gidanmu bada halinnan muka tashiba,har Mahaifinki ya koma ga mahallacinsa kullum mutane kyakyawar sheda akemai,



Tashi minal tayi ta durkusa agaban umma tace umma ki share hawayenki indai akaina ne bazaki sake kukaba,zakiyi alfahari dani,zanyu biyayya agareki har karshen rayuwata,ta kalli likita tace kayi hakuri mungode da kyautar da kamana


Likita safwan nan yaji yarinyar kaunarta ya kara dilmuwa azuciyarshi yaji gaskiya bazai iya rabuwa da itaba,yace bakomai muje insa a saukeku agida


Umma tace haba dannan kai da wahala haka ashe kanada kirki haka,
Minal azuciyarta tace,tab umma dakinsan me yake shirin yiminba, Amma dai koma menene




Haka suka fito daga asibitin suna kuka,safwan ya bude musu bayan haddaden motarsa,umma da aziza suka shiga,har minal zata shiga umma tace a a minal kishiga gaba,mana,nan yayi kadan kuma ga gawar auta

Minal tanajin an ambaci gawar auta ta rushe da kuka tana ashe dagaske auta ta mutu


Safwan ya kalleta da idonsa mai narkar da yanmata yace yanmata kishiga mana sai hakuri wanda ya mutu ya riga yamutu,sai hakuri


Takasan ido,minal ta gallamai harara tace ina ruwanka da kukana,kallon kafanta tayi sai yanzu ta lura kafarta ba takalmi,buzu buzu yake,kunyane yakamata tashiga motar shima safwan yashiga yana tukawa a sannu a hankali,yana satar,kallon kyakyawar fuskar minal daya rine da hawaye

Jin kukanta yake har ransa,amma ba yanda zaiyi yahanata, yarinya mai tsoran Allah haka


Minal kallon titi take,gano wani kyakyawan mahaukacin masoyin datake mafarki tagani,gashinsa yayi luf luf kamar ns indi,a ga idonsa dara dara,yana dauke da faffadar kirji,dogo;fari kal dashi,ga hanci har baka,amma kash daga ganinsa bashi da hankali,kai duk inda ake neman namiji,in aka cire safwan to mahaukacin masoyi yakai,domin safwan ba baya bane awajen kyauba.


Kara minal tasa tace likita ka tsaya ka tsaya dan Allah,naga wani abun dana dade ina muradi da nema


Cin burki safwan yayi,da gudu minal ta bude murfin mota,ta duba hagu da dama sama da kasa bataga abin sontaba,hawayene ya fara shatata a idonta,ta dawo cikin mota jiki asanyaye

Umma dake bayan mota takalli aziza tace wai meye minal ta tsayar da motane?

Aziza tace oho ita zataki tambaya,don inaga minal takusa zaucewa
Umma tace Allah ya kyauta


;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;,;;;;,,,;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;;



A kofar gidansu minal likita safwan ya tsayar da motarsa,yana kallon rubabben gidansu cikin tausayawa da jimami,duk gidan ne yafi kowa muni a layin gabaki daya,


Bude musu motar yayi,ummi suka gani a tsaye a kofar kyakyawan gidansu,tana ganinsu ta fara murmushin jin dadin ganinsu minal ta taho,ta dafa minal tace besty nashiga gidanku naga shiru lfy



Fashewa da kuka minal tayi,ta fara nunawa ummi gawar auta tana ihu da kukan auta ta mutu auta tabarmu aduniyar nan mai cike da wahala da kuncin rayuwa

Salati da ihu ummi ta zunduma ta nufi wajen umma dake rike da gawan auta,jijjiga auta take tana auta auta abokiyar kowa,auta akwai ki dashiga rai meyasa kika barmu innalillahi wa,innahilaihi raji,un

Makotane sukafara fitowa wasu nakukan rashin auta,wanda duk cikin yayan umma tafi shiga rai,da son wasa,kowa natane


Haka akafara zaman makoki

Umma da takejan chasbahana tacewa aziza taje gidansu abba ta gayamai rasuwarnan tunda yanzu shine uba,

Safwan sai hidima yake,komai shi yayi agidan mutuwarnan


Can anjima saiga aziza tashigo gidan da kuka tafada jikin umma tace umma wallahi ba Allah a zuciyar abbansu hasiya,haka yace bashi ya kashetaba balle yaxo,indai don abin sadakane wai saidai mu mutu bamuyi sadakarba,wai ahaka zamu kare ba rayuwar kwanciyar hankali


Yan gidan mutuwa suka fara jimami suna ta Allah ba tasaba saidaishi ya mutu badai kuba



Haka aka share zaman makoki ,komai safwan ne yakeyi,ya canja kamannin gidansu umma,an mai gini mai kyau,ya zuba kujeru da fridge,da t.v da jennareto,yacika store da abinci da komai.

Umma sai shimai albarka take,minal ko ajikinta ta tsani safwan,itadai burinta ta karacin karo da mahaukacin masoyinta


Abbane kanin babansu ya tako gidan ranar yazo da rashin mutuncinsa,yaga gida yayi kyau,nan ranshi ya sosu yace lallema matar nan,tafara tura yayanta duniyar karuwanci kenan



Shiga gidan yayi ba sallama, ga gidan an chanja shi harda tyles,wani uwar ashar ya dura yace ke karya ina kike kifito, ki gayamin inda kika samu kudi har kuka can a fasalin gida

Aziza dake goge tyles da mopping stick tace karka kara cewa uwata karya saidai na tsayanne bakin kare, Alade irinka


Nufota yayi yace wallahi zanga uban daya tsaya miki agidannan kike cemin kare,mara kunya kawaj

Aziza ta dankaramai harara tace to tsohan najadu inajiranka, ai wallahi ka gama zubar da mutuncinka a idona, kai da kare a wajena, wallahi kare yafika mutunci da imani... Zaiyi magana amma ya cize yatsa yana daukar Alwashi


Minal dake girki a kitchen tafito ta durkusa har kasa tace abba ina wuni


Abba yace ban wuniba munafuka yar iska,karere, shegiya sumi-sumi mutum a fuska


Dafe kirji minal tayi tace abba nagode,ta kalli aziza tace haba yar uwa yakikeson karya umarnin mahaifiyarmu kinsan tashiga,gidan hajiya tace duk wanda yazo ya takelemu da fada karmu biye masa,pls ki daure kibi umarninta



Aziza tace to shikenan taci gaba da aikinta,minal takoma kitchen tanata girki



Abba sai zage zage yake,dayaga bawanda ya kulasa,yayi tafiyarsa
By
Maryam yarmama
[11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_(P.W.F)
*🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*
BY
MARYAM YARMAMA
*DEDICATED TO*
MY FANS



*WANNAN SHAFIN NAKINE MAMAN HAFSAT,INA FATAN ZUMUNCINMU ZAI DORE HAR ABADA,KINA RAINA*





bayan kwana biyu umma ta aiki minal zuwa gidansu,abba ta karbo mata ankon bikin hasiya

Hijjabi ya wuce gwiwa minal tasa,tana cike da farin ciki yau,tayi mafarki tayi zata hadu da mahaukacin masoyinta mai kaunarta



Ta tsantsara kwalya dama gata chocolate colour ga hanci har baka ,ga ido ,tayi masifar kyau,minal nada hakuri,gason karatu,da saukin kai,batta da surutu so silent zaka ganta,bazaka taba gane tanada tsiwa ba saika kula sosai


Tafiya take a sannu a hankali,kamar tana tausayin taka kasa,ji tayi an rike mata hijjabi ta baya,faduwar gabanta ya tsananta...


Wani murya mai uban dadi taji abayanta yana anty ki gaya musu su daina tsokanata sunacemin mahaukaci

A hankali ta juyo karo taci da wanda take muradi wanda koda yaushe yakE manne a birnin zuciyarta,ya kara kyau dahaske,rufe ido tayi tanajin sansayar iska yana kadawa sonsa nakara narkuwa azuciyarta


Firgigit ta farka daga dogan tunanin da take sakamakon jin ya kara ambatar anty ki gayamusu su daina tsokanata


Kallon gefensa tayi,yarane sunfi ishirin sun tsaya suna kallonsa,dayan yaronne yace kash gaka kyakyawa amma ba hankali


Tabule fuska yayi yace anty ki gayamusu ni wlh



Minal ta kyalesa cikin sanyin murya tace,to ka sakeni zan gaya musu ,kallon yaran tayi tace haba kukuwa idan yayankune kodan uwanku ya ke da wannan laluran yazakuji iye?


Jikinsu yayi sanyi a hankali suka fara watsewa suna barin wajen


Kallonta yayi yace aunty nagode zaki aureni,ki dinga korar min yaran, basu da mutunci fa a shagwabance yayi maganar


Dariya minal tayi tace hmmmm mai kyau ya sunanka?

Cikin alamun jin kunya yace sunana annur sunana aunty kiyi alkawari zaki aureni muryarki da dadi


Minal tace,a-a ni kadaina cemin aunty minal sunana ba auntyba ai zan aureka in Allah ya yarda



Ihu gami da tsallen murna yayi yace wooo aunty nagode dafatan zaki dingamin wanka kisamin pampers




Kunyane ya rufe minal tace kaga sai anjima ma hadu kasan gidanmu nan bayan layi kazo ka dinga karban abinci


Murna annur ya fara yafece aguje.



Jikin shaukin kauna minal takallesa tana in Allah ya yarda sai na auri annur na maidasa mutum kamar kowa


Tafiya taci gaba dayi abba ta tadda a kofar haraban gidansu maikyau yana ganinta tundaga nesa ya fara yar maula ki koma ai yau ba jumma,a ba, ko ummarku bata gaya mukuba




*pls my fans am so sorry ,this is a short page ,am so sorry,am studying*


By
Maryam yarmama
[11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_

*🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-4
By
Maryam yarmama
Dedicated to
All my fans




Kunya ta kama minal,domin akwai dandozon mutane awajen,


A sannu a hankali ta iso wajen abba ta durkusa tace abba ina wuni,abba yace ban wuniba yar mace meya kawoki gidanmu?
Minal tace dama munji haseeyace zata yi aure,abba ya amshe zancen shine kikazo ki rusa ko to ta Allah batakuba,minal tace aa anko nazo amsar mana naga bikin saura sati biyu,washe baki abba yayi yace ai bama kusaniba mai kudi sosai zata aura,anya zaku iya siyan ankon don ankon kala biyar ne?kuma sai yaran manyane zasu iya siya

Minal tace in Allah yayarda ko kala dayane zamuyi,bari inshiga ciki

Tashi tayi abba nata yada mata bakakken maganganu.


Shiga ciki tayi tana kallon gidansu nada wanda aka kwace musu karfi da yaji lokacin da abbansu ya mutu,hawayene ya subuto mata amma tayi saurin gogewa


Su haseeya da luba suna zaune da kawayensu a harabar tsakar gidan suna cin kaza a plate sunata hira


Suna ganin minal kowacce ta hade rai daga,dariyar dasuke


Minal tace sannunku

A yacine luba tace yauwa ya akabar tsohuwar yar bariki, naji wai kun canza salon gida, tsayama ina wannan Azizar mara kunyar nan take


Minal tayi murmushin takaici tace hmmm ,ta kawar da zancen da cewa hasiya munji labarin aurenki tom Allah ya sanya alkhairi Allah ya doramu a danshinku

Rangada buda sukayi luba. Ta amshe zancen tace ai Allah bazai taba doraku a danshinmu ba ,ahaka zaku kare kuna rayuwar kunci da bin maza


Minal tace kema binta kinsan da azizace tazo nan saikunyi dambe kuma kinsan ni bamason gashin hankali anko nazo na amsa,ni Allah ya doramin hakuri dayawa kullum burina muja juna ajiki


Haseeya ta kalli dayar kawarta datasha bleeching tace kinga wannan mabaraciyar metake fada,wayake tsoran azizar,ai suk ruwan bala,in aziza bata kainiba,kidai shiga ciki kar a mana halin bera mama tana ciki



Minal jikinta tayi sanyi lukus,tashiga kofar dazai sadata ga falo,

.shiga tayi mamace a falon ta dora kafa daya kan daya,ga katon naman kaza a filet sai ja take tanaci

Hadiyar miyau minal tayi ,tace ina wuni mama,


Tsawa mama ta dakamata,firgita minal tayi ta rakube agefe,sannan tace to diyar mayu maiya kawoki gidanann
Cikin sauri gami da tsoro Minal tace dama mama ce tace nazo ansar ankon haseeya ne


Mama tadan saki murmushi,don duk maison bikin hasiya bakaramin dadI takejiba ,tace ok Allah yasa zaku iya anko din, bari in dakko miki,kima daina tunanin zantafi in bar kazata,don dashi zan shiga ciki,bazanma nuna muku lefenba,karkuje ku nuna halin bera, Amma kaya yayi kaya yan bakinciki saidai su mutu



Shiru minal tayi,mama tashiga ciki
Idon minal ya sauka akan wani jaka mai kyau rataye a falon,ahankali tatashi ta dauki jakar,tana budewa abinda taci karo dashi yasata razana,sarkan gwal din da agogon gwal din da lokacin da babansu yake darai ya siyawa ummansu a dubai ta gani


Daukewa tayi ta aje jakar a inda yake ta sa sarkar da agogon a cikin rigarta ,faduwar gabanta ya tsananta,sai ta tuna lokacin da babansu ya mutu yana rashin lfy umma ta nemi sarkar da agogon ta rasa,abinda aka siya kimamin,miliyan biyu,shine su mama suka sace


Mamace tafito da kyallen ankon ahannunta,saida ta karewa falon kallo taga komai daidai yake,sannan ta wurgawa minal ankon tace kussan bikin saura sati biyu don haka ana saura sati daya zakuzo saboda akwai ayuka diyawa ,sora kuki zuwa wlh saina muku rashin mutunci


Minal tace in Allah yayarda zamuzo Allah ya kaimu lokaci sai anjima
Ko bata amsa mama batayiba taci gaba dacin namana

Tashin da minal zata tashi sarkan ya fado,mama bata luraba ,minal ta wullar da yadin tayi kamar kyallen ne yafadi ta dauka ,tayi hanyar waje

.su hasiya suna ganota suka kwashe da dariya suna ihun inna ta gaida assha



Minal fita tayi tana tafiya taga motar safwan ya tsaya,zuge glass yayi ya fito yace gimbiya sarautar mata

Minal ta hade rai


Safwan yace nidai saidai duk abinda namiki ki yafemin,don gobe zan tafi kasar england karo karatun shekara uku,gashi iyayena ba,anan suke ba balle kisansu, gashi Allah ya doramin kaunarki kina wahalar da zuciyata


Minal taji ba dadi ,duk tsanar da takewa safwan taji yabata tausayi ,shirrin kuka tafara tace yanzu bazakuje kuyi bankwana da ummaba


Safwan yace a a saura hour biyu ,girgin mu yadaga,but tunda na ganki ga sako ku bawa su umma,miko mata leda yayi mai nauyi,da wani envelope


Safwan yace wallahi minal i will miss you,wayarsa ta dakko yana tamata hoto

Kuka minal tafara tana tunanin wannan shine haduwarsu ta karshe, sunyi rashin mai taimaka musu kenan??


Safwan shima yaji hawaye ya tahomai,yace karki soma ki daina kuka nidai ki jirani,zakiga wasika daya naki daya na umma


Shiga mota yayi yana daga mata hannu

Minal ta kara fashewa da kuka,safwan ma dake mota shima yakara kukansa kamar yafasa tafiyarnan,tunda ya fuskanci minal ta fara kaunarsa



Minal barin wajen tayi,tayi hanyar gida tana shiga ta fara zubar da hawaye safwan ya musu hallaci sosai,sai yanzu take missing din muryarsa da kalamansa da kamshin turarensa da kyawun fuskarsa,


Aziza ce tafito daga daki,daga ita sai best da ta dora zani da alamu daga bacci ta tashi,ta kalli minal datayi tagumi tana kuka ga katon leda ahannnta,tace yar uwa badai wayannnan yan iskan bane suka tabamin ke



Kara rushewa da kuka minal tayi ta labartawa azixa labarin safwan

Zama turus aziza tayi jikinta yayi sanyi lukus;shikenan wahalarsu ya dawo,tunda gatansu ya tafi

Minal ta kalli aziza tace a a Allah zai kawo mana chanjin rayuwa tunda naga sarkan gold din umma da ta dade tana nema.
*labari yanzu aka soma karku damu da gajertar page,labarin tanada tsaho*
Da yanma zancigaba

By
Maryam yarmama
[11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_
*🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-5
By
Maryam yarmama
Dedicated to my fans




Ihun murna aziza tasaki,umma data fito daga bayi,itama butar dake hannunta ya subuce ya fadi tace dagaske kinga tsarkan dana dade ina nema iye


Minal ta kwashe labari tabawa umma,murna umma tafara tana godiya ga Allah,haka rami sukayi auka binne sarkar saboda sunsan idan su abba sukaga ba sarkar gwal dinnan, zasuzo nema


Bude ledar safwan sukayi,makudan kudine aciki zasukai dubu dari biyar,ga katon hotansa mai kyau wanda yayi elajiment tafkeke

Sai wasiku biyu masu kyau suka fado,minal ta dauki wanda taga ansa sunanta radau ra fara karantawa kamar haka;


_assalam hasken annuriyata_

_minal ina kaunarki kaunar da banawa kaina,tunda na seta idona akanki naji ina kaunarki,minal ki rikemin alkawari ko badade ko ba jimawa zan dawo gareki muyi aure,inaso ki fara karatu mai nisa ,ki daukar min alkawari bazaki gujeniba_

_zanyi kukan. Rashinki,i love you minal_
_by_
Safwan hamza sadauki



Tsaki minal tayi ta faki idonsu umma ta yaga wasikar


Azizace tafara karanta letter umma kamar haka

_assalam ya ummata,dafatan kina lfy,kiyi hakuri tafiyata tazo ba tsammani,pls ga amanar minal ki rikemin zan dawo in aureta,ki rike alkawari umma ina kaunar minal,zan dawo gareta nan daba jimawaba_
By
Safwan hamza sadauki


Umma tace hmmm Allah ya bamu damar rike alkawari


Kwafa minal tayi ta shige daki tana gunguni



Ba,a jimaba sukaga abba yashigo gidan shida wasu kartin maza hudu


Umma dake zaune tana karanta al,qur,an ta rufe kur,anin ta aje acan nesa takalli abba tace baban yara lfy badai minal taje ta muku wani abunba


Cikin masifa abba yace yimin shiru munafuka kawai karuwa


Azizace tafito daga kichen hannunta rike da chokali ta kalli abba tace karka kara cewa uwata karuwa

Baffa ya nufi wajen minal dake buya a bayan umma ya damko gashinta iya karfinsa,ya gwarata da bango ji kake jini yana shatata a goshinta


Yace dan ubanki ina tsarkar gold din da kikaje gidana kika dauka iye?


Zafi da radadin fashewar goshi yasa minal tace abba kayi hakuri ban daukaba


Umma tazo ansar minal,cikin zafin nama abba ya daddage ya wankawa umma mari,umma ta kife akasa tana kukan zuci


Aziza ta fusata tana zuwa wajen ta kwadawa abba chokalin akai,ihu abba yasa yace lalle yarinyar nan nikika kwadawa,chokali abisani ya kalli yan dabansa ya basu umarnin suwa aziza fyadan daukar rai, kuyi mata abinda bazata taba mantawa dani ba, yau zakiga rashin imani na


Kuka aziza tasa tana ja da baya tana wallahi kar wanda ya tabani,da gudu yan daban suka iso wurin,suka rirrike aziza dake ta faman kuka da neman agaji


Da yake unguwar na masu kudine,ko yakake ihu bawanda zai jika akaton gidanshi

Sai kuka suke,uma
tana rarrafe;ta matso kusa da abba tabashi hakuri tana Abba karka cutarmin da yaran nan, sune idona


Kara minal tasa tace annur kazo ka taimakemu



Wannan yayi daidai da tsayuwar annur akofar gidansu minal


A guje yashigo hannunsa rike da katon icce yana zuwa ya dinga rafkawa yan daban da abba
Aguje suka fice daga gidan,annur ya rufa musu baya

Cikin mamaki umma tace wannan waye kuma bawan Allah yazo ya taimakemu

Murmushi minal tasaki ta kalli umma tace shine *mahaukacin masoyina wanda nake burin mallaka*



By
Ur lovely maryam yarmama
[11/03 11:44 am] salmah💍💍: _PERFECT WRITTER FORUM_
*🦁MAHAUKACI KO BOYAYYEN MASOYI🦁*-6
By
Maryam yarmama
*Dedicated to my fans*





Rike baki umma tayi tace mahaukacin masoyi kuma?


Aziza data gyara xama tace tabbas umma minal tana yawaita adu,a da mafarkin samun mahaukacin masoyi,kullum tana rokan Allah ya bata shi,har rantsuwa tayi in Allah ya bayyanashi zata auresa


Salati umma tasaki ta kalli minal tace ke yanzu rantsuwar da kikayi kenan,lalle kam kin dauro ruwan dafa kanki




:::::::::::;;;;;;::::::::::::::::::::::::::::::::::::
Bikin gidansu asiya ya matso,su ummi da su aziza sunyi anko,ummace ta matsa musu karsu rike kowa a zuciya,ko bakomai yan uwansune



Tun ana biki saura kwana biyu su,a aziza suka shirya tafiya

Minal ce take shirya musu kaya a ghana must go

Ummi ce tashigo dakin ta tuntsure dadariya harda rike
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment