Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kallo kawai Deen ya bisu wanda yake zaune yana riƙe da Kur'ani a hannu,bayan sun fice shima ya miƙe tare da yin waje,kai tsaye cikin gidan da yake gadi ya nufa,ganin babu kowa a compound yasa ya tura kansa zuwa ɗakin,tana ganinsa ta miƙe tsaye tare da ƙara suwa inda yake tsaye tace "sallah zanyi" banza yayi mata ya ƙarasa katifarsa ya ƙwanta sbd sam jiya bai samu yayi bacci ba,yana kwanciya ta zaune a gefensa tace "Dad i want chocolate" ware idanunsa yayi sbd sunan da yaji ta kirasa dashi na Dad,shuru yyi mata da sauri ta mirgina jikinsa tare da kwanciyar a saman cikinsa tace "yunwa na keji Please Dad" idanunsa a lumshe ya tallafo haɓarta tare da ware bakinta ya tura mata ƙaramin ya tsarsa a bakin ta yace "ohyaaa take a sweet...



WACCE MOON?
WAYE DEEN?
SUWAYE SUKA KASHE IYAYEN MOON?
MENE YASA KOWA YAKE SON YA SAMU MOON A WAJANSA?
WANNE KALLO MOON ZA TAIWA DEEN?

OHHH YAAAAA GUYS DROP YOUR BEAUTIFUL COMMENT AND DAN ALLAH DAN ANNABI IDAN KANA JIN DAƊIN LITTAFIN KAYI SHARE NASA ZUWA WANI GROUPS ƊIN,WANNAN LITTAFIN FREE NE BANA KUƊI BA, IDAN A WATTPAD KA KARANTA KAYI COPY NA LINK ƊIN RASHIN COMMENT ZAI SANYA NA AJJIYE WANNAN LABARIN TABBAS😂



Yana mata kallon mahaifiyarsa wacce da inganta rayuwarsa,bai san cewa duk masifar daya shiga itace sanadi ba,wacce yake tunanin ƙanwarsa ce the save mother and father and wayi gari ta zama matarsa,ya haɗu da ita ya taimaka mata a matsayinta Na ahlil kitab,an wayi gari yaje garin su aka haɗa su ɗaki ɗaya da niyar suyi rayuwar domin hakan shine al'adar garin🙈tashin hankali gashi mazantakarsa mata aiki😟and the end ashe mahaukaciya ta haifeshi waye Wannan? A wanne littafine? Ku nemi book ɗin *Uncle ne* domin jin wannan ƙyataccen labarin aka farashi mai sauƙin 300 masu buƙatar vip inda zanna posting sau biyu kuma su samu littafan dana rubuta na kuɗi irinsu *Sai na aurenta, izzar so, The new emir* zasu biya 600 ta wannan asusun 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616



SARAUTA👑
9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: _⚡MOON ⚡_





_✍🏻NIMCYLUV_


ELEGANT ONLINE WTITERS

5-6



FREE book
_*MARUBUTA* masu rubuta littattafan kuɗi wanda suke buƙata ai masu tallah domin su ƙara samun costumer zasu iya nemana domin a tallata masu littafansu cikin sauƙi da kwanciyar hankali🤗_ _*MAKARANTA* wanda suke business kuma suke buƙatar a tallata masu hajarsu suma zasu iya nema ta wannan number 08119237616 zan baza maka tallan business ɗinka zuwa wajaje da dama inda zaka samu costumer siyan ɗaiɗai ko sari 😇_

Wattpad Nimcyluv





Girgiza masa kayi tayi ba tare data ƙara magana ba tayi lamo a jikinsa,turo da yatsan daya sa mata a baki tayi,kafun ta kallesa taga ya rufe idanunsa yana bacci,hannunta tasa ta shafi sajensa tace "laaaa Dad kaima kana da irin na Dad na" shuru yayi mata bawai dan baya jinta ba,lips ɗinsa ta taɓa ta ƙara faɗin "Dad kaima kana shan sweet ne" kafin ta ƙara faɗin wani abun aka fara bugun ƙofar ƙaramin ɗakin nasa,da sauri ya miƙe tsaye tare da ɗaukan Moon ya sanyata a bayan ƙofa, buɗe ƙofar yayi ganin Alhaji tsaye yasa yayi shuru yana kallonsa kafin yace "mrng Alhaji" Alhaji yace "mrng too ba zaka fito ai jana'izar da kai bane?" Ƙasa yayi da kansa sbd kallon da yaga Alhajin nayi masa gaba ɗaya ya manta cewa gashin kansa a kunce yake,cikin basarwa yace "eh,ban jin daɗi ne" jinjina kai Alhaji yayi alamar gamsuwa kafin ya juya ya nufi cikin motarsa yayi waje,yana zuwa ya fito daga motar ya karasa wajan jami'in jana'izar da za'ai,gaba aka shimfiɗesu su uku har yanzu jini bai bar zuba daga cikin ko wannan su ba, addu'ar da ake yi a cikin sallar jana'iza Liman ɗin ya fara.
"اللهم اغفر لله وارحمه،وعاعف عنه،وأكرم نزاله،ووسع مدخله،واغسله بالماء والثج والبرد،ونقه من الطايا كما نقيت الصوب الأبيض من الدنس،وأبدله دآرآ خير من داره،وأهلا خيرآ من زوجه وأدخله الجنة،وأعذه من عذاب القبر وعذاب النار."
_(Ya Allah ka yi masa gafara,ka jiƙansa,ka amintar da shi daga bala'i ka yi masa rangwame,kuma ka girmama liyafarsa,ka yalwata mashigarsa (kabarinsa), kuma ka wanke laifukansa kamar yadda ka ke tsaftace farar tura daga dauɗa, kuma ka musanya masa gidan da ya fi gidansa alheri,da mutanen gida da suka fi mutanen gidansa alheri,da mata matar da ta fi matarsa alheri (da mijin daya fi mijinta alheri) kuma ga shigar da shi /ita aljanna,ka tserar ta da shi /ita daga azabar kabari da azabar wuta)_



Ana kammala jana'izar aka miƙa su zuwa gidansu na gsy,bayan an dawo Alhaji yana zaune a saman danning yana breakfast gefensa Farouk da Yasmin sai matarsa Hajja khadu suna kiranta da Ummi ta kallesa tace "wannan lamarin yana bani mamaki,ace an kashe kowa na gidan amma a rasa inda ƙaramar yarinya take,wannan wacce irin rayuwace yanzu wa yasan halin da yarinyar take ciki, Allah yana gani da za'a ga rinyar nan nice zan riƙe ta,Alhaji anya ba wanda suka aikata wannan abin bane suka ɗauke ta ba?" Ta faɗa tana ɗaukan tea tare da kaiwa bakinta Farouk yace "Ummi ko ajiya naga yarinyar ta tsallako titi hannunta riƙe da ice cream,sosai nai mmki sbd ban taɓa tunanin aƙwai wata ƙaramar yarinya ba a cikin gidan" Ummi tace "Nima sau ɗaya na taɓa ganinta,kamar dai basa barinta fita tunda ko compound na gidan da wahala ka ganta ciki" sai lokacin Yasmin tace "to Ummi ko dai ɓoyeta suke?" Kai Alhaji ya ɗaga ya kalli autar tasa kafin ya miƙe yace "Auta me zai sanya a ɓoye ƴar ne? Kawai da bata da cikakkiyar lafiya shiyasa ko da wanne lokaci a kuma ko ina ciwonta na iya tashi"yana faɗin hakan yay shuru da bakinsa ya nufi part ɗinsa, cikin ƙasa da murya Farouk yace "Ummi meke damunta?" Miƙewa Ummi tayi tace "Ni tayaya zan sanan wannan lamari Allah dai ya bai yana ta,ko kuma ya kaita hannu na gari, Allah sarki ƙyakkyawar yarinya da ita"



Ummi ta faɗa tana miƙewa tsaye tare da kiran sunan mai aikinta Hanne,Hanne na zuwa tace "gani Hajiya" Ummi tace "yawwa Hanne ɗauki warmer ɗin nan ki miƙa wa mai gadi nasa breakfast ɗin" cikin girmamawa Hanne ta amsa tare da fice daga cikin gida...
Yana ƙwance Moon na jikinsa sai ya mutsa masa gefen fuskarsa take,fuska ta kwaɓe tace "Dad i want eat food,ina jin yunwa"sai a lokacin ya ware idanunsa wanda suka ɗan janye kaɗan yace "kee shuru" cikin muryar kuka tace "Please Dad" baya ya juya mata ba tare da yace mata komai ba,baki ta buɗe zata magana yayi saurin rufe mata bakin,a lokacin kuma aka fara buga ƙofar ɗakin miƙewa yayi tare da tura Moon bayan ƙofa,jerarrun hqranta ta buɗe tare da ɗaga hannunta ta girgiza alamar ba zatai magana ba..
Buɗe ƙofar yayi yaga Hanne tsaye hannunta riƙe da warmer, bai ce mata komai ba sai data gama kallonsa tace "abin karyawa" amsa yayi tare da juyawa da sauri tace "bawan Allah yaya mu kaji da wannan tashin hankalin ɗaya samemu yau" cikin ƙasa da Murya yace "Allahamdulillah" tace "wanann rashin imani dame yayi kama,OHHH! ni Hanne yanzu har ƴar yarinyar nan ba'a gani ba,kaii duniya ina zaki damu ko me ya tare masu ohhhu..,ai ɗazo Alhaji ya dawo daga jana'izar wai har aka saka su makwancin su jini na zuba..,Ni kam nace wanne irin harbi akai masu?" Tunda ta fara magana yake kallonta ba tare daya tan kata,ta buɗe baki zatai wata maganar yayi saurin juyawa ya barta tsaye baki a buɗe.
Wajan gate ta nufa tare da leƙawa ta wata ƙofa ta hangi gidansu Moon tace "Allahu akbar,yanzu duk girman gidan nan babu kowa,yooo duniya kenan kana zaune da kowa lfy baka san me ƙullatarka a zcy ba,mutum zcyarsa fari fattt amma ta wani tirrrr kada kasu kaga baƙin dake cikinta sbd mugun abu,yanzu wannan gidan kayan daɗi na nan kala kala kuma iri-iri karama bonvita da obalti suji lbr,ko ina marainiyar Allah tayi ohhhhu,amma dole zan bincika idan na tabbatar da abinda nake tunani babu shakka zan bata taimako wanda zai zame mata kariya irin na har abada ɗin nan"jin motsi a bayanta yasa ta juya da sauri dan ganin wanene,tsaye taga Farouk sanye da riga da wando na baƙin yadin boyal sai ƙamshi yake,ganin yana kallon ɗakin Deen yasa itama ta kalli direction ɗin da yake kallo itama, ɗauke kansa kawai yayi ya nufi wajan motarsa yabar gidan gaba ɗaya ba tare da yyiwa Deen magana ba,itama Laure juyawa ta nufi cikin gida..
Ajjiyar zcy Deen ya sauke bayan yaga Farouk ya fice daga cikin gidan, ƙaramin ribbon ya ɗauka ya naɗe gashin kansa dashi kafin ya juya ya nufi inda ya ajjiye warmer ɗin breakfast ɗin,zama yayi ya ɗan lumshe idanunsa, Moon dake zaune hannunta riƙe da teddy tace "Dad" kallonta yayi na wasu seconds kana ya ɗauke idanunsa a kanta ya zama can gefe yace "eat" Moon ta kalli warmer ɗin kana tace "Dady nane yazo ko, Dad kace masa bana nan sai na daɗe wajanka zan koma"still ƙansa yana ƙasa bai ce mata komai ba,shuru ne ya biyo baya kafin ta miƙe ta zauna daf dashi tace "Dad mene jana'iza?" Ɗan waro idanunsa yayi cike da mmki kafin ya ɗaga kai ya kalleta nan ma shuru yayi mata bai kula ta ba,marai-raice fuska tayi tace "wata rana na taɓa ji Daddy yace yaje jana'iza,amma ni ban son ai masa jana'iza" nan ma kallonta yayi kana ya ɗauke idanunsa yaci gaba da latsa babbar wayarsa mai ƙirar iphone 12 max pro, murmushi tayi masa har sai da beauty points ɗinta suka loma tace "kasan me yasa nace haka..?" tsaki yaja kafin yace "talkative..! Shut up" yana faɗin hakan yayi ƙasa da murya cikin nutsuwa yace"Ututu oma" (good morning) shuru yayi yana sauraran abinda ake faɗa masa,kafin yaja idanunsa ya lumshe idanunsa ya sauke ajjiyar zcy yace "owk" yana faɗin hakan ya kashe wayar,kana ya kunna data wayarsa ya shiga I.G yana shiga messages ɗin Nana khadii wajan biyar suka shigo cikin wayarsa wani lalataccen murmushi gefen baki yayi kafin ya fara karanta messages ɗin kamar haka.
_na riga na faɗawa iyaye na, kuma sun amince_
Hannu yasa yaja gefenmu ya ƙara ware manyan idanunsa.
_Na jika shuru_
Messages ɗinta na huɗu ya duba.
_Allah yasa ba aikin ka fasayi dani ba_
Cikin sauri sauri ya rubuta mata "ok gobe ki sameni a *Nnamdi Azikiwe International Airport* by 10:30, za kiga wani sanye da blue ɗin sweater You can follow him" yana gama typing ɗin yayi send kana ya kashe data na wayar,wani danne danne yayi wajan 5seconds ya kashe wayar gaba ɗaya ya ajjiye ta a ƙasa pillow, Moon da yunwa ya fara cinta tayi shuru tana kallonsa kamar mai nazartar wani abu a wajansa,sai kuma tace "Dad zan sha tea" ɗago kai yayi da sauri sbd gaba ɗaya ya manta da ita a ɗakin,inda Allah ya taimake sa ba wani abu yace ba,komai a rubuce yayi shi,dan sosai ya fahimci shegen surutun da take dashi, haɗe fuska yyi sai kuma yaja warmer ɗin ya buɗe,wajan part huɗu ne cikin warmer ɗin kafin yasa hannu ya buɗe part ɗin farko soyayyan dankalin turawa ne wanda yasha ƙwai, ɗaya part ɗin ya buɗe yaga soyayyiyar doya,fito dasu yayi tare tura mata gabanta yace "ohhyaa ci" kamar jira take tai bisimillah ta fara cin dankali sai da ta cinye tass sannan sannan ta ture doyan tace "Dad water" fesar da numfashi ya ɗauki hularsa ya saka a kansa tare da tura duka gashinsa ciki,ya fita zuwa waje,wajan 10minutes ya dawo hannunsa riƙe da gorar ruwa mai sanyi da mara sanyi sai kuma chocolate,yana shigowa Alhaji na fitowa daga cikin gida zai fita,kallon Deen yayi yace "chocolate kamar yaro" cije lips yayi ba tare kuma da yace komai ba ya buɗe ɗakin ya shiga,tana zaune riƙe da wayarsa a kunanta da sauri ya amshe wayar,kallonsa Moon tayi tace "ance ka kai babyn wai" hannu yasa ya rankwashi tsakiyar kanta yace "kika ƙara taɓa wayar saina harbeki stupid"Baki ta buɗe zatai kuka yayi sauri jawo ta jikinsa ya rungome haɗe dasa hannu ya toshe mata bakin,da idanu kawai Alhaji yabi Deen da kallo kafin yayi murmushi ya shige cikin motarsa,shuru yayi mata yana jin yadda take tauna hannunsa da haƙoranta yay mata banza, buɗe idanunsa yayi sbd horn ɗin da yaji a nayi janye jikinsa yayi ya nufi waje,motar Alhaji ya gani a gaban gate da nutsuwar da ta gama zama a jikinsa ya buɗe gate ɗin ba tare da kalli motar ba yaja baya,shima Alhajin baiko kalli inda yake ba ya fice daga cikin gidan.
Da yamma wajan ƙarfe biyar Deen na zaune saman benci a gefen gate bayan ya lallaɓa Moon tayi bacci sbd kukan Mummy da Daddy data fara.
Daga can gefen yaji ana faɗin " yallaɓai C.P (commissioner of police) bawai ina tunani bane,a'a ina son na tabbatar maka yarinyar nan aƙwai wanda suka ɗauke ta bawai kasheta akai ba,zuwanka shine zai ƙara tabbatar maka" shuru yayi na wani lokaci kafin yace "ok yallaɓai C.P ina gdy sosai saika zo ɗin" yana faɗin hakan ya shige cikin gidansa ba tare daya kalli Deen dake zaune ba..
Misalin ƙarfe 11 na dare gidan yayi shuru ba kajin kukan komai saina gyare dake ta faman kuka "tsut tsut tsut" wata babbar akwati Deen ya buɗe ya kallin Moon dake bacci ta rungome teddynta hannunta riƙe da chocolate wani shu'umin murmushi yyi kafin a hankali ya ɗauke ta cak ya ya sakata cikin akwatin da sauri ta buɗe idanunsa sbd zafin da taji,kallonsa tayi shima ya kalleta tana ƙoƙarin kiran sunansa yayi saurin dannata cikin akwatin tare da zuge zip ɗin...



😱😱😱tab ɗin team Moon how far..?

_afuwan da jina shuru da kukai na shiga busy na biki amma Allhamdulillah mun kammala cikin farin ciki da kwanciyar hankali🥰abu na biyu na faɗa muku duk bayan ƙwana biyu zanna posting sbd ina book ɗin Uncle ne kuma na kuɗi ne nake ending na book 1 duk mai buƙatar siya sai yyimin mgn 08119237616_

*Tabbas idan ba'a comments da share zan ajjiye book ɗin,ko kuma ya koma na kuɗi tunda kunfi gane haka😂😂*




SARAUTA👑
9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: I just published "7-8" of my story "Human Trafficking {Moon}". https://www.wattpad.com/1086128791?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=HWs2b%2Bs2bzLWu%2BP%2BVHHypwMwGUASLNTABtwfEJPshvvzPupfINv9%2BIi%2By9F5EaIBEJdYGKNvnydG7rmdM5yYhwKPb7Mg32qzhWOMVmZS%2FFQ0%2BWkrrIOWEn6A8jr%2BqFs9




_�? MOON ⚡_



_✍�? NIMCYLUV_


ELEGANT ONLINE WTITERS

7-8



_*MASARAUTAR MU.. MASARAUTAR MU* SHIN KUN TAƁA JIN MASARAUTA MAI CIKE DA RUƊANI? SHIN KUNA SON KU SAN AL'ADUN NA CIKIN MASARAUTA? KUNA SON SUWAYE SUKE GADON SARAUTA? KUNA SON KUNJI YADDA KO WANNE MUTUM NA CIKIN GIDAN SARAUTA YAKE ƘWAƊAYIN KUJERAR MULKI? TO KU MATSO JA DAMA TA SAMEKU *SHARARIYYAR MARUBUCIYAR NAN MAI TA ƘAMA DA AL'ƘALAMINTA WACCE TAYI FICE A CIKIN JERIN MARUBUTA WATI FATIMA ZAHRA* TA SHIRYA TSAF DOMIN KAWO MAKU WANNAN ƘASAITACCEN LABARIN,ABIN MAMAKI LITTAFIN ZAKU SAMESA A ƘYAUTA BA TARE DAKO SISINKU BA, BURIN MARUBUCIYAR SHINE KOWA TA AMFANA DA TA TA KALLAR BAIWAR🌚INA KIRA GA DUK MASOYA NIMCYLUV SARAUTA NA FILI DANA ƁOYE SU FITO DOMIN A DAMA DASU A CIKIN WANNAN LITTAFIN📚_

Kaɗan daga cikin littafin MASARAUTAR MU


Labarin *Masarautar mu* yana magana ne akan wani Masarauta wanda a shekarun baya yake cike da zalinci,daga baya kuma sai aka nada sabon sarki wanda yake cike da tausayawa talakawan sa,shi kuma sarkin d'an sa kwara d'aya ne kwal..........,shi kuma Yarima tun yana karami sarki ya fitar dashi zuwa 'kasar Turkish saboda farautar rayuwar shi da ake yi a cikin Masarautar,a inda yake zaune a can 'kasar kuma akwai Hibba wacce ta kasance babban 'ya a gun aminin sarki,babban burin mahaifiyar Hibba shine Yarima ya auri Hibba,ta yanda yaron Hibba zai kasance magajin Masarautar.

A Masarautar kuma akwai Iya wanda ya kasance 'kanin babanshi,babban burin Iya shi ne yarinyarsa Sulaymi ita ma ta auri Yarima,dan d'an da ta Haifa shi ma ya zama magajin Masarautar,a 'bangaren Masarautar kuma suma duk mu'karraban sarkin babban burin su suma shi ne su kashe Yarima,domin su amshi sarautar Masarautar.
Sai kuma ga Husnah,wacce ta dauke shi a matsayin yaya uwa d'aya uba d'aya,kwatsam kuma ba zato ba tsammani sai taji cewa shi ne mijinta,wad'an da ta d'auka a matsayin iyaye suka zama mari'kanta,wad'anda ta d'auka a matsayin yayyi wanda bata da kamar su,suka koma cousins d'in ta,0806 330 4625.





***Cikin zafin nama da ɓaci rai Deen ya gama zuge zip ɗin akwatin da wani irin saurin baki yace "what the fuck!!" Hular kansa wacce yake rufe sumar kansa da ita ya ɗauka ya saka a kansa tare da danna sumar ciki, wasu red eyes balls ya ɗauka ya saka cikin idanunsa lokacin kaɗai halittar idanunsa ya sauya,cikin sauri-sauri ya ɗauki ƙaramar wayarsa ya tura a cikin kansa babbar kuma ya saka a cikin aljihun wandonsa, wani ɓoyayyen daimond ring ɗin sa ya ɗauka ya maƙala jikin yatsan sa,a hankali ya duba agogon hannunsa ganin wajan 2:30 yasa ya ɗauki wata ƙaramar akwati ya goya a bayansa,kafin yasa hannu ya ɗauki trolly daya saka Moon ciki ya fara jaa,a hankali ya fita daga cikin ɗakin ya nufi ƙaramin ƙofa yasa key ya buɗe juyawa yyi yaga babu kowa a compound ɗin gidan kai tsaye ya fice daga cikin gidan gaba ɗaya,sai da yayi tafiya sosai a ƙasa kafin ya samu wani ɗan lungu ya shiga ƙaramar wayarsa ya ciro yayi dailing wata number ringing ɗin farko aka ɗaga, numfashi ya sauke cikin ƙasa da Murya yace "get ready"daga can ɓangaren akace "ka fita babban titi alrdy ina jiranka can" bai ce komai ba yyi rejecting call ɗin,cikin nutsuwa yake tafiya harya isa babban titin yana zuwa ya samu Black ɗin mota kai tsaye wajan motar ya nufa yana zuwa aka buɗe masa back seat ya zauna ciki,da gudu drever'n yaja motar suka bar wajan..


Sun ɗauki wajan 1hour suna tafiya shaf ya mata da Moon dake cikin akwatin sai da drever'n yace "where is the baby?" Ɗan waro idanunsa yayi waje kafin ya ɗan miƙe zaune daga kishin giɗan da yake,a hankali yasa hannu ya zuge zip ɗin akwatin, ƙwance ya sameta tamkar babu numfashi a tare da ita ƙaramin hannunta na cikin bakinta, pouting lips ɗinsa yayi kafin ya sanya tattausan hannunsa ya ɗaga ta zuwa jikinsa,ɗan kara hannunsa yayi a hancinta yaji babu numfashi,da wani mmkin ya ƙara fiddo da manyan idanunsa waje kafin kuma a hankali ya zare hannunta daga cikin bakin,a hankali kuma ya maida bakinsa gurbin daya cire hannunta ya fara shaƙa mata nasa numfashi tare da danna ƙirjinta,wata wahalalliyar ajjiyar zcy ta sauke tare saka wani kuka wanda rabinsa na fitar hayyaci ne,hannu yasa ya toshe mata baki,yana jin yadda take tauna masa hannu amma ko mutsin kirki bai yi ba sai ma kanta da yake shafawa a haka har ta maida baccinta,yana ganin hakan ya hankaɗe ta daga cikinsa fa faɗa saman kujera, amma ko hannu bata ɗaga ba sbd nauyin baccin da take dashi.



Sosai sukai tafiya mai yawan gaske kafin su iso cikin wata unguwa,a gaban wani ma dai-dai cin gida sukai parking,suna parking Deen ya fito cikin tafiyarsa ta sauri ya nufi cikin gidan,har yaje ƙofar shiga sai kuma ya tsaya yace "fito da ita" yana faɗin hakan ya juya da sauri zuwa cikin gidan kai tsaye drever'n mai suna OVOSI ya buɗe cikin motar ya saka hannu ya ɗauki Moon da teddynta ya nufi cikin gidan,a parlour ya samu Deen a zaune ya busa sigari,zama Ovisi yayi tare ƙwantar da Moon a kan duguwar sofa cikin farin ciki yace "Irehawri? Yaya sunanta?" Ba tare da Deen ya kallesa ba ya ƙara busa sigarin dake hannunsa a zafafe yake komai kamar bazai magana ba sai kuma yace "Moon,but the full name is Maimunatu" Ovasi yace "wow!! Oga zamu samu kuɗi sosai da idan Moon ta girma,she is very beautiful tana da ƙyau tun tana ƙaramar ta" wani banzan kallon Deen ya jefesa dashi da sauri Ovasi ya ɗauke kansa dan yasan halin Deen da zcyrsa na kusa zai iya baka kashi yanzu wannan ba damuwarsa bace.



Sai da ya shanye sigari kara wajan biyar sannan ya miƙe a zafafe ya nufi cikin wani bedroom kai tsaye bathroom ya huce yana shiga ya zare rigar jikinsa ya sakarwa kansa shower,wata wahalalliyar ajjiyar zcy ya sauke yana mai ƙarewa zanan tattoo ɗin dake manna a saman ƙirjinsa zuwa damtsen hannunsa,wani suna sake tsakiyar tattoo ya tsurawa idanu kafin yaja idanunsa ya rufe,saurin buɗe idanunsa yayi sbd abinda yaji yana motsi a cikinsa,a hankali yasa hannu ta shafi gefen cikinsa,hannu yasa ya daki mirror'n dake maƙale jikin bangon bathroom ɗin nan take rabin madubin ya fashe,cikin zafin nama ya kalli kansa a madubin tare dasa hannu ya hargitsa gashin kansa yana faman sauke numfashi,cikin saurin baki da yake dashi yace "it's my fault.!! Yeah all this akai nane not her"ya faɗa yana fesar da iska daga cikin bakinsa, ƙara hargitsa gashin kansa yayi yace "yanzu lokaci na ne,now the game is starting" yana faɗin hakan yaja dark blue ɗin towel ya ɗaura a saman faffaɗan waist ɗinsa,kama ya nufi waje babu kowa cikin parlour sai Moon data faɗo daga saman soma zuwa ƙasan carpet hannunta a cikin baki tana bacci cike da nutsuwa.

Tsallake ta yayi ya nufi cikin wani ƙaramin bedroom,yana zuwa ya ɗauki wasu fararan kaya ya sanya a jikinsa,a kan ma dai-dai cin bed ɗin ya ƙwanta tare dasa hannu a bed site ya kashe golve wani dark blue ɗin haske ya bai yana,cikinsa ya kifa tare da rungome pillow'n dake kusa dashi,nan da nan bacci ya ɗauke sa,rabonsa daya samu cikakken bacci har ya manta.



A can gidan da Deen ya baro, Farouk ne tsaye a saman upstairs hannunsa riƙe da Cork yana sha, murmushi yayi ya ƙara gyara zaman farin glass ɗinsa kafin a hankali ya ɗauki wayarsa ya danna wata number ringing ɗin farko a ka ɗaga,ana ɗagawa yace "follow him" ya na faɗin hakan ya kashe wayar ya nufi part ɗinsa,yana shiga ciki parlour'n ya samu Hanne zaune ita ɗaya a parlour ta kifa kanta ƙasa,kallo ɗaya yayi mata ya ɗauke kansa,yana tafiya ta miƙe tsaye tare da nufar ɗakinta da sauri.

Kiran farko Moon ta farka daga bacci,ganinta a parlour ita kaɗai yasa ta fara kwaɓe fuska zatai kuka, miƙewa tsaye tayi ta fara kallon parlour'n kamar me neman wani abu,can ta hangi wani bedroom a buɗe, hannunta riƙe da teddynta ta nufi cikin ɗakin,a ƙwance ta hangesa duk da duhun dake ɗakin,kan bedroom ɗin da haye tana zuwa tasa hannu ta fara jijjigasa,cikin baccinsa yaji bugun da take masa manyan idanunsa ya buɗe,kallo guda yay mata ya juya cikin Muryar kuka Moon tace "Dad zan sha tea" banza yay mata,ganin yay mata shuru yasa ta mirgina wajan fuskarsa tare dasa hannu ta buɗe hannayen daya rungome jikinsa dashi ta shige cikin jikinsa tare da saka masa kuka tana ƙara faɗin "Dad tea" idanunsa a rufe ruff yasa duk hannayensa ya jawo ta ya maye gurbin pillow da ita,kafin a hankali ya saka mata ƙaramin yatsarsa a baki can ƙasan maƙoshinsa yace "take a sweet..






_share share share sbd Allah da Manzonsa🥰🥰👏🏻_

_*Littafin UNCLE NE na kuɗi ne dukkan mai buƙata zai iya biyan Naira 300 idan kuma kana buƙatar littafan kuɗin dana rubuta zaka biya 600 ne asusun biya 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616 kada ka sake a baka labarin domin salon book ɗin na da banne🥰*_


Kuyi following nawa a wattpad Nimcyluv

SARAUTA👑
9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: I think you'd like this story: "MOON (human Trafficking)" by nimcyluv on Wattpad https://www.wattpad.com/story/271546772?utm_source=android&utm_medium=com.gbwhatsapp&utm_content=share_reading&wp_page=reading_part_end&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=rC2RIUY7dEuEAazbRJMRYebXIZRRN05ADYWptkS%2FkMYOXEEJyk01%2F5pX5LVhpps8S5deBXvuS5bvqBfymEAv9QXhkUauTx1eCDJpybzO8lQ86L66Q66AozmfoBZ892eg


_�? MOON⚡_

_✍�? NIMCYLUV_

ELEGANT ONLINE WTITERS

9-10


_That exactly what TAWAKKUL means,it means that don't see the solution,i don't know what is gonna happen tomorrow. BUT! I do know one thing for sure and that is_ ان معي رب_ سيهدين (Inna ma'iya rabbi sayad deen) _ndeed my Lord is with me and he will guide me through._
_And when we have that kind of attitude Allah_ _promises US something, that he will split seas for us, And situation that look impossible ALLAH will make a way out...._




*****Shuru Moon tayi tana sauke ajjiyar zcy kamar wacce tayi tsere,can kuma ta kallesa tace "Dad Mummyna" yana jinta yay mata shuru,cikin Muryar

Please Login or Register in order to submit comment