Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

[22/08, 12:28 pm] Mom Islam Ce 💃: *YARINYA MAI TAƁARGAZA*

BOOK 2

Bismillahir rahmanir rahim.

Zubawa ta shiga yi tana dariya tana gama zubawa ta mai da robar data ɗibo miyar kitchen ta dawo ta kwanta , Afnan na kwance tana gursheƙen kuka , gani take su Ammi sunfi son Aisha fiye da ita ,tunowa tayi ai bataci abinci ba ga wata yunwa da ta addabeta da sauri miƙe ta yaye blanket ɗin da ta rufe jikinta ta fito tana shirin ƙarasa fitowa ta faɗi timmmm wani uban ihu ta sake tana cewa " Ammi ki temaka min dan Allah zan mutu wayoo kwankwaso na na shiga uku wayo , Ammi na can tana bacci bataji faɗuwar Afnan ba , Afnan kam na ganin Ammi sarai ta jita bazata fito bane , faɗuwar Afnan da ihunta duk a kunnen Aisha dan haka ta dinga ƙyal ƙyala dariya tana ƙarawa , hakan ma bai isheta ba har sai da ta taso ta nufo inda Afnan ke jaɓe kamar wace aka shuka a gurin , riƙe ƙogu Aisha tayi ta tuntsire da dariya tace " wlh in baki bar mana gida ba zan saki ki barshi ni da kaina , dariyar yaƙe Afnan tayi tace " dan ubanki ni kike cewa " nan gidanku ne to wlh ki kiyayeni inhar nasaki a gaba ruwa ma bazaki sha a gidannan ba , cire ɗankwalin kanta Aisha tayi ta ɗaure a ƙugunta tana rawa tana tafi ,wanan abin ya ƙonawa Afnan rai sosai hakan yasa tayi sa'ar janyo Aisha ta fara duka kamar an aikota , ihun da Aisha ke dararawa ne yaja hankalin Ammi da baccinta yayi nisa ta farka , ta sakko daga gado tanajin kamar muryar Aisha , fitowa tayi zatayi palo ta jiyo shasheƙar kukanta a gurin ɗakin Afnan ,ya salam Ammi ta faɗa tana mai ƙarasawa da gudu ,kasancewar wutar lantarkin gidan a kunne yake yasa ta hango Aisha jini na zuba ta hancin ta , zaro ido Ammi tayi ga Afnan a zaune riƙe da ƙugu tana kuka , a fusace " Ammi tace " Afnan ina tunanin lokacin ɓatawarmu dake yayi walh bazan lamunci cin mutunci ba ,dukan da kikayi mata jiya da yazo da ƙarar kwana shikenan ? to maza ki tattara wlh ki koma gurin momynki inhar Aisha ta warke kya dawo dan naga bakida tausayi ko kaɗan, harara Afnan ta gallawa Ammi Allah yayi temako bata ganta ba , cikin muryar kuka Afnan tace" Ammi kina jina ina ihu na fito daga ɗaki na zame baki fito ba sai da kikaji ihun wanan yarinyar , a ina kikayi ihun nikam ban jiki ba Ammi ta faɗa tare da kamo hanun Aisha ta nufi bedrom ɗinta da ita.
Kuka kam Afnan tasha shi dan tayi baƙinciki sosai ace Ammi zata lura da bare ita ta ƙyaleta tabbas sai momynta ta ɗauki mataki , da haka Afnan taja tayi ɗaki haka ta kwana da yunwa kasancewar bazata iya zuwa kitchen ɗinba dan da nisa kaɗan.
Wanke ma Aisha baki Ammi tayi tace " ta hau gadonta ta kwanta , wanan karon taji maza babu musu ta hau batare da ɓata lokaci ba bacci mai nauyi yai nasarar ɗaukarta.
Washe gari da asbha ana fitowa daga masallaci Khamis ya shigo part ɗin Ammi ƙwanƙwasa wa Ammi ƙofa yayi kasancewar gari bai gama haske ba yasa tana zaune kan sallahya tana azkar ,Aisha kuma ta koma bacci , Ammi na kusa da ƙofar tasa hannu ta buɗe masa tare da yu masa alama da ya jirata , zama yayi kan wata farar kujera mai ɗauke da katifa mai laushi an rufe jikinta da leda mai ruwan shuɗi , Ammi na idarwa ya sauka tare da durƙusaw gabanta yace " barka da safiya Ammi , ywwa barka ka tashi lpy my son Ammi ta faɗa cikin fargaba dan batasan me zatace masa ba inhar ya kuma ganin tabo a jikin Aisha , yana shirin miƙewa ya nufi gurin da Aisha ke kwance Ammi ta dakatar dashi a siyasance tace " haba my son kasan fa bata cika lpy ba so ka barta ta huta man , dawowa yai da baya dan har cikin zuciyarsa yana son ganin kyakyawar fuskarta babu inda ya iya haka ya dawo ya zauna Ammi na lura da yanayinsa hakan yasa ta ƙara shiga damuwa .
Gari yayi haske suna zaune suna hira shi da Ammi har ƙarfe takwas na safiya lokacinne Aisha tayi miƙa alamun zata tashi wani mumunan faɗuwa gaban Ammi yayi .
Juyowa Aisha tayi ta ɗora idonta kan Khamis , Khamis da yaga kamar fuskarta ta dauje ga kumburi da ta daɗa yi ga hancinta shima ya kuɓbura ya mutsike idonsa alamun gasgatawa yace "Esha meke faruwa ne naga face naki ya daɗa kumbura , yanzu kam Ammi batada abin cewa bazata hanata faɗar gaskiya ba .
Wata ce mai kamada arniya ta dukeni kuma jiya ma ita ta dakeni fuskata ta kumbura Aisha ta faɗa ko a jikinta , juya kai Ammi tayi taƙi haɗa ido da Khamis whattttt .....kam bala'i Khamis ya faɗa ya miƙe yana tambayar Ammi wacece arniya ?" tambayeta Ammi tace " tare da basu guri dan taji kunyar cewa" da Aisha tayi jiya ma Afnan ce ta duketa , bata yiwa Khamis ƙarya a wanan karon tayi masa dan kare ƴar, ƴa uwarta da tayi .
Dawowa yai ya zauna tare da cewa " gayamin wacece ta illataki my Esha ?" naji mama tana ce mata Afna..kafin Aisha ta ƙarasa sunan ya miƙe ya fice kai tsaye ɗakinta ya nufa da ko sallah batayi ba sbda ciwon da jikinta keyi , cikin sa'a ya samu kofar a buɗe hankaɗawa tayi ya taka gadon da takalmin ƙafarsa tare da fincikota yace " ke mahaukaciyar ina ce ?" an taɓa so dole na tsaneki na tsaneki i hate you banza jaka wa wuya dabba marar tunani kirasa da wacce zakiyi faɗa sai da ƙanwar ƙanwar bayanki ya wanka mata mari tare da ciro bel ɗin wandonsa ya fara kai mata duka ta ko ina, Ammi na kitche ita da baba mairo bata ko sauraresu ba ,sai da taji wani razannen ihu sanan ta fito ta riƙe hanun Khamis tana bashi haƙuri akan ya ƙyaleta , ina bayaji baya gani idanunsa sun sauya i zuwa kalar ja zuciyarsa na tafasa , janyeshi Ammi tayi tana huci , a tsorace Ammi ta kalli Afnan duskarta duk ta dauje da ciwo ba ƙaramin duka yayi mata ba , bayan ya fice ne Ammi ta janyo Afnan tace " kinga irinta ko ?" duk da karekin da nayi jiya bai san ke kika doketa ba gashi kin ƙara yi mata mafiyin wancen nikam bansan ya zanyi muku ba ran Ammi a ɓace ta fice.
Zauna ta sami Khamis a ƙasa ya haɗe kai da guwaiwa jijiyoyin kansa duk sun tasa cikin firgici ta taɓashi tana kiran sunansa , bai yi mata magana ba sai ɗago kai da yayi ya ɗora jajayen idonsa a kanta , cikin kwantar da murya Ammi tace " haba ubana ka sanyaya zuciyarka Aisha zataji sauƙi da yardar Allah ka kwantar da hankalinka , miƙewa yayi baice komai ba yabar part ɗin ya nufi nasu yana huci , kwanciya yayi a ɗaya daga cikin kujerun ya ɗaga kansa sama yana tunani, yanzu Aishansa ce haka ?" gaskiya ma beyiwa Afnan dukan da ya kamata ba wlh , amma taci darajar Ammi da saiya karyata.
Fitowa Aisha tayi daga bedroom ɗin Ammi ta dawo palo ta zauna , ganin Ammi zaune tana ta gursheƙen kuka yasa Aisha ruƙo hanun Ammi tace " mama waye ya taɓa ki kiyi shiru ai kyakkyawan zai dawo barin kirashi , ƙara bawa Ammi tausayi tayi hakan yasa Ammi ƙara ƙarfin kukan ta, ficewa Aisha tayi da gudu ta nufi part ɗin su ganin Khamis tayi a zaune dafe da kai idonta ya ciko da hawaye tace " mama na kuka waye ya taɓata ?" nima ban sani ba Khamis yace " tare da janyota jikinsa ya fara shafa mata baya , tunowa da Aisha tace " Ammi na kuka yasa shi miƙewa ya goyata ya nufi gurin Ammi a zaunen da ya barta a haka ya sameta tanata kuka har yanzu.....!

dan Allah kar a fitarmin dashi 👏🥰.
[22/08, 12:28 pm] Mom Islam Ce 💃: 3&4
Ammi ki kwantar da hankalinki Afnan sai tabar gidannan yau , dakatar dashi Ammi tayi tace " yau fa kace abi komai a hankali son , to Ammi ki dena kuka Khamis yace " yana mai riƙo mata hannu , share hawaye tayi ta miƙe kana tace " muje dining ga farfesu can anyi maka nima naji ina sha'awarsa yau ɗinnan , duk suka ɗunguma har da Aisha kowa aka zuba masa a plet Aisha da yawunta ya gama tsinkewa taga anata jan aji ba'a zuba mata ba tace " kyakkyawa , babu rabona ne ?" kallonta Ammi tayi dan tana mamakin zarar zance irinna Aisha , Khamis ne ya miƙa mata nashi ya jira ƴar aiki ta zuba masa wani , cikin lokaci kaɗan Aisha ta cinye tana girgiza kai tarw da lashe plet ɗin , sunkuyar da kai Ammi tayi yayin da takai kallonta ga Aisha , shikam Khamis hamdala yayi da Allah yasa Ammi ce a gurin ba wani ba , a daɗo min nidai Aisha tace " tana shirin kuka , mai aikin dake kai wa da komowa a palon tace " babu farfesun kaza sai na naman rago a zubo miki ?" eh Aisha tace " ku har wani zaɓe kukeyi nama nama ne fa , babu shiri Ammi ta tuntsire da dariya dan iya dauriyarta ta kasa ,shugaba Khamis shima ƙunshe dariyar yayi yana mai ƙara ƙare mata kallo gata yarinya amma tana abin manya , baba mai aiki ?" na 'am baban tace " tare da dawowa gurin Aisha taɗan sunkuyar da kai alamun girmamawa , tace " gani ƴar nan , ki zubomin harda romo kuma da yawa cewar Aisha , to baba tace " kana ta nufi kitchen ta zubo naman nan da uban yawa romo kam ba'a magana gashi yaji yaji kuma da ɗuminsa ta kawowa Aisha ta ajiye a gabanta tare da cewa " gashi hajiya , wani juya ido Aisha tayi tace " hajiya kuma ?" ta ƙyal ƙyale da dariya tana tafi, Allah ya shiryeki baba tace "tana dariyar itama , miƙewa Ammi tayi ta nufi bedroom ɗin Afnan samunta tayi kwance tana rawar sanyi , family doctor ta kirawo cikin ƙanƙanin lokaci ya shigo , samun su Khamis a dining yai tasowa Khamis yayi suka gaisa kana yace " zomuje muci abinci abokina , no doctor yace " yana dariya ina amarya doctor ya tambayi Khamis , cikin rawar kai Aisha tace " baka gani ne ?" nice amaryar , cikin jin kunya Khamis yace " Aisha kenan dama doctor nada labarin auran Khamis yasashi cewa " amarya bakya lefi dariya Aisha tasa tana farr da ido doctor ya wuce , hakan sam baiyiwa Khamis daɗi ba ya iso inda take zaune yace " my Esha mai yasa kike haka ne ? to ba nice amaryar ba ?" ta maida masa da tambayarsa hakan da tayi a shagwaɓe sai ya birgesa ya sureta zai fice da ita ta fara ihu tana cewa " ban gama shan romon ba ka saukeni wlh ko ka kaini dawowa zanyi , tana maganar ne da ƙarfi har Ammi dake ɗakin Afnan taji abinda Aisha ke faɗa , murmishi tayi dan Aishan akwai bada dariya , sa da ya kaita part ɗinsu ya direta zata ruga da gudu ta koma part ɗin su Ammi ya riƙo ta tare da sunkuyawa sbda ya fita tsayi ya rungumeta yana shafa gashin kanta , a hankali har wani lumshe ido yake , Aisha da ta lura da abinda ya keyi tace " ji inda ka wani rufe ido kamar maijin bacci kamar illun anguwar mu ya sami tuwon masara ta gimtse fuska tana shirin guduwa , abinka da riƙon da yayi mata bana wasa ba yasata kuka tana cewa " daga yau na dena kwana a nan gidan tunda gurin mama anfi cin daɗi can zani nikam na gaji da cin shinkafa , kallan ɗan mitsitsin bakinta yayi sai yaji sha'awar ya haɗa da nashi ai ko cikin wayo da dabara ya haɗe bakinsa yana kissing ita dai har ga Allah batasan meye wanan ba tasan dai iskanci ne ƙarara a fili yake yi mata , gashi babu damar magana , ya daɗe yana tsotsar lips ɗinta kamar ya sami sweet daga ƙarshe ya saketa tare da janye jikinsa gefe yana maida nunfashi , wlh bakinka ƙamshi kamar turare , Asha ta faɗa tana daɗa turo bakinta ta gurin hanci , Khamis dake jinshi cikin wani yanayi yace " ko in ƙara ne ?" a'a Aisha tace " iskanci ne kanaso Allah ya tsine maka ko dan babu ni a ciki kaine kayi , to ai kece kikace akwai daɗi zonan zanyi miki wanda yafi na ɗazu kinji , ƙara matsawa gefe tayi tana cewa " babu ruwana mama zata gane ina fita tace " nayi iskanci , miƙewa yayi tare da kunna kallo a tashar mbc 2 wani fil suke wanda ya hana Khamis kula Aisha , budurwa ne da saurayi zaune tana kuka yana kuka duk akan soyayya da turanci sukayi film ɗin hakan tasa Khamis ƙara gyara zama , Aisha da ta gaji da magana babu mai kulata tace " ni banga abin kallo a nan ba kagani ko zasu ƙara koyama iskancin bazaka kashe ba ?" tana maganar ne da gasken gaske , wow Khamis ya faɗa yana janyo Aisha idanunsa na kan tv , na shiga uku na lalace wayo ni wayo malam , dariya Khamis yasa yace" keee natsu babu abinda zanyi miki ɗauko min cup da flks a dining , komai dining komai dining mtsw Aisha tace " tana turo baki ni wlh halina daku kenan ƴan gayun nan komai turanci to baza'a faɗi sunansa da hausa ba ?" to me kikeson ince my Esha ?" yana cikin magana Ammi ta kirasa a waya tare da ce masa yazo tana son ganinsa , miƙewa yayi da sauri yace " my Esha ki jirani ina zuwa maƙe kafaɗa tayi alamar a'a am sorry insha Allah yanzu zan dawo harda ragowar romonki , tsalle ta buga tace " yauwa ina jiranka kayi sauri dan Allah ta zauna tana buga ƙafa , tana cewa " idan be zai da romon nan ba har na fara tuno kalar muguntar da zanyi masa anjima.
gidan su anty Fiddausi anyi suna lafiya yarinya taci sunan Aisha saboda soyayyar da yaya Zakari keyi mata , kaka ce zaune tana baza tsintsiyar da taje jeji tayi tana waƙarsu ta mutanen da , leƙowa anty Fiddausi tayi tace " kan bala'i kaka tace " ya sauka a kanki mai neman fitina , riƙe da ƙugu Fiddausi tace " nidai wlh kina ɓatamin gida ki wani je ki kwasowa mutane datti ni bansan dalilin ma da aka zaɓeki a mai zuwa gidanan ba , kinwa Harira , kaka tace " tare da wurga mata daƙuwa , oho nidai ba mamana ba anty Fiddasu ta faɗa tana girgiza , to sai wa ?" nace sai wa?" marar mutunci kawai in tashi tun farar safiya in ɗora miki ruwan wanka in dafa muku shayi in wanke kayan jaririya in wanke naki ga wanke wanke ga shara amma abinda zaki sakamin dashi kenan san zanci arziƙi koda na koma gida insami na siyan kalanzir kaka ta fashe da kuka tana share hawaye da gefen zaninta Khamis dake shigowa yanzu yace " kaka ai gidannan da kike gani ki ƙaddara kin zauna din din din a cikinsa amma Ummi zatazo anjima kinga kinsami ƴar taya kwana ko , cikin fara'a kaka tace kai masha Allah aiko da mutanen ƙauye sunyi kewata ,bubuga ƙafa Anty Fiddausi ta fara tana cewa " babu mai zama min a gida itama Ummi ta kama gabanta tun wuri ni na gaji da damuwa , zaro ido yaya Zakari yayi kana yace " damuwa ko ? inhar mutane sune damuwa yanzu kika fara ya juya ya fice , bakin kaka kamar zai taɓo kunne tsabar daɗi dama tana tunanin ɗan biredin safennan da in ta koma ƙauye taena ci sai ɗumamen tuwo , haka taci gaba da gyara tsintsiyarta tana cewa " ai bama sai na adana ba tallah zan fara tunda naji ance tana wuya anan anguwar ita dai anty Fiddausi ƙala bata ce ba dan angma dagula mata lisaafi....!

Dan Allah kar a fitarmin 👏

nayi typing read more huɗu ya goge kuyi haƙuri da wanan pls
[22/08, 4:00 pm] Mom Islam Ce 💃: 5 & 6

Tana shirin shiga ɗaki taji sallamar Ummi kurma ihu tayi tare da ɗora hannu a kai tana na shiga uku an cikamin gida , ita dai kaka tana aikinta bata bi ta kanta ba , Ummi da bataso zuwa gidan ba ta shige ɗakin da yake mazaunin nasu ta kwanta kan katifa tana kuka ita har ga Allah gidan Aisha take son zuwa gashi anƙi kaita , kaka tana daga can waje taje barka da zuwa yan nan , Ummi batasan da ita ake ba dan bata ma lura da kowa a tsakar gidan ba hakan yasa taci gaba da kukanta , sallamar yaya Zakari da taji ne yasa ta goge hawayenta ta kifa kai a katifa , sannu ya yiwa kaka ya shiga ɗakin da Ummi take ciki sallama yayi amma shiru ba'a amsa ba , da mamaki ya ƙarasa kusa da ita ya zauna ga shi ga ta yace " haba OUM pls ki dena wanan kukan ɗaukokin da nayi akwai dalili wlh kinada muhimmanci a rayuwata ba kaɗan ba so kawai na ɗauko ki ne ki huta duk da nasan bakya aikin komai a gida , to kawai Ummi tace " kana ta kwanta , kamo hanunta yai ya haɗe da nasa yana jin ɗumin hanunta hakan ya daɗa ƙara jin wani lamari game da ita , bargo ya ɗauko ya rufa mata kana ya fice daga ɗakin , ɗakin mai jego ya nufa samunta yayi a zaune idanunta sun kumbura tsabar kuka ,nesa da ita ya zauna gudun matsala yace " my Fiddy karki sawa kanki damuwa akan abu kaɗan dan Allah ki yi haƙuri ɗan adam ma rahama ne fa , share hawayen fuskarta tayi kana tace " ni duk ba shine damuwata ba damuwata shine ka mayar da Ummi gidansu inajin wani abu game da ita , cikin sauri yaya Zakari yace " me kikeji ? gayamin , kamar zatayi magana sai ta fasa ta miƙe tana ci gaba da kuka ta shige uwar ɗaki ta kwana kan gado tana mai ci gaba da rera kukanta san ranta , baiyi ƙoƙarin binta ba ya fito ya nufi masallaci kasancewar anata kiraye kirayen sallah , yana fitowa ya kama hanya zuwa gurin aikinsa zuciyarsa cike da tunani kala kala na rayuwa ga wata sabuwar fitina kuma wai in koma da Ummi Yaya Zakari ya faɗa yana mamaki , iska mai zafi ya furzar yaci gaba da aikinsa .
Da sallama ya shiga part ɗin Ammi bayan ya zauna ne ta ke gaya masa gobe insha Allah zai fara suwa Aiki , faɗuwa gabansa yayi a take , lura da hakan yasa Ammi cewa " ya naga baka farinciki alhalin kaine watannin baya ka dameni maganar ka gaji da zama , am Ammi nayi farinciki to wa zai dinga kula da Aisha ne ni shine damuwata , eyeee Ammi ta faɗa tana tafa hannu kasan dai Aishar nan ba jaririya bace da za'a goyata koni bazan kula da ita ba ko ka raina abinda nake mata ne ? a'a Ammi to Allah ya bamu haƙurin zama Ammi ta faɗa dan lamarin na Khamis ya fara bata mamaki , miƙewa yayi ya fice , yana fita Afnan ta fito tana ɗingishi , taba Ammi tausayi matuƙa ,tashi Ammi tayi ta riƙo mata hannu ta zaunar da ita tare da tambayarta me za'a kawo mata , shayi Afnan tace" tana mai kwantar da kanta jikin kujera da alamu jikin dai har yanzu akwai sauran zazzaɓin,
Yana shiga ta diro daga kan fridge ɗin da tahau kasancewarsa bashida wani tsayi sosai tace " ina romona ?" fuska babu wal wala yace " na mance kana ya zauna , shiga ɗakinsa tayi ta fara tattaro kayanta na sawa tana watsosu falo da sauri yai gurinta yana cewa " mekuma ya faru ke bakya rabo da sa mutum magana , bata saurareshi ba ta ƙudundune kayan guri ɗaya tayi hanyar fita , ina zaki , na koma gidan mama ne dariya Khamis yayi a fili cikin ransa yace " yaro yaro ne in Afnan ta kuma sauya miki halitta zaki nemeni ne, har ta fice baice da ita komai ba.
Shi lissafinsa ma duk ya kwance wanne zai kama oho hannu yasa ya bugi kansa yana furzar da iska mai zafi , a fili yace " yanzu ban isa in goce maganar aikin nan ba ran Ammi zai ɓaci gaskiya hakan zan tafi dole.
Aisha na shiga Afnan da Ammi suka bita da ido data ƙaraso ne Ammi tace " ɗiyata me zakiyi da wanan kayan na gansu a
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment