Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yayi dole sai kaisa gida akayi.

Acan ya kuma tarar da tashin hankalin da ya kara fitar dashi hayacin sa,wato Mai gadi ya iske yau a falo yana fasikanci da matar sa tsirara haihuwar uwar su."

Kusan faduwa yayi saboda wata muguwar juwa ce ta kusan kwashe sa,Rai a bace ya nufi kichen ruwan zafi ya dora duk da baya gani sosai saida suka tafasa sannan ya d'auko su,Mai gadi na sex da matar sa ya watsa musu ruwan wanda ya fida su hayacin su suka zuba wata irin kara mai rikitarwa,a take fatar jikin su ta fara sabewa.



Mina saboda bala'i Sam ta wani manta da d'aukan magani hakan yasa ta kwanta cik'in muguwar rashin lfy inda dama ba wani damuwa sukayi da ita ba ,ganin sai ramewa take abun ya basu tsoro suka kore ta,ta koma yawo lungu da sako yan iska na kwana da ita subata naira dari ko naira dari biyu,saboda bata shan magani kuma gashi bata samun taci abinci mai rai da lafiya da gina jiki,haka aka wayi gari aka iske ta a wani kwango bayan wasu yan daba sun cita aka iske ta mutu har ta fara kumbura,Allahu Akbar haka Allah ke Al'amarin sa,gadai yanda k'arshen Mina yazo .



Bashir bayan ya zuba musu ruwa ya fita neman inda zai samu Aisha ya neme ta gafara,anan ne akace masa suna asibiti dan yau ta haihu da asuba.

Ji yayi kamar ya mutu tsabar bakin ciki,da yanzu yana tare da matar sa da Yarsa ko dansa.

Yana kuka da k'yar ya samu ganin Hajiya ya roke ta gafara tare da masa Alfarmar ganin A'indo da A'lhassan ya neme su gafara,anan ne Hajiya tace ta yafe masa,da kanta ta jasa sukaje asibiti,a lokacin da yaga A'INDO da Alhassan kusan Suma yayi tsabar kyau da yaga ta Kara,ga kuma babyn su mai kyau,Dana sani Kam yayi sa,da kuka ya duka Yana neman su gafara, Al'Hassan so yayi ya kore sa Saida Hajiya ta tsawatar sanan A'INDO tace"ta yafe masa,yaje ya nemi gafarar Allah.

Yana kuka ya koma gidan sa Yana zuwa yan sanda suka damke sa.


Khalissa ta auri wani Abokin Alhassan suna zaune hankali kwance.

Inda Halissa ta koma ga mijin ta yanzu Kam ya nutsu Yana nuna mata tsantsar soyaya.



Lamarin soyayar A'INDO da Alhassan kullum saide ya karu baya raguwa, Al'Hassan yana son Matar sa da dansa Sosai shi abun har tsoro yake basa saboda son da yake musu,inda a yanzu ya kuma samun girma,yanzu baya zuwa daji saide ya tura wasu,dan ya dawo ma kasar sa da zama wato Niger.

Suna zaune lfy lau Hankali kwance zuciya zaune,inda aka gabatar da biki Wanda har kasashe maganar bikin ake tsabar haduwa.

Alhamdulillah

Masha Allah anan na kawo k'arshen wanan litafi Ina fatan kuskuren dake ciki Allah yafe min ,Ina matukar godiya ga masoyana Yan wattpad ,Yan WhatsApp ,Yan Facebook,Ina godiya ga yanda kuka bi labarin Nan nagode sosai Allah ya barmu tare 🥰😘


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


Please Login or Register in order to submit comment