You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
wuni zakuyi koh
Wuni wlh a'a yanzuma zan siya wainar shinkafane da kuma sweet
Laaa dama bani kikazo ganiba
Kalis ce ta amshe dacewa bake tazo ganiba gurin wa.........
Bata 'karasaba Nusy tadoke bakinta,
Kai wlh bazai yuyuba saina fad'a kuma, tazo ganin saurayintane
Zaro ido Bintu tai tace saurayi kuma๐๐๐ค
Allah yatsareni wlh, waina nazo siya, yasin wannan baikai saurayi naba wlh
Aaaaaa tome garesa wai naga yanada kyau๐๐
Tukunna ma kalis wanne kuke nufi
Takedai nufi
Hhhh muke nufudai, ina wani wanda zakiga sumarsa mai yawa yana gyarata fari mai 'karamun baki wanda zakiga kamar yashafa pink d'in lips ๐ gloss
Ok Yeah Nauphal zakice
Ta66 wlh wannan bazaima sokiba ingaya miki dan mata dayawa sunsha rubuta masa letter ya yagata ingaya miki, shi sam bayasan ma soyayya arayuwarsa
Gaaaa shegen miskilancin tsiya inba da yayansa ko maman suba baya magana wlh, saiki gama wuninki agidan su bazai kula kiba gaisuwar kima da'kar yake amsawa
Kalis ce tace kindaiji ko
Kinji dai ni ai bagurin sa nazoba abu nazo siya kunga tafiyata
Juyawa tai tashiga gidan da sallamarta abakinta
Amsa mata Baba mlm yayi yace sannu dazuwa
Yawwa Baba ina wuni
Lpy qlu yarinyar kirki
Murmushi tai tace baba ummerh tana nan
Ey tana ciki
Shiga tai tana 'kara sallama amsa mata Hapsatu datake d'aki tayi
Aaaaaaa lale sannu dazuwa
Yawwa Ummerh ina wuni
Lpy qlu, kwana da yawa
Wlh Ummerh makaranta muke zuwa
A'a masha Allah, shiyasa najiki shiru
Ey wlh Ummerh, akwai wainar shinkafa da Pepe sup din nan irin wanda nata6a siya
Ey da akwai "yar gidan Ummer
Yawwa abani wainar ta d'ari biyar, Pepe sup d'in kuma da dubu d'aya, sai kunun aya na d'ari biyar shima
Aaa 'yar ummerh keda wa zakuci wannan abuncin
Wlh Ummerh makaranta zanje dashi nace zan siyo musu suci yau
To shikenan, kulolin tami'ka mata, Amsa tai tafara zuba mata komai na yadda tafad'a harda 'kari da wainar ta 1k tasaka naman na 2k tasa mata sannan ta mi'ka kulolin
Kud'in ta mi'ka mata tana russina wa, A'a barshi kinji 'yar Ummerh
Habadai Allah Ummer ki amsa
Wlh bazan kar6aba abunda ba kullum kike siyaba sai anganki
A'a nidai to Allah zan daina zuwa
Hhh tofa dana nemo ki ai
Maza d'auka indai ni Ummerh takice da gaske ba tsokana ba
Kai Ummerh
Ey mana maza d'auka kigaida mutan gidan
Toh Ummerh angode, Allah ya'kara arzi'ki
Ameen yaravval alameen 'yata ngd
Murmushi tai tad'auki kayan harda kunun aya sannan tafuto
Kallonta su Bintu sukai suna dariya
Had'e rai tayi tace lpy meye nadariya kuma
Kinjedai kinga da gaske bayanan ko, kinga yanzu ai saikiji dad'i basai mun 'kara dawowa ba
Allah yasawwa'ke wlh inje ganin wannan yaron
Wai yaro kike cewa, in aka had'aku ad'akin zai nuna miki aikin yarinta
Kai wannan d'an 'karamin yaron Allah yasuttura wlh
Wlh zanga mijin dazaki aura kedai
Yana nan zaku ganshi ingaya muku
Hhhh Allah yasa karki auro yaron wanda yafi Nauphal 'kan'kanta
Allah yakiyaye ai in sha Allah saiyafi wannan yaron in gaya muku
Wai baku kallesa bane ba amman kuke had'asa dani
Yaro nefa d'an 'karami ma kuwa narainashi sosaima kuwa in gaya muku, zakuga mijina
Dan Allah nikizo mutafi in kuma bazakiba in 'kara oil ni
Gurin da suke hawa napep taje tatsayar tagaya masa inda zasu, shiga tai, aiko da gudu kalis tabiyota tashiga suka tafi
Motar...........................
Keep waiting my fan's๐ค๐ค๐ค๐ค
Hallmarth ce๐๐๐
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah๐ฅฐ๐๐ฅฐ: ๐โจ๐โจ๐โจ
โจ๐DASHEN ๐ALLAH๐โจ
WRITTER'Sโ๐ป ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
๐ALKALAMI โ๐ปYAFI TAKOBI๐ก๏ธ
ุจุณู ุงููู ุงูุฑ ุญู ู ุงูุฑ ุญูู
โจDAN HAKIN๐ DAKA RAENAH๐๐คโจ
๐NAH๐
SADIYA ABDULLAHI UMAR
๐UMMUH FATEEMAH๐
๐ ฟ---
6โฃ1โฃ&6โฃ2โฃ
...................Motar mom d'anta tagani tana shirin yin perking a 'kofar gidan su Nauphal
Gabanta ne yafad'i rass dan tasan yau baza'a kwashe 'kalau ba, dakatar dame napep d'in tai tace yatsaya dan Allah
Yana tsayawa tasauka tabar kalis aciki, dasauri taje tasha gaban mom d'in tata, kallonta tai tace ashe maganar da aka fad'amun gaskiya ne cewar kinzo ganin saurayinki da kuma siyan abunci
Kallon mom tayi tace waya fad'a miki mom
Body guard ๐ d'inki
Body guard ๐ kuma mom
Yesss ko kina shakkune, to nabaki tsaro sosai sbd wannan matsiyatan da kike san kulla ala'ka dasu
Kinsan dukkan family d'inmu babu matsiyaci dan haka ki kula
Mom kizo mutafi gida mayi maganar acan gida in munje
Dallah can wawuyar yarinya kawai, Anan zamuyita kauce kiban guri, kafun in sabauta ki yanzun nan
Tureta tai ta shiga gidan babu ko sallama ta banka musu 'kofa
Kuna ina ahalin matsiyata wad'anda basusan komai ba sai tsiya dangin fa'kirai
Baba mlm ne yafuto yace lpy "yar nan
Wani mugun Kallon banza tai masa tace "yar nan kuma, wlh Allah yakiyaye inyi uba dakai Allah yatsareni wannan aikin dana sanin, kalli kanka ka kalleni kaga nayi kama da irin 'ya'yanka eyeeee
Ko amafarki bana fatan wannan masifar ingaya maka, dan had'a abota da matsiyata baiyiba
Talakawa dangin fa'kirai Allah yasitiri bu'kyuuy inji kishiyar mai doro
Annabi ma ya nemi tsari da talauci, nikuma saina jaji 6owa kaina
Kuka Nusaiba tasaka tace mom wannan d'iban albarkar ya isa haka, duk akan menene
Kuma wani laifi suka aikata mikine mom
Menene aibunsu, mom aiba su sukai kansuba inda mutum keyin kansa dabaza'a samu talaka ko guda d'aya ba aduniyar nan
Mom karki manta Allah shiyake azurta wanda yaso kuma shiyake talauta wanda yaso, badan baya sansuba saidan yagwada imaninsu
Kuma karki manta da talaka da mai kud'i duk d'aya suke awajen Allah babu wanda yafi wani sai wanda yafishi tsoron Allah
'Dauketa da wani gigitaccen mari tayi tace dan ubanki nizaki gayawa Allah
Tunkan kisansa nasansa kuma tunkan in haifeki nake bauta masa kina fahimta kokuwa
Duk wannan ha'kilon dabe akan wa nakeyi komai danakeyi ai akanki nakeyinsa ba'akan komai ba
Saboda inasan kisamu gobe mai kyau arayuwarki
Amman kike za'kal 'kalewa kina gayamun magana san ranki akan matsiyata
Sannan hakan bai ishekiba kinasan had'ani da matsiyata dangin fa'kirai ahalin talauci,salan kije ki kwaso mana cuta ko wata masifar, kina ganin gida kamar kangon acijiyar sharar gidan mu
To inasan kisani daga yau inkika 'Kara shigowa wannan kangon wlh sai nasa an 'konashi yadawo toka
Tayadda babu wata halitta dazata 'Kara rayuwa acikinsa ko da kuskure
Bare harkisakamun ciwon kai ki'kara dawowa gidan da annobane atare dani da rayuwata gaba d'aya
Baba mlm ne yace dan Allah kiyi hakuri hakan bazata 'kara faruwaba rashin sani ne
Rashin sani kuma, agidan uwarwa yazama rashin sani, bayan nazo nayiwa wannan "yar iskar matar bayani akan ta, amman tadanne sani ta'karayi
Kiyidai hkr hakan bazata sake faruwaba in sha Allah nayi miki al'kawrin nan, kotazo baza'a 'kara siyar mata ba
Dalla mlm matsamun daga gani, ku matsiyata har wani al'kawri kukeda bayan kuna halin talauci, daga kunga kud'i ai kar6ewa zakuyi
Tunda daman fatarar su kukeyi
Kuna neman nasawa abakin salati
Wai ina ita shugabar matsiyatan take ne, muna fuka, tashige d'aka ta'ki Futowa
Toki futo ko kuma insa afuto dake yanzun nan
Shiru taji, Kallon d'aya tai daga cikin body guard ๐ d'inta tace jeka d'auko mun ita tunda bazata futoba
Kama hanyar d'akin yay, sai Baba mlm yataresa, aikam mom d'in Nusaiba tun kud'esa tayi yakusa fad'uwa tace maza jeka d'auko min ita
Shiga yayi d'akin yaga tana sallah
Juyowa yay yafuto
Kallonsa tai tace tana ina
Cewa yay sallah take
To tagama ta futo maza
Hapsatu ce tayi sallama ta futo da hijab d'inta da carbi a hannunta tace lpy hjy mekuma yafaru wanna d'iban albarkar yayi yawa haka
Uwar kice banyi miki kashedin karki 'kara siyarwa da 'yata wannan gur6a taccen abuncin ba kuma bana gaya miki cewa ba tunda bazakiyimun aikiba banasan sakejin kina saida wani abu ba
Nusaibace, tace haba mom wai meyake damun kine
Tayaya zakice tadaina san'arta, adalili dame yasaka
Adalilin ubanki nace adalilin ubanki,inaga yanzu kin fahimta ko, ina han'koro akan lpyr ki ke kuma kina neman cimun mutunci agaban mutane, saboda kinuna ban isaba
Hapsatu ce tayi Murmushin takaici tace, kiyi hkr in sha Allah zan kiyaye, Nusaiba kidaina yiwa mahaifiyar ki musu su iyaye lalla6a su ake arabu lpy
Banasan in 'Kara ganin kinzo gidan nan siyan abu ko gaisheni, kinji ko
Toh Ummerh
Ummerh kan ubanki Allah yasuttura
Wuce mutafi
Baba mlm ne yace Allah mai iko
Allah yasa mucika da imani...........
Ai bai kammala fad'aba yaji wani saukar wawan mari wanda tunda yake bai ta6ajin irin saba
Yana d'agowa yaga babar Nusaibace, cewa tai Allah dama ai da iko yake, kuma kullum zakana ganin sababbi indai kana raye
Ina sake sanar daku indai baku fita harkar "yataba, to yanzu muka fara nidaku wlh
Kuka Nusaiba tasake fashewa dashi ta tako zuwa gaban mom d'in tata tace, "yataยณ saida tafad'a sau uku sannan tace Allah yakiyaye ni da'kara zama "ya agareki, wlh nayi ba'kin cikin kasancewa "ya agareki nayi dana sani da nadama wlh nazamanki uwa agareni, ina takaici da ba'kin cikin hakan wlh
Allah yamun tsari yakuma kiyayeni daga irin wannan arzi'kin mara anfani
Indai wannan shine arzi'ki bana fatan samunsa har izuwa 'karshen rayuwata
Arzi'ki dabakasan darajar kowaba saita kud'iยฒ wanda ake samunsu aduniya abarsu kuma aduniyar ummmm
Dattin duniya, daud'ar duniya, wanda bazaka ta6a tafiya dasu kabarinkaba
Saidai inkayi aikin alkairi dasu sai yabika
Amman kud'in baza'a ta6a sakaka acikin kabarinka dasu ba
Kuma daga yau nayanke duk wata ala'kata dake karki 'Kara tunanin kina da "ya Nusaiba arayuwarki, ragowar "ya"yanki sun isheki rayuwa amman nikam nagama daga yau
Kuma zama agidan nan yanzu nafara, daga yau wanan gidan shine gidan mu, kuma family na, dangina, ahalina kuma, abun alfaharina, kuma zanyi tutiya dasu agaban kowa afad'in duniyar nan
Daga yau niba "yarki bace ko family d'inki
Kuma wanda yace miki nazo ganin saurayina to yayi 'karya danni bani da saurayi agidan nan
Nazo siyan abunci ne agidan nan, amman tunda ance miki harda saurayi nazo gani to nazo ganin saurayin, kuma saina aureshi kodan tabbatar miki da zargin ki
Juyawa tai takama hannun Baba mlm tace Baba muje sakashi tai ad'akin datake zaton nasane tace kayi hkr baba ni naja muku
Babu komai 'yar nan haka rayuwa take dama yau da dad'i gobe kuma akasinsa
Hakane baba ina zuwa
Futa tai ad'akin ta kalli mahaifiyarta
Tace ina kinji menace
Sannan takama hanya danta shiga d'aki
Jitai andan'kota zuwa baya, mom d'intace tace daga kikace kinyanke ala'ka dani ko
Ey tace babu tsoro atare da ita
Toh kisani karki 'kar....................... โ๐ปโ๐ปโ๐ป
keep waiting my fan's ๐ค๐ค๐ค๐ค
Hallmarth ce ๐๐๐
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah๐ฅฐ๐๐ฅฐ: ๐โจ๐โจ๐โจ
โจ๐DASHEN ๐ALLAH๐โจ
WRITTER'Sโ๐ป ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
๐ALKALAMI โ๐ปYAFI TAKOBI๐ก๏ธ
ุจุณู ุงููู ุงูุฑ ุญู ู ุงูุฑ ุญูู
โจDAN HAKIN๐ DAKA RAENAH๐๐คโจ
๐NAH๐
SADIYA ABDULLAHI UMAR
๐UMMUH FATEEMAH๐
๐ ฟ---
6โฃ3โฃ&6โฃ4โฃ
....................... Toh karki 'kara kusantar koda hanyar gidanane
Kuma dukkan abunda nake miki najin dad'in rayuwa nayankeshi daga yau
Dukkan wani kud'i danake baki daga yau nadaina baki
Sannan makarantar islamiyya koh boko duka najanye hannuna daga biya miki kud'in makarantar ki
Kuma komai wahala karki sake kidawo cikin family na
Babu ni ba ke sannan karkiyi tunanin kina da iyaye arayuwarki kodai-dai da minti d'aya
Kisa aranki wad'annan sune iyayenki nahar abada, kinajin na ko ina fatan kin fahimta sosai
Cikin rashin tsoro ko nadama tace nafahimta sosai
Dukkan abunda yadanganceki zansa ayi waje dashi akawomiki shi gidan ahalin matsiyatan nan kuma koda pics d'inkine sai nasa akawo miki dan bana bu'katar ko tsinkenki, zan fahimtar da mahaifinki, ragowar yaranmu sun ishemu rayuwa, ke kuma kije na sallamaki wa ahalin matsiyata har abadaaaa
Na yadda na amince kuma wannan ahalin da kike ciwa mutunci kika RAINA WATA RANA ZAI TSONE MIKI IDO, Kobadad'e ko ba juma nasan wataran zakiyi nadama mom
Fuuuuuuuuuu tajuya tafuta tana banda other akan ayi sauri atashi mota
Suna shiga takama hanyar gida babu 6ata lokaci tasa aka rin'ka kwaso mata kayan Nusaiba ana shiryawa a akwatunan ta, dukkan wani abu daya danganceta saida aka kwasheshi tsap aka saka mata shi ajakunkunan ta da akwatunan ta
-----------
Suna tafiya tashiga d'akin da Hapsatu ta futo, binta Hapsatu tai dan ita takasa magana ma sam
Zuwa tai ta zauna akusa da ita ta d'aura kanta akan cinyarta tace yarinyar kirki meyasa kikaiwa mahaifiyar ki haka bayan kinsani Kuma kin karanta alittattafai da dama illar bin umar nin iyaye musamman ma uwa, wadda Annabin rahama dakansa saida ya ambaceta sau uku tukunna ya ambaci uba
Meyasa yarinyata, dakin sani bakiyi mata hakaba kin kyaleta tayi dukkan abunda tai niyya inta gama sai abata hkr
D'agoda kanta Nusaiba tai ahankali ta kalli Hapsatu fuskarta tayi jaaa jaaajurrr idanunta sun kumbura sunyi luhuยฒ saboda tsabar kuka da ba'kin cikin abunda yafaru abunka da farar fata duk tafuta hayyacinta sosai, cewa tai Ummerh nah, mom bazata fuskanta ba kikalli yadda ta bangaje Baba ta tunkud'esa sannan hakan bai ishetaba ta wanka masa mari
Koba komai yaci ace taduba girmansa sannan taduba yanayinsa dakuma yaddda yake bata hakuri ko kaffara bazanba wlh nasan baba yagirmeta yayi jika da ita tunda kakana baikaisa girma ba
Ita gaba d'ayanta mom wahaka take bata ganin girman kowa ko mutuncin kowa asangarce ta taso ita kad'ay ce awajen iyayenta sam bata jin nauyi ko Kuma damuwar ta wulakanta mutum matu'kar akace miki bashi da kud'i to zance ya'kare
Ita awajenta mutuncin ka kud'inka shine kad'ay darajarka idan baka da shi wlh zakasha wula'kanci ba kad'anba
Ummerh ki kyaleta watarana zatayi nadama mukuma zamu zame mata
'DAN HAKIN๐ DAKA RAINA
In sha Allah Ummerh karki damu
Hawayenta tashare mata tace kidaina kuka kinji yar Ummerh, gani nake kamar bazaki iya rayuwa acikin wannan gidan namuba, sbd mu Talakawa ne bamasu 'karfiba
Murmushi Nusaiba tayi tace karki damu Ummerh ta in sha Allah zanyi rayuwa tare daku komai wahala komai d'aci bazan guduba
Allah yasa yarinyar kirki "yar Ummerh ta shafa mata kanta takeyi tana kuka tanata lallashinta
Sallamar kalis ce ta katse mata kukanta dantamanta ma tare suke, shigowa tai har cikin d'akin dataji su suna magana
"Karasowa tai ta rungumeta suka 'kara saka kuka, kalis ce tace meyasa kikai haka Nusy
Kinsan halin mom kalis ki kyaleta Allah yasa hakan shiyafiye min alkhairi arayuwata
Amman kalis batun makarantar ki fa kinga bamu dad'e da fara zuwa lecture ba
Murmushi tai tace zancigaba da zuwa har kud'in wannan shekarar ya'kare daga nan saina ha'kura kawai
Haba Nusy kiyi hakuri ki koma wajen mom d'inki kodan karatunki
A'a ilimun da nake Dashima ya isheni haka, indan dan tabiyamun kud'in makaranta ne bazan komaba wanan ma ilimun danake dashi Allah yasanya masa albarka
Kuka suka cigaba dayi, Hapsatu ce tabasu hakuri da'kar suka ha'kura sukai shiru
Tom 'yanzu kitaso mutafi makaranta kinji
A'a bazani yauba kikai muku abuncin kawai nisai gobe zani
Gaskiya indai bazakiba nima babu inda zani
To shikenan, dawowa da Ummerh abuncin kawai, dan nidai babu inda zanje yau ina tare da Ummerh ta sainaji d'umunta
Murmushi Hapsatu tai ta'karaso gurinta kama mata hannu kawai tai suka ''karasa bakin fanfon da aka saka musu atsakar gida tacire mata hijab d'inta tasa'kale akan igiya sannan ta tsugunnar da ita awajen ta saka sabulu ta wanke mata face d'inta tsap sannan tasa Hanki ta goge mata ita tsap
'Dankwalinta ta kunce tagyara mata yarwatacciyar sumarta ta'kara yi mata parking da band sosai sannan tagyara mata d'aurin d'ankwalin tasaka mata hijab d'inta
Lip gloss tad'auko ta shafa mata sannan tace maza kutafi makaranta kinji "yar Ummerh ta, karkice a'a kinji indai kinasan Ummerh ki maza kutafi makaranta ayi karatu banda wasa banda tunani Kuma kinji ko
Murmushi tai tarunguneta tanajin wani dad'i da sanyi aranta dan tunda take ba'a ta6a yi mata abunda Hapsatu tai mata ba
Thank you thank you thank you soooo muchhhh Ummerh na
Rakosu tai suka hau adai-daita sannan tayi mata kiss agoahinta tace akula sosai fa yarinyar kirki
Toh Ummerh ta saimun dawo
Allah yay muku albarka gaba d'aya
Ameen Ummerh
Saida taga tafiyarsu sannan takoma gida, tattare komai tayi tashare sannan ma masu aikinta aunzo sukai mata wankeยฒ tad'aura musu fried rice wadda taji vegetables da naman rago
Sannan tasaka turaren wuta mai 'kamshi tashiga wanka
Bata dad'eba ta futo shiryawa tai tana sauri dan kar abuncinta yakama zuwa tai tajuyesa acikin kularta sannan ta wanke tukunyar
Tadawo tana had'a musu so6o kenan taji anbanko 'kofa,gabanta ne yafad'i ta tashi tana kwashe kayan juice d'in tad'aura akan fridge d'inta wanke gurin tai taji anan duddure akwatuna kamar za'asauke akanta
Kallonsu tai saita d'auke kanta suka gama ajiyewa sannan suka futa, mom d'in Nusaiba ce tashigo itama tana fad'in kina ina, danki tabbatar da da gaske nake kuma kinsanni idan nayi al'kawrin yin abu bana fasawa dan haka gashinan babuni babu ke komai naki nahad'o mikishi
Itakam Hapsatu tama kasa magana dan gani take anya kuwa wannan matar tanada hankali, kodai tasha wani abun
"Yarta tacikinta takewa wannan d'iban albarkar, kai Allah yakyauta
Kina inane wai
Hapsatu ce tace sun tafi makaranta ai tun d'azu
Toh gashinan kisanar da ita ahalin matsiyata kawai
Fuuuuuuuuuu kamar wata iska tayi waje
Itakam Hapsatu tattara akwatunan tai tashiga dasu cikin ad'akin ta tana mamakin wad'an nan kaya saikace lefen 'yar birni akwati har goma 10 da bakko 4 saida takaisu uwar d'akinta sannan tadawo taci gaba da aikinta
Saida tagama sannan tadawo tashimfid'a tabarma tafara karatun al'kur'aninta
Basu d'auki wani lokaci ba suka dawo, dan lecture biyu garesu suna gamawa kuma suka kamo hanya suka dawo gida, abakin 'kofar gida suka rabu ita da kalis me nafef yayi gaba da ita, ita kuma tashigo gida da sallamarta abakinta, wani dad'i taji jin sautin 'kira'ar Ummerh ta
Wanda tunda take acikin gidansu bata ta6a ganin mom d'inta tayi ba saidai daddy'nta taji yanayi da asuba koda yamma ranar da babu aiki
Shiga tai ta zauna kusa da Hapsatu tana Murmushi, itama tana kai aya ta rungumeta tace andawo kenan
Umm Ummerh
Sannu da dawowa
Maza garuwan wankankican a flask kije kiyi wanka ad'aki, kayanki suna nan ankawo miki kisaka saikizo in baki abunci maza
Kinga yamma ta kusa 5:00pm yanzu harda yan mintina
Toh Ummerh ta ngd sosai
Tashi tai taje tana duba kayan taga ankawo mata komai harda littattafanta da dukkan wasu tarkacenta, wankanta tafara yi sannan tashirya cikin doguwar rigar atamfa blue da fari tayi kyau sosai
Lokacin data gama ma anata kira sallar magariba dan haka ta futo sukai salla itada Hapsatu
Karatun suka cigaba dayi saida akai sallar isha'i sannan sukai sallah
Abuncin su tad'auko musu takaiwa Bb mlm nasa sannan tazau tafara bata abaki, tun lomar farko talumshe idanta sbd dad'in dataji sosai
Haka taita bata harta ''koshi sannan tabata juice d'in tasha sannan itama tafara ci saida suka 'koshi sannan suka tashi
Nusaiba ce ta wanke kwanukan harda na Bb mlm sannan tadawo kusan Ummerh ta ta zauna
Hira suke mai dad'i sosai anan take gaya mata in sha Allah komai zaiyi normal
Koda dare yayi ad'akin Hapsatu suka kwana atare, da'kar ta kwanta akan bed d'in Hapsatu shima saida taga tayi mata jan ido sannan
Washe gari kwa tin sassafe suka kama aiki inda Hapsatu tari'ka mamakin yadda Nusaiba take aiki kamar ba 'yar masu kud'iba
Itada 'yan aikinta suka kammala komai suka gama kafun 7:30 sun gama komai, sa6anin da dasai 9:00pm suke gama wasu ayyukan
Sallama sukaji anayi abakin 'kofa, gaban Nusaiba ne yafad'i rass dan ko amafarki tasan mai wannan muryar.......... โ๐ปโ๐ปโ๐ป
Keep waiting my fan's๐ค๐ค๐ค๐ค
Hallmarth ce๐๐๐
[04/02, 8:02 AM] Ummuh Fateemah๐ฅฐ๐๐ฅฐ: ๐๐๐๐๐๐๐๐๐
๐๐๐๐๐๐๐๐
*DASHEN ALLAH*
*WRITING ASSOCIATION*
*'DAN HAKIN๐DAKA RAINA๐๐ค*
_Story and written by_
*SADIYA โขAโข UMAR*
*{UMMUH FATEEMAH*}
๐ ฟ---
6โฃ7โฃ&6โฃ8โฃ
...............laaaa Ummerh kingan su, mamaki ne 'karara akan fuskar hapsatu tace too๐ค Kuce kuna kan hanya
Murmushi sukai suka shigo shikam gogan naka babu alamar wasa akan fuskar sa mamaki yake meya kawota gidansu da daddare kuma harda wani kwanciya akan 'kafar kummansa
Ajiye jakar datake bayansa yay akusa da Hapsatu
Kallonsa tai ta kauda kai tasan halinsane muskilanci
Fahat ne yashiga d'aki da kayan nasu yace waya gaya miki mu mukeyin girki da kanmu
Ey mana baku damai muku ai ku kukeyi, ba boarding school ๐ธ bace bare Kuce za'ai muku
Wannan university ๐ ce fa
Ai dai muna siyane ko kuma musaka adafa mana
Hmmm ๐ค ๐ค lallema brother waye zai muku biyansu kukeyi
Ey mana
Waya baku kud'in dazaku biyasu to
Allah ne yabamu
Kaiii
Kamar daga sama taji yace
Keeeee kin ishemu da zance da Allah tunda mukazo sai zuba kikeyi tsayyyยณ
Kallonsa tai ta watsar sannan tace "NI INBAN DAMU DA KASUWA BA KO SAUTUN CIKINTA BANA BAYARWA"
Kai ni kike gayawa haka
Ko kallonsa bataiba tace brother wanka zakayi ko kuma abunci za'akawo maka
Aa baridai afara wankan ko
Sai aci abuncin
Toh
Mamaki Fahat yake dan shidai sau d'aya yata6a ganinta amman kuma tana masa hira kamar sunsan juna
Kuma baisan maiya zaunar da ita agidan ba
Amman komadai menene yasan Ummerh 'nsu bazata 6oye musu ba
Haka sukai tayi har sukayi wanka sukaci abuncin, su amman magana bata 'kara had'asuba saidai harara kawai
Hapsatu kam saidai ta kallesu ta girgiza kai kawai
WASHE GARI
Koda gari yawaye tunkan sutashi tayi ayyuka dayawa dan lokacin da suka dawo daga masallaci ma ta kammala wasu ayyukan saura kad'an
Mamaki suke sosai akan yadda take aiki babu kasala ko nuna gajiyawa
Saida tagama sannan tai wanka tai shirin tafiya makaranta, kalis kawai take jira
Tana zaune itada Hapsatu suna hira tana nuna mata wasu pics d'in 'yan ajinsu da sukai birthday ๐ d'insu sunyi kyau sosai
Hapsatu ce tace kefa yaushene aka haifeki
Ummerh awannan watanne 23 gawata
Kice anyi naki ma
ey Ummerh
To Allah yakai mu shekara mai zuwa sai musakeyin wani koh
Ameen Ummerh na
Sallamar kalis ce tasasu suka katse hirar tasu
Tana shigowa tagaida Hapsatu sannan tace bestie wlh wannan d'an iskan mlm chemistry d'in yaturo assignment kuma yace duk wadda bataiba bazatai test d'insaba ta gobe kuma agoben zai amsa inkika bashi kishiga d'akin test inbiki bashiba kuma shikenan kiji asalansa
Tooo fa yanzu yazamuyi
Mugani, mi'ka mata wayar tai tagani tace ta6 mun bani wlh yanzu yaya zamuyi
Kuma yasin niban ganeba
Kodai muje mucire masa kawai
Haka za'aima
Amman fo komun cire yace shi bayasan na computer
Na rubutu yakeso
To kawai muyi Googling mana
Hakane kam
Fahat ne yace muga aikin naku
Yawwa kagani brother amsar wayar yay yafara dubawa
Ok bari Nauphal yayi muku
Kubada paper guda biyu
Cirowa sukai suka bashi sunata murna
Yanzu kunada lacture ai ko
Ey bro
Toh maza kutafi tunda bayau zai kar6a ba inyaso in kuka dawo yagama
Kusaka sunayenku akan paper's d'in
Amsa sukai sunata jin dad'i suka rubuta sannan suka tafi
Ummerh zamu tafi
To yaran kirki, Nauphal maza jeka sakasu a nafef katabbata sun shiga sun tafi sannan kadawo
Ummerh kuma ni
Haka nace ko bazakaba
A'a am sorry ๐ mom
Oya maza kutafi
Mom yanzufa nashigo gidan bari ind'an d'auki ruwa saimu tafi
Ok
Tafiya yay yad'auki ruwan sannan suka futa yana gaba suna binsa abaya
Sai murgud'a masa baki Nusaiba take
Shikam baima san tanayiba
Saida yatsayar da me nafef sukai masa bayani sannan yabiya suka shiga sannan yajuya yatafi yanata sakin tsaki
Fahat ne yabashi assignment d'insu yace yay musu
Yeahhh meyasa ka amsa daka bari an mata dukan tsiya ai
Duka sai kace wata pri-sec
University fa sukeyi waye zai dakesu kuma
Amman yaya saidai inyi na 'kawarta amman bazanyi na mara kunyar nan ba
Ni nace kayi ko itace tace kayi
Shagwabe fuska yayi yace haka yeahhhh Allah bata da kunya jiya kanajin takama mun rashin kunya amman bakace komai ba
Ajiye masa takaddun yay yafuta yace in kaga dama kayi inkuma bakaga damarba kabarshi zanyi musu
Tashiyay yasha gabansa yakama kunnensa yace am sorry ๐ my big bro
Allah zanyi musu kamar yadda kace kaji bro
Ok yayi matsamun to
Cikin muryar shagwa6a yace A'a am sorry fa nace
Toh naha'kura mana
Amman ka'kiyimun dariya
Kama kunnensa yay yamurd'a sannan yace naha'kura to
Ashhhh yeah akwai zafi ba wlh
'Dan dukan kansa yay yace ai gwara kaji zafin
Rungumesa yay yace yeah to mukoma ciki kaji