You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
gidan
Sunayin parking tafuto hannunsa taja zuwa cikin gidan tana zuwa phalo ta wancakalar dashi tace uban me kajeyi agurin ma'kiyyata
Hmma ma'kiyarki kuma
Eyyy tofa nikuma Allah yajarabceni dasan abuncinta sosai shiyasa ma kika ganni acan kuma munje maganar inasan dama in 'kara aurene sbd inasan wadda zata na bani kulawa tana kuma mutuntani da.................
Aitunkan ya'kara sa taciyo kwalarsa tafara masifa da zage² tana bala'i nizakai wa kishiya sbd kai dan tsinan niyane kuma tambad'ad'd'e wanda bashi da amana matsiyaci shege kawa..........
Kauuu taji and'auketa da mari kafun tad'ago an'kara yi mata wani, tana yun'kurin tasowa aka 'kara yi mata wani saida akai mata triple sannan aka kyaleta
Mahaifintane yayi mata guda biyu shikuma daddy Nusaiba shiyay mata nafarko
Mahaifintane yace aurema kuwa yanzu aka fara dan saura kwana 2 d'aurin aure ko ki 'kinso
Wani ihuuuu ta tsala tana dire² tana wlh baku isaba baza'amun kishiyaba kunyi kad'an wlh kunyi kad'an
Haka tai ta ihu tana kuka
Kamo kwalar daddy Nusaiba tai aikam yasakar mata wani marin wanda yafi na d'azu gigiitarwa
Fad'uwatai tana kuka sukuma suka futa danyin safgogin gabansu
Yau tsawon kwana 4 kenan har ankawo amarya amman mom d'in Nusaiba taba futoba
Kwanan amarya biyu tasakawa gidan wuta
Allah yarufa asiri ma amaryar batanan sun futa yawon sha'katawa ita da daddy'n Nusaiba
Masu aiki ma guduwa sukai suka bar gidan da'kar aka samu aka kashe wutar
Anan ne fa daddy yace bazai 'kara kwana gidan ba yatafi gidansa shida amaryarsa wanda bata saniba
Kawarta takira suka tafi wajen wani 'katon Boka ahanyar kamaru nan yahad'a musu magunguna dazata futar da kishiyar ta ta mallaki kuma daddy'n Nusaiba
Sun zuba masa kud'i masu yawa sannan suka kamo hanya dan dawowa gida
Ahanyarsu datawowa sukai accident motarsu takama da wuta da'kar aka cirosu akai asibiti dasu
Susha wula'kanci kafin aka kar6esu dukda su ba'ahayyacinsu sukeba
Kwanan su biyu sannan suka dawo hayyacinsu nan suka kira waya sukace ga inda suke da'kar mahaifin mom yataho shida daddy'n Nusaiba
Sun tsorata da ganinsu ahaka
Amman abun tambayar shin meya kawosu wannan garin dansu basuyi dasu zasuzo garin kamaru ba
Amman babu halin tambaya
Tunda suna cikin halin jinya
Bayan kwana biyu dangin ''kawar tata suma sukazo
Sosai suka tausaya musu
Anan dai aka had'u anata alhini
Yau tsawon sati 4 kenan sukai musu transfer zuwa asibitin Nigeria suka dawo gida baki d'aya
Anan din ma saidai ace dasau'ki amman dai ciwon nasu kamar gaba yake 'karayi
Saida sukai wata biyu a asibitin fata sannan sukai musu transfer zuwa asibitin Aminu Kano
Saida suka kwashe tsawon wata 6 suna jinya kafun suka d'an warke dukkan wani tattalin arzi'kin su saida yakarye duk wata dukiya da mom take ta'kama da ita ta'kare dan duk ma'aikatan gidan su sun gudu
Daddy kuma bashi da kud'i sosai
Gashi ya'ki sanarwa da Nusaiba komai dan tana exam ne bayasan ta tashi hankalinta
Har gidajensa da filayensa da kuma motocinsa ga amarya da tsohon cikinta haihu wa yau ko gobe
Sosai yake ''ko'karin yaga ya tai makawa iyalan sa dan karya cika ro'kon mutane.
Haka har aka sallamosu gaba d'aya Amman da'kar yake iya yin wasu abubuwan
Gidan sa daya rage masa shi yasaka akasuwa yasiyar yafara sayarda kayan miya a'kofar gidansa yana samun yaci da iyalansa yasiya musu magani
Yau tun safe amaryar daddy take na'kuda gashi bashi da 'kud'i asibitin gomnaty yakaita anan aka amshi haihuwarta ta haifi yaranta maza guda biyu kyawawan gaske masu kama dashi sakk
Daddy yayi murna da farin ciki danshi tunaninsa baya haihuwa ne ashe yana haihuwa
A6angaren mom kuwa abun sai antausaya mata dan inkaganta yanzu bazaka gane taba sam, indai baka mata mugun sani ba
Awajen Nusaiba kuwa an kammala exam lpy sosai kuma tasamu saka mako mai kyau
Azaune suke atsakar gida suna hira Hapsatu tace mata "yar Ummerh ta
Murmushi tai mai ''kayatarwa tace na'am Ummerh ta
Yanzu masters zaki cigaba ko kuwa tsayawa zakiyi sai munji abunda shi mijin naki zaice
Kunyace takama ta, tarufe fuskarta, tace Ummerh na miji kuma waye mijina kuma
Murmushi tai irin na manya tace toshi Nauphal d'in dan tunkan yakoma makaranta natura baban bintu da abokin sa sunje sunga waliyyan ki
Sunkai kud'in nagani inaso dana saka rana yana dawowa duk zan muku aure in huta
Aureeeeeeee kuma Ummerh nibanasan rabuwa dake wlh
Hmmm 🤔 ko yayi kyau to
Shima baisan dazancen bikin ba saiya dawo sannan yaji dan nagaji da wannan munafurcin naku dagake har shi
Gwara in aurar daku in huta kawai
Dariya takeyi sosai
Yawwa karki gaya masa dan yakusa dawowa ma
Ummerh yafi shekara biyufa
Ummm nima nakirasa
Sai yacemun so you ake yakar6i result d'insa saiya taho gaba d'aya
Ok Allah yadawo dashi lpy ameen
Fahat ne yace Ummerh zuwa yaushene zai dawo
Toh nidai bai gayamun ba yacemun dai in bari zaikira in zai dawo
To Allah yadawo dashi lpy
Yawwa zonan
Zuwa yay yazauna
Kallonsa tai tace batun had'a lefen ku yaza'ai dan nidai bansan wadda zata had'a muku lefen kuba
Ok Ummerh akwai wata matar abokina tana had'a lefe sosai zanyi mata magana sai naji nawa za'a kashe
Ok shikenan, inkayi mata maganar kagayamun kaji
Toh in sha Allah Ummerh
Haka sukaita hirarsu suna dariya wani ta tsokane su wani kuma su tsokane ta
Wayar Nusaiba ce tayi ringing 🔔 tana dubawa taga daddy nah
Dauka tai damurna tana daddy na ina wuni yagida ya aiki
Lpy qlu mamana ykk
Muna lpy qlu dad
Aunty'n ki ta haihu yau sati 4 kenan
Dan Allah dad amman baka gayamunba har akai suna
Ai lokacin naga kina exam 📝 ne shiyasa
Daddy to zanzo da yamma nida Ummerh ta
Allah yakawoku lpy amman muna gudana na bello road 🛣
Toh daddy
Kashe wayar tai tanata murna tayi 'kanne
Da yamma suka shirya itada Hapsatu da kayan barka akwati biyu da kayan amfanin baby masu yawa suka hau nafef suka tafi
Abakin 'kofar get d'in aka saukesu suka sakko kayan su sannan suka fara shiga dasu har yaran 'kofar gidan suka tayasu shiga da wasu
Da sallama abakinsu suka shiga phalon gidan suka tunkara aka shiga da kayan sannan suka shiga
Dawowa tai danta sallami nai nafef saboda yace babu chanji saita 'karasa gefen gidan inda taga mai kayan miya yana zubawa
Sallama tai ya amsa bata d'auki murya ba tace dan Allah baba kanada chanjin dubu d'aya
Eyyy akwai 'yar nan
Waigowa yay suka had'a ido
Hannun tane yafara karkarwa tace dad.......da.........dad.......dy mekake anan wajen
Daddy yanaganka anan wajen
Muryarta tana rawa Kukane ya'kwace mata
Sallamar mutace yayi saiya dawo shagon yarufe sannan yace mata muje ciki
Mai nafef ne yace keeee baiwar Allah kud'in nawafa
Daddy ne ya'karasa gurin yace nawane
'Dari biyar da hamsin
Bashi yay sannan suka tafi cikin gidan kuka take sosai, atsakar gida suka samu Hapsatu ita da amaryar daddy suna hira akan tabarma
Zaunar da ita yay
Amaryar sace tace lpy naga "yar tawa tana kuka daddy mekai mata
Babu komai danta ganni ina saida kayan miyane
Hapsatu ce tace kayan miya kuma
Ey Hapsatu
Nusaiba ce tace daddy ina mom
Tana cikin phalon baki gantaba
Eyy
Toh taso muje
Shiga sukai
Yanuna mata ita azaune duk ta 'kone taji ciwuka wasu sun warke wasu basu warkeba
Mom....... Mm. Mm.. M...... Ooooommmmmomm.. Luuuuuu tai baya tafad'i asume
Kanta sukayo gaba d'aya tadad'e kafun tafar fad'o daga doguwar suman datai
Kuka tasaka sosai tana tambayar daddy
Daddy meya faru dakune daddy kagayamun
Daddy na menene yafaru daku
Daurewa yay yabata hkr saida tai shiru sannan yafara bata labarin komai tasha kuka sosai
Dan ko Hapsatu itama saida tai kuka sosai
Daddy to ina aikin naka
Aiki dole tasa nabarsa saboda sunce basasan wanda basu da kud'i
Shine nakama sayar da kayan miya
Kuka ta'kara fashewa dashi sosai da'kar suka lalla6ata tayi shiru
Kayan barka suka ajiye musu
Mom ko takasa magana saidai kuka kawai dan bata manta abubuwan dataiwa Hapsatu
Hkr taita basu da neman yafiyarsu sukace mata babu komai
Saida bayan sallar isha'i sannan suka tafi gida
Koda suka koma Hapsatu tunani take tayaya zata tai maka musu
Gashi yace gidan dasuke ciki ma yasiyar dashi gashi kuma bashi da inda zai zauna sun basu notice wata biyu
Hakadai taita tunanin yadda zatai masa
Tunanin datai kawai amaida bikin su Fahat wata d'aya idan sunyi aure sutare asabon gidan su wannan gidan kuma tabarwa baban Nusaiba shi
Gurin baba mlm taje tagaya masa komai daya faru shima yatausaya musu sannan tagaya masa mom d'in Nusaiba tace ya yafe mata
Yace babu komai shikam bai 'kullaceta ba dama
Nan tagaya masa abunda zatai danta tai maka masa
Yace hakan datai ta kyauta sosai
Da wannan zancen suka rabu
Sosai Hapsatu take kai wasu dad d'in Nusaiba tai makon kayan abunci da magun guna da kud'i kuma
Sunajin dadi sosai, wataran yayta kuka ma inya tuna rayuwar da
Fahat ne yasamu Hapsatu yake ce mata sunyi magana da matar yatura mata kud'in gaba d'aya sannan kuma tace nan da 1week kaya zasu kammala
Ok
Hjy Nasmatu mai gyaran jiki ta garin kebbe Hapsatu ta kira tafara gyarawa Nusaiba da Bintu jiki sosai sukeyin kyau
Ango kam shiru bai dawo ba
6angaren abubuwan da amare suke bu'kata kuwa duk Hapsatu tasiya musu komai babu abunda zasu bu'kata batai musus ba
Sallama akai abakin 'kofa
Wanda yaja hankalinsu gaba d'aya suna juyawa da mamaki suke kallon............... ✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨
✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨
WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️
بسم الله الر حمن الر حيم
✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨
💞NAH💞
SADIYA ABDULLAHI UMAR
💞UMMUH FATEEMAH💞
🅿---
9⃣1⃣&9⃣2⃣
............Suna kallon sa Nauphal ne yayi wani mul-mul dashi yayi fari ya'kara kyau sosai
Ya'kara zama cikakken namiji sosai inka gansa saikai mamaki dan wani irin kyau ya'karayi sosai
Sallama yay yashiga gidan gurin Ummerh sa yay dasauri yana rungume ta oyoyo Ummerh ta
Oyoyo my son
Sannu da zuwa
Amman zuwa babu notice my son
Ummerh na banasan d'aura miki wahala ne
Ummerh ai badan nasan gidan nan ba bazan gane saba san wannan 'kara bud'asa da akai yasha mugun gyara kamar bashi ba
Murmushi tai taja masa gyemun sa tace lalle d'an Ummerh ya girma naga alama
Kunya yaji yasunkuyar da kansa 'kasa yana shafa gyemun sa
Fahat ne yafuto daga d'aki dasauri kallon juna sukai suka rungume junan su kuka Fahat kuka yasaka yace I Miss you my bro
Me tooo wlh dear
Kadawo lpy
Lpy qlu
Naje suka hanani shiga inganka
Basa bari wlh dear
Toka daina kukan mana
Shiru yay
Ummerh suce tace Allah yashirya ka wlh Fahat kagirma amman bakasan kagirmaba indai kaga Nauphal sai kayi kuka
Allah yakyauta wlh
Murmushi yay yana cewa Ummerh Allah jinake kamar rayuwatace batanan idan yatafi makaranta
Allah yakyauta yanzu kuma rayuwar taka tadawo ko
Dariya sukai atare suka shiga d'aki
Kayansa ya ajiye masa sannan yadawo gurin sa
Kallonsa yay yace wai ina takene
Batanan Ummerh ta aiketa
Ok nazata ai tana nan amman bata mun ko sannu da zuwaba
Dukan sa yay yace sannun mijinta batazoba zata d'auki pornishment ko
Wlh dear inajin baby'n nan tawa sosai Allah
Ohhh niii dan Ummerh ta rashin ta ido zakamun
Allah dear wannan dawowar bazan 6oyewa Ummerh ba cewa zanyi gaskiya atafi neman auren nan gaskiya
Allah kabalaga ko
Kai dear bahaka bane ba kawai dai inasan tane akusa dani wlh
Yayi kyau wlh zaka sani
Yanzu to in akace kafuto yazakai
Wlh babu komai dan nasan inada dahir
Daaaahir kuma a ina kaida ko aiki baka fara ba
Eyyy mana
To waye dahiir d'in naka
Hmm kaida Ummerh mana
Nida ummerh
Yessss kuzakumun aure
Dan wlh auren gata zakumun
Lalle indai zamu maka auren gata to saidai a aura maka 'yar gidan Mm Balaraba
Eyyyyyyyyy yeeeeeeeeee🤔 🙄
Ta666 😕😕wlh saidai in mutu bani da aure
Dariya yasaka yace to kaga kuwa mubaza mu aura maka wadda kake soba kuma mu maka komai ba ai dad'in zai maka yawa
Wlh ku zakumun auren nan kuma babu fashi
Dariya yayi yace albishirinka
Goro
Kai nama fasa
Dan Allah katai makamun kaji
An'ki d'in in abun yazo kaji
Dan Allah dear kasan dai bama haka dakai ko
To rufe idan ka rufewa yay
Yabud'e akwatinsa yad'auko invitation d'in d'aurin auren su yasaka masa ahannunsa sannan yace bude idan ka to
Bud'ewa yay
Yace masa karanta
Kallon katin yay yafara karan tawa ai yana gamawa yayi wani ihuuuu yarungume sa yana wayyooo Allah na I love you so much my d'an uwana inasanka sosai wlh
Wayyo Allah na jinake kamar ina d'aukeka wlh
Dariya Fahat yayi yace Allah yakyauta
Sakar ni kaji
Inada abunyi ni wlh
Kwanciya yay akan bed yana nazarin yadda zaiyi komai
Yanzu badan Allah yarufa mana asiriba anraba wannan part d'in namu danasu Ummerh datana jinka zakaita wannan ihunnnn
Hmmm rufamun asiri in ummerh taji wannan ihun nawa ai kunya ta isheni wlh zan iya kallon idanta kuwa
Dariya sukai suka tafa
Bari inyi wanka kafun tadawo
Ok
Tashi yay yashiga wanka saida yafuto sannan yayi shirin sa cikin 'kananan kaya sunyi masa kyau sosai
Gyara gashin kansa yay yafesa turare kota ina
Fahat ne yakallesa yace wai wannan wankan har ina zaka
Zuwa zanyi in yi zaman jiranta a tsakar gida, dan wlh acan ma zamuci abuncin
Tashi Fahat yay yana danne dariyarsa yace muje nizan futama da kayan abuncin
Futa yay dasu suka zauna akan lallausar shimfid'ar da Hapsatu tai awajen wata bishiya datasa aka dasa mata ita
Zama sukai shidai fahat danne dariyar sa yakeyi dan yasan ko zai kwana anan bazaiga Nusaiba ba
Haka suka faracin abuncin har suka kammala sai ware ido yake ko zai ganta amman shiru
Kallon Fahat yay yace wai ina aka aiketane
Dariyar sace ta kwace masa yace hhhhh wayyo cikina
Menene wai
Hmm gimtsewa yay yace basanan fa yau kwanan su 19 kenan saura kwana 4 sudawo
Ina sukaje wai
Ohooooo ni nasani
Ita dawa kuma
Itada Teemerh
Wace kuma teemah
Kai bakasantaba
Toh matar dazan aura
Ok kace Bintu
Bintu dake nan wlh yanzu sunan ta teemerh
Hmm niba wannan ba
Akwai waya ahannunsu
Ey amman Ummerh ta amshe su jiya dannakira ta jiya da safe take cewa Ummerh zata amshe wayarsu
Nace a ina suke tace itama bata saniba wlh
Toha tashin hankali, gaskiya kaje gurin Ummerh kace mata yabamu address d'in gidan muje
Aaaa A a'a wlh babu ruwana kaje dai amman nikam wlh badaniba wannan rashin kunyar
Kumafa nace mata yau zanzo fa
Hhhhh Allah kooo
Amman natausaya maka
Duka yakai masa yace anya zan iya jure wannan abun kuwa
Hakadai suka kwana babu alamar su Nusaiba da Bintu agidan
Da yamma gajiya yay yafara taya Hapsatu aiki
Ad'an sace yakalleta yace Ummerh
Na'am d'an ummerh
Ummerh wai ina su Bintune
Bintu kuma
Ummm
Hmm tana gidan su
Ok
Shiru yay can kuma suna aiki yace Ummerh ina Nusaiba kuma
Tana gidan su itama
Ummerh inane gidan
Meyasa baka tambayetaba
Dan sosa 'keya yayi yace ai Ummerh banyi tunanin zata koma bane
Ok yayi, to takoma
Shiru yay yaga babu alamar wata hanya dazai samu har suka 'karasa girkin
Haka Nauphal yaketa kewar bintu gashi Ummerh su tace babu party ko wata dinner kawai dai zasuyi walima bayan d'aunrin aure
Kai wannan abu baiyi masa ba sam
Haka dai sukaita hkr yanzu suda ganinsu sai randa za'akai musu su gidan su
Fahat ne yayi shiru yana nazari shin ina zasu tare kuma dayayi maganar sai Ummerh tace wannan ba damuwar sa bace
To yanadai zubawa sarautar Allah ido kawai
A6angaren su Nusaiba kuwa Hjy Nasmatu mai gyaran mata takafa ta tsare basa zuwa konan da can kullum acikin basu kulawa take sosai
Suma sunasan suji muryar samarin nasu musamman ma Nusaiba data shekara biyu bata gansa ba duk da batasan yadawo ba
Yau tun safe aka kawo lefe akwati ashirin da biyu
Kowacce sha biyu dozinnnn
Duk iri d'aya purple da fari akwatunan ma kansu abun kallo ne saboda mugun tsaruwar dasukai
-------------++++----------------
Mom d'in Nusaiba tasamu sauki sosai dan ruwan mai wari yadaina zuba ajikinta
Saboda Hapsatu tasa ana mata rubutun Alkur'ani mai girma da kuma wasu addu'oin da ake amso mata daga gurin malaman tsangaya
Dan haka ita da amaryar daddy duk suna gidan Hapsatu sunata shirye shiryen biki
Dan saura kwana biyu yau
Komai anyisa akan tsari
Bb mlm ma idan kaga kayan da Hapsatu tasa aka d'inka masa saikai mamaki sosai
Kakan nusaikuwa tunda mom d'in su Nusaiba tafad'a masa gaskiyar abunda yasakata tayi wannan hatsarin da kuma dalilin gobarar gidan mijinta
Yaji ya tsaneta yasaka kuma dad d'in Nusaiba yasaketa
Inda da 'kar aka basa hkr sannan yaha'kura
Dan cewa yay koya saketa ko kuma ya tsine mata
Hakadai suka cigaba da gudanar da hidimar biki babu 'ka'k'kautawa kud'i sunyi kuka sosai
Yaune yakama ranar d'aurin aure dan haka shiri akeri gidan yasha dacoretion sosai an shirya wajen amsar ba'ki inkaga amare kamar kasace su dan sun had'u iya had'uwa
Maroon din wani tsadadjen material aka d'inka musu dogayen riguna na inna lillahi
Abunda su Nauphal basu saniba shine acikin gidan Hapsatu ta killace su Nusaiba tahanasu kuma su fad'i gaskiya dan ad'ayan part d'in suka zauna
Taware musu shine dansu samu salama suyi komai anutse
Da 'karfe 11:00am aka d'aura auren su inda yasamu halaryar manyan mutane daga guri daban²
Sosai masu kud'i sukaiwa Hapsatu kara, kud'i kuwa ta samesa kamar babu gobe dan akwai masu siyan abunci dayawa acikin su
Abokan daddy Nusaiba ma sun zo sosai, harda tsohon saurayin Nusaiba wanda yagayyaci 'yan gidan su sukazo harda mai gidan baban sa
Bb mlm yana tsaye suna gaisawa da mutane akace yazo su gaisa da Alhaji Ibrahim mai shadda
Gabansane yaji yafad'i Alhaji Ibrahim mai shadda kuma
'Kara mai maitawa yayi
Sai saurayin Nusaiba yace eyyy mai gidan babanane soyake kugaisa saiya wuce
Dasauri BB mlm yataho suka ''karasa bakin motarsa
Sallama akai masa dashi ya waigo
Ai Bb mlm yana tsaye yaji wata juwa tad'aukesa tunkan yayi magana yafad'i 'kasa asume
Shima ALHAJI IBRAHIM MAI SHADDAH sumar yayi dasauri mutane sukayo kansu ana atai maka atai maka
Cikin gida aka shiga dasu aka ajiyesu aphalon ba'ki
Kiran Hapsatu akai da suka far fad'o kuka suke sosai babu mai lallashinsu saida sukai mai isarsu sannan sukai shiru d'akin yarage sai su uku kawai
Bb mlm ne yace kinsan wannan tace a'a amman yana kama da ku
Wannan shine mahaifin maman ki Rabi'atu wanda nabaki labarin sa
'Yan biyu ne suka shigo suda su Nauphal nan fa labari yasauya Bb mlm yakwashe labarin komai yagayawa Alhaji Ibrahim sannan yasanar dashi wadda ta aikata hakan
Sunsha kuka sosai ganin yadda 'yan uwan sa sukai rayuwa cikin 'kunci da ba'kin cikin rayuwa da talauci sosai yatausaya musu
Shikuma yana rayuwa acikin daula ga Hapsatu yarinya ''karama amman ankashe mata rayuwarta tun tana 'kara ma da wahala
Sunsha koke koken su sosai
Yabasu labarin yadda yayta rayuwa acikin garin abuja baya ma zuwa kano saida dalili
Da kuma son dayake yaje Rano amman daya kama hanya zaiyi kamar ana 'konasa da wuta ajikin sa haka zai dawo
Sosai yarin'ka gaya musu komai daya faru arayuwarsu harda auren dayay wa 'yan biyu da khadeeeja kuma
Ina Hapsatu anan tabasu labarin fahat dasuka tambayi wayeshi
Ha'a ai tare muke da baban ka yanzun nan ma kuwa
Husai jeka duba Allah yasa baban shi bai tafiba dan mun had'u dashi tunda dad'ewa lokacin danazo garin nan muna harkar saida shadda tare
Ai d'an sane wanda yazo yanasan ita wannan yarinyar Allah baiyiba
D'insa kuma
Ey mana d'an 'kaninsa ai d'an sane ko
Hakane kam isauri dubosa
Ko bari in kirasa awaya
Wayarsa yad'auka yakirasa
Bugu d'aya cikin na biyu, yad'auka ASSALAMU ALAIKUM in shigone yafarfad'o
Ey shigo nine ma
To to to ganinan
Katse kiran yay yashigo cikin phalon yana yin salama gabansa yafad'i ganin Fahat azaune wanda ko amafarki bazai manta mai wannan fuskar ba
''karasowa yay yace son...son....son............ Kaine ko kuma gizau kakemun shafa fuskar sa yake sai kuka
Shima Fahat d'in kuka yasaki sosai saida 'kar sannan sukai shiu
Amman kuma son ancemun ka 6ata an yanka kama akacemun
A'a ina nan daraina dad
Bashi labari komai yay har zuwa abunda yafaru agidan su naciwon mahaifiyar sa da rayuwar dayayi tare dasu Hapsatu
Sosai daddy sa yay kuka musamman ma yadda mahaifiyar sa tai ciwo bai bata kulawar komai ba harta rasu da kuma rayuwar dasukai ahannun mai garkuwa da mutane mama mai 'kosai
Sosai yake kuka yana godewa Hapsatu da taimakon yaransa datai gashi har yau tad'aura masa aure
Labarin amaryarsa Yabasu da yadda yagano halinta
Itama tana can tana jinya ahanyarta tanemo asiri tayi hatsari itada shagalallun 'kawayenta sukayi accident guda uku suka rasu su kuma suka jiggata sosai
Nan tafara hauka tanata fad'an abunda ta aikata
Yanzu haka su 5 suna gidan mahaukata na kano dan surutai sukeyi sukad'ay
Bayan angama ne suke tashi dan Anfara maganar afuto malaman dazasuyi wa'azi sun 'karaso
Shiga sukai kowa ya 'kara kintsawa sannan aka tafi wajen wa'azin
Sosai akai wa'azi agurin mai shiga jiki masu raunin zuciya ma har kuka sukeyi sosai
Da misalin 'karfe 4:00pm dai² ka tashi aka rufe taro da addu'a
Anci ansha abikin nan babu wanda yay kukan yunwa dan abunci har almajirai ma saida suka barsa
Motocin kai amarya ne suka 'karaso inda duka manyan matane masu shekaru sama da 35-40 sukejan motocin babu maza acikinsu ko d'aya
Haka aka saka amare amota sunata kuka, aka tafi dasu
Hapsatu ma kanta tasha kukan rabuwa dasu
'Kaya taccen gidansu data gina musu wanda tsakanin d'an uwa da d'an uwan sa saikai tafiyar minti 20 nan aka kaisu gidane nagani nafad'a danko su Bb mlm dasu Alhaji Ibrahim dasuka rufawa motocin kai amaryar baya sunsha mamakin gidajen saboda kosu iyakar abunda zasuyi musu kenan
Saida sukai musu fad'a sosai sannan suka dawo gida
Aka barsu da 'yan mata masu siyan baki
Sai wajen 9:00pm sannan su ango suka 'karaso
Part din su fahat suka fara zuwa sannan suka je nasu Nusaiba dan nasu Fahat ne afarko
Aphalon suka sami 'kawayenta nan aka daiyi raha akayi wa'azi kamar yadda akaiwa su Bintu sanna suka taho
Da'kar aka 6am6are Nusaiba daga jikin kaliss sunata kuka kamar me
Abokan anyone suka tafi inda aka maida kowa gidan su
Ango fahat ne naga yanata sakin murmushi ya'karasa gurin amaryarsa kan bed d'in yad'ane yazauna akusa da ita
Hannunsa yakai yacire mata.........................
**************************
A6angaren su Mm Balaraba kuwa abun mamaki Jazuli ne da wasu mutane guda biyu manya daga ganinsu kasan naira tazauna Jazulin ma yayi kyau sosai kamar bashi ba
Kallonsu tai da fad'uwar gaba dan babu annuri akan fuskar Jazuli ko kad'an
'Karasowa yay y....................✍🏻✍🏻✍🏻
Keep waiting my fan's🤔🤔🤔
🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍀🍀🍃🍃🍃
Hallmarth ce 💕💖💕
[04/02, 8:03 AM] Ummuh Fateemah🥰💖🥰: 🍃✨🍃✨🍃✨
✨🍃DASHEN 🍃ALLAH🍃✨
WRITTER'S✍🏻 ASSOCIATION
https://chat.whatsapp.com/BHqoOEHjWQz26cyXRvt9V7
🍃ALKALAMI ✍🏻YAFI TAKOBI🗡️
بسم الله الر حمن الر حيم
✨DAN HAKIN🍃 DAKA RAENAH😏🤔✨
💞NAH💞
SADIYA ABDULLAHI UMAR
💞UMMUH FATEEMAH💞
🅿---
9⃣3⃣&9⃣4⃣
.............'karasowa yay yarussuna agaban Alhaji suka gaisa dashi sannan suka gaisa da Ibrahim dayake tsaye
Suma wanda yataho tare dasu gaisawa sukai dasu sannan yakalli Anna ya mi'ka masa hannu suka gaisa
Dawo da hankalin sa yay yakalli Alhaji yace Baba wad'an nan iyayenane nazone in amshi yarana nawajen Fauziyya in kuma bata takaddarta kamar yadda suka bu'kata abaya na hanasu sukaimun asiri nazama mahaukaci
To yanzu zan bata kuma in d'auki 'ya'yana
To jazuli babu komai ga yaranka nan kad'auka danni ma yanzu mun rabu da ita nai mata saki uku
Toh alhmdllh baba dama dabakai ba zan saka kayi dan wannan mutanen ba mutanen arzi'ki bane
Ga takaddar kinan Fauziyya na sakeki saki 3
Ihu tasaki tana kuka
Dan Allah kayi hkr bazan sake ba wlh sharrin shaidan ne dasan zuciya da kuma kwad'ayi daya jamun
Nai raina kane banyi tunanin kana da wata nasaba ba shine yasa narabu dakai
Allah ko to yayi kyau