Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

�HUMAN TRAFFICKING⚡_
{Moon}




_✍🏻Nimcyluv_

ELEGANT ONLINE WTITER

1-2



*_Free book_* _Allahamdulillah ina gdy da Allah subhanahu wata'ala Rubutun littafi kamar kwanakin rayuwa ne,abinda zai faru da mutum yau daban,abinda zai faru da mutum gobe daban,haka nan kuma babu wanda yasan abinda zai faru da mutum jibi,labarin littafin haka yake,abu ɗaya marubuci ya sani tsara labari daga farko zuwa ƙarshe,rubutawa kawai ya rage masa, littafin *HUMAN TRAFFICKING* ina cikin typing littafi na Uncle ne labarinsa HUMAN TRAFFICKING yazo min,bansan yaya ne zan faɗa maku ba,amma HUMAN TRAFFICKING yana ɗauke da manyan ƙalubale masu hargitsa tunanin mutum kuma wanda suke faruwa cikin al'umma, wasu na tunanin kamar an daina SAFARAR MATA NE a'a har gobe a nayi kawai sallon yadda suke abunne ya sauya,ban fara rubutawa ba sai da gama searching akan yadda akai SAFARAR da manyan DRUGS da ake amfani dasu,da kuma mutanan da suke siyan wanda akai SAFARAR tasun,da kuma keɓantaccen guru da aka ware domin su,zan iya cewa Wannan littafin yana ɗaya daga cikin littafan dana fita naje wajan police headquarters da kuma domin jin cikakken bayani akan safarar mata, tabbas da zanyi Wannan littafin na kuɗi zan samu ƙarowa dashi amma hakan ba buri na bane,ina son kowa ya karanta ya kuma amfana_

_Warning HUMAN TRAFFICKING mallakin mallakar Nieemerh ne,kada kayi gangancin sauyamin labari,ko kuma ka ɗauki wani part na cikin labarina ba tare da sani na ba,idan kunne yaji...!!_

_Gareku Readers bazan buɗe wani grp akan wannan littafin ba,dukkan wanda ya karanta yayi ƙoƙarin share ɗinsa zuwa wani GROUPS ɗin sbd ALLAH da kuma Manzon sa,dan ALLAH ko daina tambaya littafaina kuje wattpad kuyi searching nimcyluv zaku ganni, masu tambayar Uncle ne..! na kuɗi ne akan 300 0116886423 Sulaiman Naima s union bank kayi subscribe saika tura evidence of payment to 08119237616 Salon littafin Uncle ne na daban ne, ahhh littafin HUMAN TRAFFICKING ba kullum za'a na posting nasa ba,sbd littafin kuɗi da nake,duk bayan ƙwana biyu zannayi idan kuma na samu time zaku iya jina kafin lokacin,tabbas idan banga comments a ko wanne GROUPS dana tura ba,zan daina posting a whatsapp zan koma wattpad sai dai zaku ke ganin link ɗin wattpad ɗin,in kuka danna chrome ko Google zai buɗe ga wanda basu da wattpad kenan,ina maku sahihiyar ƙauna ina alfahari da masoya na a duk inda suke🌚Sarauta da ɗura al'ƙalaminta a littafin SAFARAR MATA Ubangiji ya bani damar rubuta dai-dai_


*_Bisimillahir rahmanin rahim_*




A hankali da fito daga cikin gidansu zuwa tsallaken titi,tana sanye da riga da wando na Pakistan an ɗaure mata sumar kanta da ribbon wanda ya sauka gadon bayanta,hannunta ƙaramin ta tura cikin ma dai-dai cin bakinta sai juya manyan idanunta take,wajan mai ice cream ɗin ta ƙarasa tare kuntu gefen rigar ta ta ciro sabuwar ɗari biyar,ɗan washe bakinta tayi wanda suke jere da fararan haƙora tare da miƙa masa kuɗin hannunta tace "kaban ice cream" baki ya buɗe tare da yin dry yace "ƴar yarinya mene sunanki?" rarraba idanunta tayi kafin tace "Moon" kanta ya shafa yace "a'a Moon ai ba suna bane,a makarantar yaya ake ce maki?" Ice cream ɗin da yake bata ta amsa kafin tace "Maimunatu Abdullah" tana faɗin hakan ta juya a hankali tare da tsallaka wa titin daya raba tsananin gidansu,kai tsaye wajan get ta nufa tana ta kallon wani getman na gidan dake farcing gidansu,knowking tayi da sauri mai gadin ya buɗe mata ƙaramin ƙofa kallonta yyi da mmki yace "Moon yaushe kika fita" ƙaramin yatsanta ta ɗura a ƙaramin bakinta tare da faɗin "shiiit" bai ƙara ce mata komai ba ya bata hanya ta shige,direct lambun gidan ta huce ta zauna saman wata ƙaramar kujerar dake ƙarƙashin bishiyar mango, lumshe idanunta tayi cikin nutsuwarta ta fara shan ice cream ɗin tana gamawa ta miƙe ta nufi cikin gidan.


Cikin sanɗa ta shiga cikin main parlour ajjiyar zcy ta sauke ganin babu kowa ciki,tana ƙoƙarin zama taji anyi sama da ita, tsoro ne ya kamata ta buɗe baki zatai kuka ganin Dad ɗinta ne yasa ta saka dry ta nayi tana jan gemunsa,sauketa yyi yace "Moon ina kikaje Mamynki tai ta cigiya?" Idanu ta fara rabawa domin tasan idan tace waje ta fita an tai mata faɗa kenan,kallonta yyi yace "my dear gobe zamu bar wannan ƙasar wacce ƙasa kike sha'awar zuwa?" cikin murna tace "Dad ina son Paris" kanta ya shafa yace "ina kika san Paris kina ƙaramarki Moon?" juya idanunta tayi tace "Dad Paris is my dream city ina son zuwa"

Mammy ce tsaye gaban getman tace "Iliya kana ina kabar Moon ta fita,ka riga kasar tunda muka zo ƙasar nan babu inda aka taɓa barinta ta fita ko?" Cikin girmamawa yace "wlh Hajiya na shiga ɗaki kenan ɗaukan redio don jin labarai" juyawa tayi tace "koda wasa Moon ta ƙara barin gidanan ranka zai ɓaci" bayanta yabi da kallo yana mmkin dalilin daya sanya basaso yarinyar tana fita bayan yafi kowa sanin yarinyar a takure take.

Gidan dake farcing gidansu Moon ɗin mai gadin gidan daya kasance matashi fari tass kyakkyawan gske,yyi murmushi tare da ɗaukan wayarsa wacce ta kasance ƙarama ya kara a kunansa,babu jimawa daga can side ɗin akai picking call,cije baki yyi kafin a hankali yace "sai yau yarinyar ta fito,amma tayi ƙarama da yawa,banjin takai 10yrs ma" mutumin da yake a can ɓangaren ya kalli tarin matan dage gabansa yace " babu ruwanka da kankantarta kayi abinda yake dai-dai" jinjina kai getman ɗin gidan yyi ba tare kuma da yace komai ba ya kashe wayar tare da tsorawa ƙofar gidansu Moon idanu.


Mamy na shiga cikin parlour ta samu Dad da Moon suna game kowa da remote a hannunsa,game ɗin ta kashe tare da kallon Moon tace "Ohh ice cream ko? Nace ice cream kika sha ko Moon!!?" ta ƙare mgnar tana ɗaga murya,Dad ne ya kalleta yace "uwata ice cream kika sha da gske?" Kaita ɗaga masu alamar "eh" yace "Moon ina kika samu ice cream?wane ya baki" hawaye ya fara saukar mata a fuska kafin ta ɓoye jikinta a jikin Dad tace "Kuɗi na gani a dressing mirror shine na ɗauki ɗaya naje titi na siya" zaro ido Dad yyi yace "what!? Kin kashenu Moon,kin rugazamin duk wani plan nawa, shikenan tamu ta ƙare" yana faɗin hakan yyi saurin miƙewa tare da nufar part ɗinsa,Mamy ma Moon ta kama hannu Moon suka shige nata part ɗin zcyarta sai bugawa take.

Dad na shiga bedroom ɗin sa ya buɗe wata box ya ɗauki wata ƙaramar gun ya zuba mata bullet,yana gamawa ya sanya bindigar a cikin wandonsa kafin ya ɗauki wani dairy ya fara rubutu a jikinsa,yana gamawa ya sanya dairy'n a cikin box ɗin kafin ya haura upstairs,ya buɗe ƙofar kitchen tare da buɗe window na kitchen ɗin ya cilla box ɗin baya window'n ,Mamy tana shiga tace "Moon kina wasa da lfyarki ko? kin san idan kika sha abu mai sanyi baki da kwanciyar hankali ko,ciwon nan a jikinki yake kinfi kowa sanin wahalar da kike sha, muna da kuɗin daza mu siya maki ice cream da duk wani abu da kike buƙata,amma bamu da kuɗin daza musiya maki lfy,kina kallo a idanunki ƙanninki ya mutu idan kema kinfi son ki mutu shikenan,sai na zauna bana da kowa,dan Allah Moon kii ki yaye komai mahaifinki yake dashi na kine,damuwarsa inda zamu kaiki ki samu lfy tabbas ko nawa muka mallaka zamu iya ƙarar dashi indai zaki samu lfy, dalilin ki munata yawo ƙasa-ƙasa tamkar marasa gsky" shuru Moon tayi tana kallon Mamy kafin tace "ban ƙarawa" murmushi Mamy tayi tace yimin al'ƙawari" murmushi tayi wanda ya haifar da lumawar dimples ɗinta kafin ta lanƙwasa ƙaramin yatsarta tace "nayi maki" peak ta bata a kumatu kafin tace Ohh yaaa jeki ƙwanta ki huta" kallon Mamy tayi tace "Mamy ina teddy na?" Tace "yana bedroom ɗinki" fakar idanun Mamy tayi ta shige bedroom ɗinta tana zuwa ta buɗe wardrobe ta ɗauki wani album tayi waje da sauri,tana zuwa bedroom ɗinta ta ɗauki ƙaton teddy ta buɗe zip ɗin jikin teddy ta zura album ɗin.

tana gamawa ta ƙwanta a ƙaramin bed ɗinta da sauri ta tashi ta nufi part ɗin Dad ɗinta,zaune ta samesa da Kur'ani a hannu yana karantawa,zama tayi kusa dashi tare dasa hannu ta dafe haɓarta,kallonta yayi kana ya saka hannunsa ya cire nata hannun da tayi tagumi dashi yace "Moon wannan tagumi kamar ance wani ya mutu" murmushi tayi masa kafin ya subaci goshinta yace "jeki ƙwanta"

Mai gadin ne zaune yana kallon gidansu Moon har dare yyi,horn yaji anyi a bakin get ɗin,yana zaune bashi da niyar tashi daga wajan har wani matashin saurayi ya fito daga cikin gidan ya ƙarasu wajansa yace "kai mene aikin ka ne?" Ya faɗa yana kallon Deen wanda yake zaune ya lumshe idanunsa,ware idanunsa yyi ya sauke su akan Farouk,bai ce masa komai ba ya miƙe tamkar baiso ya ƙarasa gaban get ɗin,ya buɗe get ɗin wata ferari ce ta shigo cikin compound ɗin gidan,a dai-dai inda Deen yake tsaye ya tsaya yace "Deen lfy inata horn shuru?" Kallonsa yyi tare control na kansa yace "ina bacci ne" kai ya jinjina yaje yayi parking motar, Farouk wani kallo yyiwa Deen tare faɗin "kazo hadda kuka kana neman aiki ko gadine amma yanzu kanawa mutane wulaƙanci,wlh laifin Abba ne da yake barin ƙasƙantattu irinku a cikin gidan sa" yana faɗin hakan ya shige cikin gidan,wani murmushi gefen baki Deen yyi kafin ya ciro wata babbar wayarsa ya fara latsawa,I.G ya shiga ya fara ganin photo nan ƴan mata,kafin yaci karo da wata da aka sanyawa suna Nana khadii, message ya ajjiye mata na fatan alkairi, kafin tai masa reply da gdy, offer ya tura mata ta aiki idan tana buƙata amma aikin na cikin gida ne,duk wata kuma za'a na bata 100k,yana gama yi mata bayani yay offline.

Misalin 2 na dare,aka fara bubbuga get ɗin gidan,Iliya yana tsaka da bacci yaji bugun ƙofa miƙewa yyi tare ɗaukan torchlight ya nufi bakin get ɗin yace "waye da wannan daran?" Daga can waje aka saita Muryar akace "ƙanin me gidanne bai gaya maka jirgina zai sauka cikin dare bane,ka buɗan ƙofa sanyi" shuru Iliya yyi kafin ya ɗauki wayarsa ya kira number Dad switch off,matsawa kusa da get ɗin yyi jin ana ƙara bugawa, a tsorace ya buɗe get ɗin yana buɗe wa aka sakar masa bullet a tsakiyar ƙirjinsa,mutane ne sama da mutum goma suka fara shigowa cikin gidan,ko wannan su ɗauke da ƙatuwar bindiga fuskarsu rufe da wani baƙin yafi,Dad na ƙwance yana bacci shida Mamy suka ji ƙarar bindiga cikin sauri Dad ya sakkowa daga saman bed ɗinsa tare da ɗaukan bindigar sa ya nufi part ɗin Moon,a ƙwance ya sameta ta rungome teddy a jikinta,sanin tana da nauyin bacci ne,yasa yaja mata kofar da ƙarfi ya rufe ta key,komawa yyi yana shiga part ɗinsa suna shigowa upstairs ɗin,a hankali suka fara dudduba ɗakunan amma babu kowa,ta gaban ɗakin Moon suka shige ganin rufe yasa ba suyi tunanin da mutum ciki ba,Mamy dake parlour'n Dad jikinta Duk rawa yake babu abinda take tunani sai Moon, jin shuru Dad bai shigo ba,yasa ta nufi ɗaya ƙofar tana fita Dad yana shigowa,dubata ya farayi, Mamy ƙofar ta buɗe tana fita suna shigowa part ɗin sukaci ƙaro da juna,baki ta rufe hannunta ya fara rawa,komai na jikinta rawa yake, kallonta wani babban mutum yyi yace "ina Moon?"girgiza kai tayi cike da tsoro tace "bata gidan" murmushi yyi yace "ok" Yana faɗin hakan ya sakar mata bullet a tsakiyar kanta,ihu tayi a take kuma rai yyi halinsa, Dad dake cikin parlour'nsa ya saita bindiga jin ihun Mamy da kuma ƙarar bindiga yayi Saurin zubewa wajan tare da rufe bakinsa wasu hawayen baƙin ciki suka fara sauka ta cikin idanunsa,da sauri ya miƙe yace "Moon" yana faɗin hakan ya nufi part ɗinta ta ɗaya ƙofar a ƙwance ya sameta,cak ya ɗauke ta it da teddyn ya nufi wata ƙofa da ita,yana zuwa tana farkawa a bacci baki ta buɗe zatai mgn yayi sauri rufe mata baki, rungome ta yyi sosai a jikinsa idanunsa na zubar da hawaye zafin ya ciri wani ƙaramin ring ya sanya mata a hannunta, raɗa mata wani abu yyi a kunne kafin yyi murmushi,jin ana taɓa ƙofar yyi sauri buɗe window'n ɗakin yana gama buɗewa suna shigowa cikin sauri ya saki Moon ta window ta faɗa ƙasan benen ta bayan gida,hakan kuma yyi dai-dai da lokacin da suka sakar masa bullet ta keyarsa..



Idan kin karanta yyi mki daɗi kiyi share sbd Allah


Sarauta
9/12/21, 5:31 PM - Buhainat😝: _⚡HUMAN TRAFFICKING⚡_
{Moon}




✍�? Nimcyluv


https://www.wattpad.com/1081849547?utm_source=android&utm_medium=link&utm_content=share_published&wp_page=create_on_publish&wp_uname=nimcyluv&wp_originator=DkP4BhcrT2ZxE8%2BaPi98MthzfVoiOOgSdoPp0dJTyLpKwVoA84rauaZQXR6aeeqH13PV8yPgSf81FyqLzpswacc7aieKJQLINVRcnlINmCRXN4rYTDplunrYbLln4W01



ELEGANT ONLINE WTITERS


3-4

_Free book_

Ƙara ya saki tare da ihun a zaba,nan take kuma wani gudan jini yayi tsartuwa ta ƙeyarsa da bakinsa zuwa hancinsa ya zube a gaban window'n jini na malala a jikinsa, ɗaya daga cikin mutananne yace "go and find the baby" jin hakan yasa ya juya da sauri ya nufi dwonstrais kai tsaye fita yyi daga cikin gidan ya nufi bayan gidan, ajjiyar zcy Deen ya sauke a ɓoye tare da janye jikinsa daga jikin gate ɗin gidan,yana so ya fita yana tsoran abinda zai faro,amma tabbas yasan ƴan fashi ne suka shiga cikin gidan, kai tsaye bayan gidan ya tsaya tare duba inda yake tunanin an cillo Moon tsayin wajan ya gani a ƙalla yakai hawan bene wajan huɗu zuwa uku daga inda aka cillota zuwa inda ta sauka,wajan ya fara dubawa kamar almara babu Moon babu labarin ta,da mmki yake kallo nisan wajan yasan duk wanda aka cillo ko ya faɗo daga saman wajan sai dai wani bashi ba,amma abin mamaki ko wata shaida da zata nuna maka tana wajan babu cikin mmki da al'ajabi ya nufi cikin gidan,yana shiga ya samesa a main parlour sunyi kaca-kaca da gidan kuɗi ta kardu duk sun firfito dasu,amma naira ta kuɗi basu ɗauka ba, yace "oga babu yarinyar duk inda zangata na duba amma babu ita" cikin tashin hankali ogan yace "what! Kasan me kake faɗa kowa?duk wannan wahalar da muka sha Moon ta ɓace" cikin girmamawa yace "oga wlh fa babu ita Nima nai mmki ko alamun wani ya faɗo wajan babu" zufa ya share kafin yace "tabbas bayan mu aƙwai wanda yake farautar Moon,waye Wannan? Abinda muke nema da ita shima shi yake nema a wajanta? Ko kuma taimaƙonta yayi?" Wani daga cikinsu ya ɗauki damin kuɗi yace "oga aƙwai matsala fa, bari na ɗauki kuɗi a nan kafin muje can Alhaji yace bazai bamu ba" wani banzan kallo ogan ya watsa masa kafin yace "ajjiye kuɗin nan kafin na ɓula maka kai da bullet" jikinsa na rawa ya ajjiye kuɗin agogon hannunsa ya kalla yace "guys let's go asuba na zuwa" gaba ɗaya suka mai da yadin da suka rufe fuskarsu dashi,a gurguje suka fita daga cikin gidan,har yanzu gawar Iliya na zubar da jini,kai tsaye wani lungu suka nufa inda suka ajjiye motocinsu suna shiga suka nufi babban titin dake barin Nassarawa a garin Kano.




A hankali Deen ya juya ya nufi ƙaramin ɗakinsa na masu gadi,yana zuwa ya zame hular kansa tare da saka hannu ya kuncr ɗan ƙaramin ribbon ɗin daya ƙulle gashin kansa dashi,yana kun cewa wata ƙyakkyawar suma mai yawan gaske kamar ta India ta bazo a saman kansa har zuwa fuskarsa gaba ɗaya gashin a murɗe-murɗe yake kamar wanda akaiwa sloon,kansa ya ɗaga ya baza gashin zuwa bayasa, kyawawan fararan idanunsa ya ware,cije baki yayi tare ɗauko wayarsa ya kunna datar wayar kai tsaye ya shiga I.G ya shiga message ɗin Nana khadii murmushi yyi kaɗan wanda bai kai zcya ba kafin ya danna V.C ɗinta yaji tace "yeah!! But it's beautiful job ai,and a ina aikin yake i need it" a hankali ya fara sarrafa wayarsa cikin sauri-sauri ya fara mata reply da "i knew that, it's a good job amma a ƙasar waje ne aiki,zaki iya bawa mentor naki su duba yadda kukai let me know" yana faɗin hakan yayi offline kafin ya kashe wayar ya saka ta a ƙasan pillow, ƙaramar wayarsa ya ɗauka yyi dailing number ringing ɗin farko akai picking, saurin runtsa idanunsa yyi sbd ihu da gurnanin da yaji ta cikin wayarsa,daga can ɓangaren akace "ohh yaaa talk to me ina aiki ne yanzu" taɓe baki Deen yayi kafin ya fesar da iska ta cikin bakinsa yace "i find the baby"Da sauri mutum ya sauka daga abinda yake tare sanya wandonsa cikin murna da farin ciki yace "what! Tayaya?,kai amma nai farin ciki yaya ka sameta?" Lumshe idanunsa Deen yayi kafin ya juya a hankali ya kalli inda Moon take ƙwance ta rungome teddynta sai bacci takw, ɗauke idanunsa yyi tare da sauke ajjiyar zcy yace" yarintar ta ta huce yadda nai expected " mutumin yace "wannan ba abin damuwa bane,kayi maza ka nemi airplane ka taho gobe" cije baki Deen yasa keyi,kafin yasa hannu ya shafi sajen fuskarsa zuwa beard ɗinsa ba tare kuma da yace komai ba ya kashe wayar,yana kashewa wani kiran ya shigo ganin wata number da ban yasa yyi picking call ɗin daga can ɓangaren yankin Kudancin Nigeria akace "Saif naji labarin abinda ya faru,kuma ina da tabbacin Moon tana wajanka,ka faɗi abinda kake so na baka,nai maka al'ƙawari zan baka" ɗan waro idanu Deen yyi waje yana mmkin yadda labarin yaje masa gashi ko asuba ba ai ba,lallai mutanan da suka sakawa Moon idanu suna da yawan gaske,to wama zai bawa a cikinsu?,jin yyi shuru aka ƙara faɗin "Saif ina jinka kayi magana" numfashi ya sauke yace "i will think about that" Yana faɗin hakan ya kashe wayar,yana kashewa wani kiran ya shigo ganin ogansa ne mutumin ɗazo yasa yayi picking yana ɗagawa yace "nasan halinka baka da al'ƙawari wlh ka sake ka bawa Moon wani sai dai uwarka ta haifi wani,domin kuɗin dana kashe a kanka bazai tashi a banza ba,kuma ka nemi airplane ka dawo gobe domin bazai taɓa yiyowa nace zan baka jet guda ba,nasan mutanan da suka sakamin idanu suna da yawa" Juyawa yayi sbd mutsin da yaji a bayansa,Moon ce ta miƙe zaune tana murza idanu, kafin yyi mgn yaji an ƙwala kiran farko na asuba,bayan ta murje idanunta ta kallesa tare da buɗe jerarrun fararan haƙoranta ta buɗe baki zatai magana yyi saurin sanya hannu ya jawo ta kusa dashi tare Sanya hannu ya rufe mata baki yace "no!! Aƙwai risky a tafiya ta gobe,wasu za suyi tunanin ina da hannun cikin rasuwar ahhalin kawai ka jira i will back you" yana faɗin hakan ya kashe wayar tare da kallon Moon wacce take tsotsar tafin hannunsa har yawo na zuba,ita kowa Moon dake komai ɗaukan sa take na wasa, daɗin da ɗawa yau taga mutumin da bata taɓa gani ba,kasan cewar ko school bata zuwa komai iyayenta ke mata hatta zuwa kasuwa babu wanda yake bari ya san tana tare dashi,yasa da taji tattausan hannun Deen cikin bakinta ta fara tsosa sbd sabo da tayi Dad ɗinta na mata haka, lumshe idanu yayi har lokacin da yaji anyi ASSALATU sannan ya ware idanunsa ya kalleta still hannunsa yana bakinta,cikin ƙasa da murya yace "ciye min hannun to" jin haka yasa ta cire bakinta ba tare kuma da yace komai ba ya nufi hanyar fita,da sauri ta kama hannunsa tare daya fitosa da hannu ya kawo kunnan sa,tsayawa yayi yana kallonta ganin time na shige masa yasa ya durƙosa har ƙasa dai-dai tsayinta,bakinta ta ɗora a kunnansa tace "kul ka gayawa Dad I'm with you,zai ɗauke ni kuma banson i like to stay with you,zaman gida ban so" shuru yyi mata har ya miƙe tsaye ƙara riƙesa tayi tace "Please" kai ya jinjina mata kafin yaja numfashi yace "and you too kada ki fito koda wasa i will be back" juyawa tayi ta ɗauki teddyn ta tare da zama ta fara wasa da teddyn tana faɗin " I am a Muslim child,I will never see him for my money for Thailand for daddy was with my neighbour" Deen na fita ya ƙarasa wajan fanfo yyi alwala ya nufi masallaci,yana zaune har aka idar,bayan anyi sallama wani ya shigo da sauri tare faɗin "innalillahi wa'inna ilaihir raji'un yanzu ake gayamin anje har gida an kashe sabon mai gidance dashi da matarsa,ita kuma yarinyarsa an nemeta an rasa,da sauri Alhaji Murtala aje waya ya miƙe tsaye har yana kusan faɗuwa yace "what maƙocina aka kashe,yasu buhanllah duk a yaushe?" Mutumin yace "wlh jiya da daddare ina ƙwance na dinga jiyo sounds na bindiga da kuma ihun mutane tun daga lokacin kasa ƙarasa bacci nai sbd far gaba,ban ɗaki kam na shiga babu adadi domin gani nake suna gamawa gida ms zasu zo, ya ilahi wannan wacce irin masifa ce,gashi kuma ance babu wanda ya san shi bare a sanar da danginsa yaya za'ai kenan,gadai ƴan sanda cen har sun ƙarasu" Alhaji Murtala aje waya yace "yanzu wanne labari aka samu akan Moon he is my friend domin nine na bashi gidan ya zauna,kasan cewar shi ba mazauni bane" wani yace "Allah sarki bawan Allah mutumin kirki ga halin ƙwarai ai sai muje ai masu suttura kada lokaci ya huce" tashin ƙarar ya bai yana a fuskar Alhaji Murtala aje waya tunanin inda Moon take shine kawai a ransa,ina take waya ɗauke ta itama an kashe ta ko tana raye?shine tarin tambayoyin daya kewa kansa amma babu amsa,gaba ɗaya mutanan cikin masjid ɗin suka fita zuwa gidansu Moon,da

Please Login or Register in order to submit comment