Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

ο»ΏCopied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels Group
Hausa novels and fashion Group
Cool novel, makeup and kitchen1 Group
And
WOMEN24 TV Group

WHATSAPP NO:+2349030159301



[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―
*IN SO CUTA NE....* 1
πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―


*HAQURI MAGANI NE* 😒😭



Labari SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼

Rubutawa farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*



BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM


*Labarina kirkirarran labarine kada kowa yayi tunanin labarinshine na kirkiranede kawai.*


Littafin na kudine game bukata normal 300 VIP 600 mtn cart kou kuma aturo mtn card ta wnnan num din 08033368013 kou ta account 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank.



FREE PAGE 1

A katafaren airport din, kaduna state, nan jirgin dayayo takanas takano daga china ya yada zango a kaduna birnin gwamna. Kan kace kwabo fasinjoji suka fara fitowa kowannensu da face Mark's a fuskarshi.

Wuh! Wani saurayi, nahango . irin chocolate colour dinnan yana sakkowa daga matakalar jirgin, tindaga kasa nafara kallonshi kafafuwanshi irinna yan hutu luf luf cikin takalmi me matukar kyau takalmin ya kara kayata kyaun kafafuwannashi. sanye yake da kananan kaya riga mint green wando jeans black, tsintsiyar hannunshi manne da agogon diamond, dogoneshi santalele, dukda face Mark's din dake face dinshi daka kalla kwayar idanuwanshi masu dauke da eyes glass, zakasan akwai wani boyeyyen sirrin kyau a cikin fuskannan. A hnkli yake saukowa daga upstairs din jirgin kafafuwanshi kamar jini ze fito saboda kyau da laushi.


Motoci na hango manya mayan Guda uku a jere duk cikinsu babu motar million 1000 sede billions,πŸ˜›

Wani dattijo na hango kudi ya rasashi hutu da kwanciyar hankali sun samu matsugunni a tareda dattijun Sanye yake da danyar gezner ruwan egg se,daukar ido yakeyi, hannunshi, daure da agogon danyar diamon idanuwanshi manne da eyes glass. jingine yake da wata mota da duk tafi motoci guda ukun tsaruwa da kyau bodyguard duksun tsatsareshi sunata yawo kowannensu fuska babu rahama sam.

Alhaji Abdullahi abubakar waziri aaz family kenan.

Direct santalelen saurayinnan daya gama saukowa daga jirgin yakaraso ga dattijonnan ya rungumeshi.


Shima rungumeshi yayi zuciyarshi fal farin ciki da jin dadih ya rungume dannashi yana bubuga bayanshi.

"I MISS YOU DAD " cewar dannashi cikin sexy voice.

"Miss you too HAMMAD dina..ina anwar"

Murmushi wanda aka kira da HAMMAD Din yayi yace "gobe ze biyo jirgi buh be gama komiba sede zuwa goben"

"Okay.." cewar dad

HAMMAD ya dago yana kallon mahaifinnashi yace "dad ina mom."

"Kasan mom dinka iya rigima.. tana gida tanata rigimar nata"

Murmushi HAMMAD yayi yace "Wash mommah akwai rigima.."

Daga haka bodyguard din suka kwaso akwatinanshi sukasa a mota. Suka bude musu motar suka shiga akA tayarda motar ba jimawa sukabar airport din.

Suna tafe suna hira da mahaifinnashi cikeda so da kauna.

.
Anguwar dosa g.r.a wani layi guda suka nufa sunan layin waziri road. wani dankareren gida suka nufa katon gidane sosai dukshi ya manaye anguwar gabaki daya get din gidanma abun kallone direct sojojin dake gadin get din suka wangale get din farko suna shiga wasu sojojin suka wangale get na biyu get biyarne a gidan seda suka wucesu sannnan suka samu damar karasowa compound din gidan,

Wuh! Wuh! Katon gidane.. wayyo fans ink dina ze are the house want to kill me🀀 ashe aduniya akwai kyau akwai muna kyau..uhm karyar kudi akeyi ashe a cikin masu kudinma akwai masu kudi, akwai masu daula. akwai masu arziki, akwai muna arziki, wasu arzikima at all in yazo garesu seya rissina saboda arzikin ma suna ya tara. Gidanya hadu koda gidan shugaban kasane, tou tabbas e.f.c.c. se sun qarqameshi domin se ance yayi almun dahna da dukiyar talakawa.

Alhaji abubakar adamu waziri family kenan a.a.z. falimy.

Bangare bangare ne a gidan, na gaza lissafa bangare nawane daganide family house ne ammafah kowanne bangare in zaka shiga sekaci karo da get kafin kashiga bangaren kowa.

Bangaren mahaifiyar HAMMAD suka danna kan motar duk gidan banga Bangaren daya kai nata kyauba, an kayatashi da ado irinna sarauta, dakashigo base angaya makaba zakasan, wanda yake gidan dan sarautane.

Parking din motocin akayi a parking space bodyguard din suka fito suka bude musu suka fito tindaga compound cike yake da mutane domin tarbar zuwannashi.

Murmushi hammad yayi yana bin dangin mahaifiyarshi da dangin mahaifinnashi da ido cikeda farinciki yake bin kowannensu da ido.

Wata mata na hango me kiba fara me kyau dagani kasan hutu ya ratsata na hango kamanninta sosai da HAMMAD amma shekarunta bekaiba ta haifi me 25yrsba. Karasowa tayi ta watsa mishi wani abu me,kyalkyali ya fara zubowa daga knshi har zuwa kasa, Murmushi yayi yakarasa ya rungumeta yace "wow Anty maryam naji dadin ganinki .." yakai mata runguma kankace tak aka fara musu ruwan kyalkyali anata zuwa ana rungumeshi.

Daddy dayaga gunya rikice kai tsaye ya wuce ya barsu yanufa part dinshi cikeda soyayyar dannashi tilo namiji.


Gunya kacame aka saki sauti na kidan yan niger buzaye, kan kace me sunfara takawa rawar yan nijer dashima gogan. Ana cikin rawar wata me kama dashi tasamu ta iso gareshi domin mutane sun rurrufeshi. Da yarinya a hannunta, ta rungumeshi cikeda farinciki shima rungumeta yayi itada yarinyar hannunta tace "Miss you bross " murmushi yayi ya dagota daga jikinshi ya dauki yarinyar hannunta yace "miss you two sister ..ya baby nur da annur.."

"Alhmdllh bross.."

"Ina auta ne wai.."

"Uhm kasan auta ba a rabata da mom tanagun mom.."

"Ooh ina mom din.."

"Uhm all ready you know who is ur mother, Kasanta bason hayaniya takeyiba tana bangarenta itada mommy rabi da gimbiya jawaheer ..dukdade nasan cike take da murnar ganinka amma kasan mommah bazata fito ba .."

Girgiza kai yayi cike da rashin dadih game da halin mahaifiyar tasu da kiyayyar hajiya rabi da yarta jawaheer yarinya mara kunya.

Kowa yazo se yy kissn dinshi tako ina kai dagani, kasan, cike suke da kaunarshi,.

Bayan sungama harraqawa suka jashi dining area suka shiga ciyar dashi cima iri, iri seda yaci ya koshi suka jashi bangarenshi suka barshi domin yayi wanka ya huta shima wankan dn bazeyu bane dasunyi masa.
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―
*IN SO CUTA NE* 4
πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―


*HAQURI MAGANI NE* ❀️


Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼

Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*


BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM


Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.


FREE PAGE 4


Familyne me cike da dumbin albarkatu da dumbin arziki, alhasan adam waziris da abubakar adam waziris se hannatu adam waziri sukadai iyayensu suka haifa abubakar adam shine babbah. allah yayiwa iyayannasu rasuwa. Sudin cikakkun yan katsinane a safana. sunyi karatu me zurfi yayin da suka saka hannu a kasuwanci inda kasuwancinnasu yakawosu garin kaduna a nan sukayi aure kouwannensu suka hayayyafa.

Hannatuma tin a garin katsina tayi aurenta amma bata haihuba.

Abubakar adam waziri shine mijin. Hafsat hafsat tanada yara shida iburahim shine fari se abdullahi shine na biyu se ahamad da fahad da abulhakim da hashim.duka yaranta mazane babu mace.

baba ade itace matar abubakar adam waziri ta biyu takasance mace mara mutumci tanada yara hudu maza uku mace daya.tanajin haushin hajiya kaka kasancewar itace me maza dayawa a gidan.

Alhasan yanada mata biyu hajiya fatima da hajiya sadiya. Hajiya fatimace babba tanada yara shida itama hudu maza biyu mata (rana daya abubakar da alhasan sukayi aure)

Hajiya sadiya tanada yara hudu dayane namiji ukun duk matane.

Dukkannin mazan gidan sunyi karatu sosai amma allah ya cire ABDULLAHI abubakar a zakka yakasance shine a fannin ilimi bameja dashi shi barristers (wato mahaifin HAMMAD)

Abdullahi abubakar adam waziri da zubairu suna shiri da da baccine ke rabasu zubairu dan wajen hajiya fatimane.

Tinkafin iyayensu su rasu sukace komi kudin da kowannensu sukayi kadasu rabu. Aikou basu rabunba. Anwayi gari allah yayiwa abubukar adam waziri rasuwa. Bajimawa alhasan ma yarasu.

Abdullahi abubakar waziri yayi auren hajiya zainab daga Nijer jahar maradi ita din yar sarautace dakyar alhaji barrister Abdullahi abubakar waziri yasamu aka bashi aurenta.

Shikuma zubairu ya auri tashi matar hajiya zulaikha a rana daya sukayi aure da Abdullahi dukda kuwa Abdullah yagirmema zubairu da shekara uku. Byn wasu shekaru alhasan yakara, auren wata yar barno hajiya safara'u.

Zulaikha da zainab basa shiri kwata kwata zainab tana takamar ita yar sarautace yayin da Zulaikha ita yar wadanda basu da halice wato talakawa. Zainab setazo ta kulleda safara'u wato kishiyar Zulaikha aiko kunga dole Zulaikha ta Kara tsanar zainab. Hausawa nacewa kunshin sauri tafi, kishiya zafi.



A kwai arzikin yaya a family din amma kan iyayensu mata ya gaza haduwa.

Haihuwar farko zainab ta haifa mace wato nahnah hafsat mesunan uwar gidan gidan family din. Se Abubakar Abdullah wato hammad dayaci sunan baban kakanshi, .Se auta rabi arh mesunan yayar zainab ana kirnta nasreen.

Zulaikha ma tahaifi yaya uku salaha se Abubakar anwar. Se fatima sunan sirikarta ana kiranta da Sabreen. Zulaikha macece me matsakaicin kyau.

Duk family din babu macen data kai, zainab maman HAMMAD kyau.

Haka duk a jikokin gidanma babu wanda yakai HAMMAD kyau sak mamanshi yabiyo sede ya dauko colour din babanshi.


A qa idar duk yaran gidan insun taso sungama primary school da secondary schools a nijeria tou sauran a waje suke karasawa.amma bnda mata a Nigerian suke karatunsu sede fa mkrntar dasukeyi babbace alhaji zubairu shi babban dan kasuwane shike daukar nauyin karatun mata na family din.

Abun bakin cikin zainab shine tin tasowar hammad kullum yana bangaren, Zulaikha wato mommyn salaha hammad shida anwar bacci ke rabasu shima se zainab tayi da gaske. Tou hkma anty nahnah domin jininsu ya hadu da salaha aiko ita nahnah tanacin dukan zainab amma shi HAMMAD bata iya duknshi saboda soyayyarshi dake rnta. Nasreen cede halinta sak na uwar tane. Safarau bata haihuba hkn seya kara mata kiyayyar mommyn salaha, gani takeyi kmr tayi mata asiri. Kunsan in mutum yana abu gani yakeyi, kmr kowama hknne.

Kiyayyar da zainab takewa Zulaikha sam ita batawa zainab dinshi hasalima yadda take rike yayanta tamkar ita ta haifesu.

Schools daya duk yan matan family din sukeyi tou kou a mkrnta nahnah da salaha basa rabuwa a mkrntar karatun doctor suka hadu da nana fiddausi wato jannarh jininsu ya hadu sosai, saboda jannarh tanada ilimi sosai a fannin abinda yashafi operation da fannin kirji takaranta da de duk wani abu daya shafi fannin namiji. Amma babu me ciwon dabazata iya dubawaba saboda itadin gifted ce.

Dr salaha kuma takaranci fannin matane.

Dr nahnah kuma fannin brain.

Se dr samha itama a familynsu take takaranci fannin haqori. A gaskia a familynnasu akwai masu ilimi sosai.

Alhaji iburahim wato yayana Abdullahi shine yake dauke da nauyin karatun mazan family din shidin governor ne.

Waziris family in basuzo na dayaba a masu kudin, nijeria, tou zasuzo na biyu.

Barristers abubakar da governor iburahim waziri su suka bude ma diyannasu mata asibiti babba me suna a.a.. waziris hospital babban asibitine daya kunshi manyan, likitoci na kou wanni fanni. Doctor jannarht takasance tana aiki a asibitin nasu kuma itace ke duba babba da yaro na fannin maza na waziris family. Duk waziris family babu wanda besan dr jannarh ba. Wata rana agidan take wuni a bangaren mommy Zulaikha saboda duk gidan babu wanda yakaita mutumci dA amsar bako hannu biyu biyu. Zulaikha takasance yar talakawace amma jikinta na rawa take yima kowa kyautatawa da jikinta da kuma dukiyarta shiyasa babba da yaro ke kaunarta a family din.

Tin tasowar hammad yanada ciwon kirji tin faduwar daya tabayi daga bed dayana jariri har waje anfita dashi amma ciwon yana tashi time to time . Wani lokacin daya dawo hutu dr jannarh ta dubashi Tou daman, tin kafin tazama cikakkiyar Dr tin tana scul tana zuwa agidansu a nan suka shaku da HAMMAD.

Maman HAMMAD kuwa byn Zulaikha se jannarht a cikin wadanta ta tsana a duniyarnan baki daya domin Gabi takeyi kmr Dr Jannarht yar uwace g mommyn salaha.


Duk ending up months se anyi meeting a family din sunada kebataccen bangare da ake taruwa ayi meeting din.


A familynsu governor iburahim Abubakar waziri ne bayanan yana abuja da iyalinsa. amma duk suna kusan tattarene shiyasa problem yake dankare a family din. Anyi settling tsakanin Zulaikha da zainab amma abu yaki yuwa.

Wannan kenan sauran de zakuji inmun tsunduma a cikin story.


Washe gari byn yy wanka yagaida iyayennashi. a bangaren mommy Zulaikha ya zauna nan yayi breakfast. daman inde yana gida nanne gun cin abincinshi safe da rna da yammah. Saboda mommyZ ta iya girki kuma takasance itake shiga kiching da knta bata barin me aiki.
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―
*IN SO CUTA NE* 3
πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―


*HAQURI MAGANI NE* ❀️


Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼

Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*



BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM

Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.

FREE PAGE3

Farfajiyar gidan yafito yasa aka kawo mishi tsarabar dayayo musu daga can a wata katuwar jaka ya bude ya fara raba musu kowa yasamu se murna sukeyi . Canya hango sabreen tana kokarin karasowa gareshi ta rungumeshi tana fadin "bross nyi kewarka"

"Nima haka sweet sister"

Tsarabarta yadauka ya bata ta amsa tanata murna. Sabreen bazata wuce age mate din nasreen ba amma ita bakace irin bakinnan me shining.

Anty salahace ta karaso ta rungumeshi rungumar shima yakai mata yana Dariya yace "sweet ant yanzu nakeson tambayarki.."

"Baride honey se ynzu na karaso inacan inata fama da patients danma doctor jannarht tana nan.. ga yaranka rigimammu."

Dariya yayi yace "I miss you antyna takaina."

"Miss you too honey..anwar yanacan yana jan jikin ko."

"Uhmm aikuwa anty shiyasa na taho abuna ina cikene da kewarku..Anty salaha ya anty jannarht kuwa."

"Tana nan lafiya lau ..kasan batasan yau zaka dawoba."

Murmushi yayi yana jin wani yanayi yace "Nayi missn dinta amma nasan tama mantani kusan almost 10yrs "

Murmushi anty salaha tayi tace " tab kaima baka mancetaba se ita data girme mka kou a timedin "
Murmushi HAMMAD din yayi.

Anty salaha tace "Aikaida doctor jannarh jininku ya hadu domin bantaba ganin tasakewa namijiba balagagge sekai..him koudayake abinnaku ikon allah ne dakuma haduwar jini dominde tin kana yaronka kuka shaku."

Murmushi HAMMAD yayi a karo na biyu yace "Wai anty har yanzude batayi aure ba kou tayi auren?"

Chanza fuska anty salaha tayi tace "haryanzu wallahi munata adduarh allah ya kawo mata miji na kwarai."

: "Okay Allah ya kawo miji na gari."

"Ameen honey."

Tsarabarta yabata dana cuties dinta sosai taji dadih tayi mishi godiya.

Se yammaci kowa ya watse yabar gidan. Yan kusa kusa suka koma gidansu hakama yan nesa.

Daya samu kowa ya watse yanufi bedroom dinshi yakara wanka yayi sallar magrib yanufi bangaren daddy yakara gaidashi sukayi hira timedin isha'i yayi suka nufa masallacin dake gidan a nan kwansu da kwarkwatarsu sukeyin sallah harma dana waje.

Byn sun idar da sallarh HAMMAD yanufi zagaye bangare bangaren kannen mahaifinshi da yayyin mahaifinnashi. A karshe direct yanufa bangaren kakannenshi. Dakin Babah ade abbah . HAMMAD yagaisheta ta amsa babu yabo babu fallasa. Be jimaba yabata nata tsarabarta yabar bangarenta.



Bangaren, uwar gidan family din yanufa wto hajiya hafsat Tsohuwace tukuf amma hudu ya dan boye tsufannata tana zaune a kn dadduma tana lazimi. Zaunawa yayi kusada ita yadaura knshi A cinyarta adduarh ta shafa da fara arh a fuskarta take kallonshi "aah me gidana nakaina saukar yaushe"

Kara gyara kwnciyarshi yayi a kn cinyrta yace "hajiya kaka ina wuni I miss you matata"

Murmushi kaka tayi tanada matsifa tsohuwar amma duk a jikokin gidan tafison hammadu.

Hira sukayi sosai yabata tsarabarta kna yabar bngarenta yanufi bangaren alhasan adam waziri shine kanin abubakar adam waziri. Alhasan yanada mata biyu hajiya fatima da hajiya hauwa u. Bejimaba yagaidasu yabasu tsaraba yabar bngarensu yanufa nashi bangaren domin baccin gajiyane a idonshi.

Wanka yayi yashirya cikin kayan baccinshi na alfarma kai tsaye yy addu ur inshi yanufa bed dinshi ya kwanta ba jimawa bacci yayi awon gaba dashi.

Shin waye hammadu?
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―
*IN SO CUTA NE* 2
πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―


*HAQURI MAGANI NE*😒😭


Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼


Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*

Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.




BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM


FREE PAGE 2

Wankan yayi yashirya cikin kanananan kaya se yanzu nakara ganin kyaunshi da haduwarshi handsome guy me saje, a kalla baze wuce 25yrs ba dan chocolaty santali kalar manyan mata.😁

Fitowa yayi yana takun kasaita kasaita ta private hanya yabi kada jammarh su gnshi yanufa part din mommah dinshi, begantaba a falo tsayawa yayi yabi falon da kallo na yan dakiku a fili yace "Oh mommah kullum cikin chanza komi nata takeyi. Tagadamar gobema tacanza komi " yayi mgnr yana girgiza kai ammanfa falon ya hadu. kai tsaye bedroom dinta yanufa da sallamah ya bude kofar dakin yashiga.

farace ita sol kmr jini ze fita akasin daddyn HAMMAD din dominshi bakine.
daga yanayin jikinta hutu ya rasata kamarta daya da HAMMAD din kamar an tsag a kara sede dan ita farace svhikuma chocolate, tanada qaramin jiki batada kiba sosai, amma tanada jiki me kyau irinna matan manya. Mulki, izza, ikou, isa, sun samu matsugunni a gunta babu alamar rahama a fuskarta. gishin gide take a gefen royal bed dinta dakinnata ya tsaru. wata yarinya yar kimanin 18yrs tana kwance a cinyarta se shagwba take zuba mata yarinyar tanada kyau sosai farace, kallo daya nayi mata nagano sak halinta sak halin mamanta dagani. Wata wadda tadan girmema maman HAMMAD din tana zaune itama (yayar hajiya zainab kenan mama HAMMAD ita sunanta hajiya rabi'ah)

Ganinshi ya bayyanar da fara ar a fuskar mahaifiyar tashi, karasowa yayi ya rungumeta cike da kauna itama ta rungumeshi " mommah I miss you..shine bakizo da daddyba daukana kou.."

"Miss you too hammadu dina..sowie kainane ke dan ciwo dats why." Zaunar dashi tayi a kusa da ita ta manna mishi kiss a kumatu Murmushi yy yace "mommah I love you"

"Love you more than everything in my life hammadu"

Turo baki nasreen tayi tana kallon mommah tace "Mommah more than me.."

Harara HAMMAD ya galla mata yace "Ke baki iya gaisuwa ba ko sena karya ki ko "

Murguda baki tayi tace "aikaima naga baka gaida mama rabi ba da anty jawaheer.."

Haushi yaji kmr ya kasheta da mari.

Mommah tace "swry bakaga yaya rabi bane da gimbiya jawah"

Miskili kenan dariyar tafi kuka ciwoπŸ˜† hade rai yayi yajuyo yace "ina wuni.."

"Aah lafiya lau hammadu ya hanya.." ta amsa cikeda isa.


"Alhmdllh.." yafada a takaice.

Cikin kissa da bariki yarinyar dake kusa da mama rabi me kimanin 19yrs ammah bataji sam. Ta kalleshi tace "ya hanya"

Up and down ya kalleta yace "normal.."

Mikewa yayi mommah ta zubo mishi ido tace "swry have you eaten"

"Yeah mommah.."

"Hope you are okay ..or you need something"

Girgiza kai yayi alamar babu.

"Okay came close to me.."

Matsowa yayi daf da itq ta taba cikinshi tace "swry anya ka koshi.."

"Alhmdllh mommah..I want to go and rears."

"Okay swry take care.."

Ya juya yabar dakin.

Turo baki nasreen tayi tace "mommah shikenan bross yadawo zaki fara nuna bambamci kou"

Bubbuga bayanta tayi alamar sorry.

Ido mama rabi ta zubowa mommah tace "Hmm zainab kenan bazaki iya boye soyayyarkiba a kan yaronnan ji kikeyi kmr kya maidashi ciki..kullum fadana ki rage sonnan..ko kya iya.." daidai anty nahnah mmn annur tahigo dakin da nur kyakyawa a hannunta duk taji me mama rabi kecewa. Kollonta tayi mommah ta miko hannu ta dauki nur tana fadin "Why kika bar annur a gida.."

Zaunawa anty nahnah hafsat tayi a gefen gadon tace "mommah yanada rigimane yafi nur rigima dad dinshi kuma bayason rabuwa dashi."

"Okay.." hannu nasreen takai ta dauki nur tashigayi mata wasa cikeda so da kauna.

Mama rabi de ji takeyi kmr ta mutu na ganin yadda knwar tata keji da yaranta. Oh lefi tudu kuma duk familynsu babu wadda takai mama rabi lalata yaranta. Ita mommah ma bata cika sakewa yarantaba sede sometimes. Se kuma auta rabiarh wato wadda taci sunan mama rabi nasreen kenan sarkin shagwaba.
[10/30, 3:46 PM] +234 803 727 9133: πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―
*IN SO CUTA NE* 7
πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―πŸ”―


*HAQURI MAGANI NE* ❀️


Story pruducer and director SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼

Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*


Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.

BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM


FREE PAGE 7

Ummih tayi murmushi tace "Mamana..Yakamata ki koyi cin abinci da knki inkinyi aure waze baki abincin a baki,"

Murmushi tayi tace "Ke mana"

Murmushi ummih tayi
"Haha zaki sani, angaya miki aure wasane" ummih tace a zuciya.

Feeding dinta ummih tashigayi.. shigowa sahura tayi da wata yarinya black beauty me kyau knta cike da suma anyi mata kitson C.O. yarinyar nada kyau sosai bazata wuce shekara daya da rabi ba amma zakasha yar 2yrs ce.

Kallo jannarht tabita dashi tana fadin "sweetheart ya jikinnaki"

"mommy" yarinyar tA fada cikeda da murnar ganin jannarh.
Zillewa tayi daga jikin sahura tafada jikin Jannarht.Rungumarta jannarht tayi tana tattaba jikinta taji babu zafi jikin yayi dama.

Janan kou sarkin son nono jin dumin nonon jannarht babu bra jikinta sekou Janan ta tura mata hannu cikin riga.

Sahura data zauna tana

Please Login or Register in order to submit comment