Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

da hijjb dinta ita duk hnklinta a tashene sam bata iya fitinaba.

Hadiza tace "me kike jira da bazaki fincikotaba kici uwartaba a gaban magoya bayannata.."

Sadiya tace "ta tabata idan banci tsinin lungu da lungu na gindin uwartaba.." Tyi mgnr tana girgiza gashi shegen karfi gareta sam batajinma tnada ciki.

Bala'i gawanda yafi karfinka.. Tsayawa hajiya tayi tasaki baki tana kallon karfin hali irinna yarinyar..karasowa gun hajara tayi ta daga hannu ta shararawa sadiyar mari.. Aikou kafinta dire hannunta sadiya ta daga nata ta sharara mata lafiyayyu guda biyu...dafekunci hajara tayi mamakin yaribyar ya rufeta.

ta cire dankwalin kanta ta daura a kan gown din jikinta tace ''duk yar kutmar kanbabbar bura uban data fasa...ta raina uwar madaurin wurenta da ubanshi dan gutsin uwarku shegu matsiyata..." Habawa dambe ya kacame sadiya tahau ruwan cikin samira tayita kila..sukou sauran suka fara dasu hajaran da hadiza shegu ashe basuda wani karfi se cika baki...

Packing sukayi a team yar layin suka fitou da karniya da gariyo da addah da bindigogi.. Direct gidan suka shiga sukahau lalata komi tin daga waje kna suka iso bakin falon..dena fadan sukayi suka tsaya kallon gardawar mazan dasuka shigo bb sallamah.. Nan suka hau fada komi na falon na fasawa.. Seda suka lalata komi ..sannan suka dawo knsu jannarht din samira tace a dauketa a tafi da ita.. Sadiya daketa faman haki tace "gidan uvanwa za a kaita.."

Basubi ta kantaba suka karasa suka kamo hannu jannart din suka fisgota suka fita da ita daga gidan..
Byn angama fafatawa da matan dande mazan sunfi karfinsune yasa sukaci galabar fita da ita.. Ummih nata kuka tana ihun a dawo musu da ita..

Murmushi samira tayi tace"da kunbi komi a hnkli da bnda niyar sawa a tafi da itan..amma wlhy yanzu kunga duk uban mazancan senasa sunyi mata fyade sannan za'a dawo muku da ita.." Hajiya samira tana wani murmushin baki duk a kumbure. Murmushin hadiza tayi..hajara tace "yayi wannan tsarinnaki... Koudayake aidagani dmn tagama yawon bin maza a titi bawani damunta abun zeyiba.."

Karasowa ummih tayi gunsu tna hawaye tace "dan darajar mahaifanki yarinya ki barta inde mijinkinne tafasa aurenshi.. Wlhy yata ba mazina ciya bace.."

Hadiza tace "ke tsohuwa adana kukanki da allah nan gaba zeyi miki amfani.. In ita ba mazina ciya bace amma itadin ai yar zinace kou.." Kwashewa sukayi da dariya su ukun..

Bakun ciki ya turnike kowa dake falon..wannan wacce iriyar kaddarace..

Mgnr tayiwa ummih ciwo a razane ta dago tana kallon hadiza hawaye na zuba a idanuwanta..

Sadiya tace"Alhmdllh tinda itadin a kimtse take..kufa uwa yar zina uba dan zina gaku kuma yayan zina shegu yan bariki.."

Hajara tace "ke tsinanniya bakinki be mutuba kou.."

"Yi shiru rabu da ita barsu da tashin hnklin dazan sasu a ynzu kou ince dasuke ciki..ai wallahi sena nuna mutu kuskurenku na bawa mijina aure.."cewar samira.

''Mijinki din bnza mijinki din wofi ..bnza gara garabasa mara control.." Cewar sadiya.

"Ke idan baki rufemin bakinkiba senasa an hada dake gardawancan suyi miki wani cikin byn wanda yake jikinki.." Cewar hajara.

"Allah ya tsareni sekace ku m..." Cewar sadiya.

Anty salaha tace "kunyi asara shegu kawai.."

"Bamuda lokacinku hajiya samira mu wuce..kujira dawowarmu na gaba domin bala'in be kareba" cewar hadiza.

Juyawa sukayi zasubar falon ummih tabisu tana cigaba da rokonsu.. "Dan allah kiyi hkri yarnan wlhy tabar miki mijnki haar abadan abidina.." Juyowa samira tayi ta tsaya tace "ai wannan dolene abarmin mijina..wannan kurkurene nake nuna mata na tsayuwa datayi da mijina bawai na aurenba..inna aurenne ai kasheta zanyi gabaki daya dan uwarta..harke sena kasheki.." Cewar samira.

"Ummih pls bar rokonsu..yau inkun fasa tafiya da ita tou bada gindiba aka haifeku.." Cewar anty salaha.

Banyi editing busy..
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...32

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013.

Sahura ce zaune a gaba,jannarht na baya ita da ummih. Tsabar faduwar gaba ummih najin bugun zuciyrta . "mamana lafiya kirjinki ke bugu hk sekace ziicciyrki zata fito fili..hba kirinka ambaton sunan allah mna."cewar ummihn tna kallonta n jannarht din. Daga mata kai jannarht tayi don ita sam batada bakin mgna a ynzu hknnan.

**
Daurin auren yasamu halattar mnyan kusoshi na nigeria dana waje. An daura auren Hammad da jawaheer a kn sadaki million biyu.

Ana gayawa mama rabi an daura auren wani irin ajiyar zuciya tayi. Takou ina a zuciyrta cike yakeda kudirori daban da ban. Jigon kudirinnata ya cika wato auren yartada Hammad sauran kudirorin a gunta shan ruwa yafishi whla gareta.

Jawaheer kam ana cewa an daura aure seda ta sake salon tafiyarta tinda tayi auren dan mnyan masu kudi.

Mommah kuwa uwar biki rnta cike ykeda farin cikin danta tilo namiji yayi aure a karancin shekarunsa. Kowa ya hallara amma mommah bataga nahnah ba. Rnta yy mtkr bace idonta idon nahnah setaci mutumcinta. Nasreen kuwa tana bngaren anty safara'u. kouda akayi komima ita babu ita a ciki. Ada suna shiri da jawaheer amma tinda taji cewar ita yah hammad ze aura taji dukta tsaneta da mama rabi.

Mommy gudun kada ace bakin ciki takeyi bataje allah yasa alkhairiba yasa tashirya cikin danyar shaddarta ta peach tayafa mayafinta ash colour kasancewar shaddar aikin jikinta ash ne. Ta nufi bngaren hajiya zainab din. Sallamah tayi tashiga falon gidan dake cikeda jamaarh. A zazzaune suke itada bataliyarta ita mandiyar tasha danyen lace anty safara'u na gefenta idonta na sauka a kn mommy ji tayi duk rnta ya baci. Haka itama mommah. Mommy duk ta lura da ynayin fuskokinsu amma ta basar karasowa tayi tace "barka da hidima zainab ubangiji yasa alkhairi allah ya bada zmn lafia.."

Mommah tCe "Eh ameen..ai yan bakin ciki sede su mutu.."

Anty safara'u tace "mommah wai a gayyar bikinnaki harda matsiyata.."

Mommah tace "uhm shi matsiyaci inde inda ze dan lasane ko ba a gayyaceshiba zuwa yakeyi."

Safara'u tayi tsuki tace " Mtwss nifa kinganni nan banson warin talauci.."

Mommy na jinsu sunata mata habaici amma bata kulasuba tayi kmrma batasan sunayiba aikou hkn yakara tinzirasu sukaci gaba dasakin habaicin. Danzaunawa mommy tayi kmr minti biyar kna ta mike tace "tou mu zamu wuce allah yasa alkhairi.."

Mommah tace "ameen kouda bakiceba gayyar sodi.."

"Dangin tsiya.." Cewar safara'u.

Mommy de juyawa tyi tabar falon batabi ta knsuba don ita batada lokacin haukarsu. Fatan shiriya kawai takeyi musu.


Wani irin damfatsetsen gida dake kinkinou. alhaji ibrhm dake abuja ya mallakawa hammad inda zasu zauna da iyalenshi gudan upstair ne ginin ya tsaru. Komi anzuba duka na waje abinda yarage amarya jawaheer ta tare.

**

Dreva na packing motar suka firfito direct office dinnashi suka nufa jiki babu kwari gabansu na tsananta bugu yayinda ummih zaninta a hannu suka karasa shiga office din daka gnsu kasan basa hayyacinsu kawai tafiya sukeyi.

Yna zaune suka shigo kallo daya yy musu ya hngo tashin hnkli a kn fuskarsu. Karasowa sukayi suka zauna gaisawa sukayi byn sungama gaisawar yanabin kou wannensu da ido. Yy gyaran murya yace "A faride zn fara da neman affuwanku gami da abu da muka yanke batareda izininkuba.."

Jannarht dake zaune akasan kujerar itada sahura taji zicciyrta takara tsinkewa.

Ummih tayikarfin halin cewa "aikun isane.."

"Tou alhmdllh..kunsanshi aure nufine ne na uban giji in allah yas mace ba rabon namiji bace se kiga an kulla ya warware wasuma se antara taron daurin aure lamarin ya watse..tou alhmdllh komi allah yayi mna shine daidai kuma muna fatan yazama alkhairi gareku dama mu baki daya.."

Ummih ce me karfin halin cewa ameen jannarht tini jiki yakara laushi abinda take tunani shine ya faru wato ba a daura aurentaba da mansur..a wani fanni na zuciyarta godiya tayima allah tana addu'arh allah ya kawo mata wani nagari..

Alhaji khasim yadaura dacewa "Anso muji kunya a yau dinnan allah beso hknba ..alhaji mansur yazama karamin mutum dukda hnklinshi amma a bnza..ashe munafurcine cikeda cikinshi se ynzu komi nashi ke bayyana kwara da allah yasa auren beyiba alhmdllh ..akwanakin bya kadan byn ansa rnr jannarht da mansur yaragema saura yan kwanaki bikinsu wani mutumi me mutumci ya binciko asalinki yagano a nan kika tazo kuma yazo gareni ashema abokin karatunane munyi zaman mutumci dashi..yazo gareni da kokon bararshi a kn yna nemawa danshi auren jannarht.. Kasancewar da alqawari a kasa yasa nace aah dukda yasanar dani dannashi na neman rasa rnshi a kn soyayyar ita jannarht din..dakainama naje na dubashi naga mummunan halin dayake ciki amma gudun kada muzama kananan mutane yasa nabashi hkri.. Dukda nabashi hkrin be dena binaba ynayi min magiya a game da dannashi.. Tou alhamdulillahi rabbussamawati wal ardi. Ya ziljalalu wal'inkam..."

Gaban ummih ne ya ynke ya fadi .. Jannarth ma hknne yakasance itakam taga ta knta kou wayeshi kuma oho...

Abih yacigaba da mgna "Ayaude dabadan yaronnanba da munji kunya.. Abubakar dan gidan alhaji zubairu.."

Ummih ta sauke ajiyar zuciya tace "tou alhmdllh alhaji mungode da karamci.. Waneneshi abubakardin..kou bamu sanshiba.."

"A yadda nasamu lbri Kun sanshi..ai danginsu fitattune shidin dane ga aa waziris family .."

Jin an ambaci aa waziris family jikin jannarht yahau kakkarwa tunani tashigayi waye abubar a aa waziris family kuma.. Hnklin ummih a matukar tashe tace "waye abubakar kuma abih.."

Jim abih yy yace "wannan yaro dasuksyi karatu a waje.. Hammad..."

Zufa tashiga karyowa a jikin ummih tnaso tyi mgna amma bakinta jin an ambaci sunan hammad..

Wani irin uban kara tasaki hadi da ihu ta daura hannu a kai batamasan tayiba ta rarrafa ta karasa gaban abih ttana kuka kmr rnta ze fita tace " abih wlhy bnasonshi.. Wayyo nashiga uku.. Abih nafa girmeshi... Yayyinshima na girmesu..kanina nefa..dan allah a warware aurennan..naji zn aura kowa amma bandashi..kowa ka zabamin pls abih...nide kara in aura mansur din.."tna kuka kmr rnta ze fita.

Hatta sahura sedata girgiza da lamarin..

Ummih na binta da ido ita knta ji tkyi kmr tyi kukan.."abinda na guda..innalillahi.." Ummih tace a zuciyrta.


Ido abih ke binta dashi jannarht me tsananin hkri da biyayyace yau take bijirewa umarninsu..

Dai dai aka turo kofar aka shigo su ukune ahaji zubairu shine a gaba se anwar na biye dashi ..na ukunne bngnshiba😂😂
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...31

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013.

Kuyi manage busy editing dinma yazama aiki.


Juyawa sukayi sukabar falon ummih nan ta zube tana kuka wiwi kmr rnta ze fita.. Dukkaninsu fitouwa sukayi suka mara musu baya sadiya na binsu da zagi danma mmn ibrhm na kwabarta. suna fitowa mezasu gani jamaarh arkuwa sun cika gun fam ganin an fito da anty jannarht nan samarin layi sukayi misu caaa suna shrin sata q mota sukahau kokawa da jamaarh anguwa kunsan ance sarkin yawa yafi sarkin karfi.. Ganin za ayi aika aika yasa wani yakira police bajimawa suka iso suka tasa yan dabar gaba suka sasu a mota dmn mota biyu sukazo dashi aka cika mota daya dasu. Jin cewar har gida sukazo din yasa lefinsu ya karu dan ada sunso tafiya da jannarht amma dasukaji ba asin zancen dayake cikinsu akwai me adalci sukabar.can gefe tsaya Itade jannarht abin duniya ya taru yy mata yawa a gaskia ita ba fitinanniya bace barin aurennan shine alkhairinta..sam bata iya jaraba irinna samira"

suna fitowa yan daban suka nunasu a matsayib abokan tafiyar nasu.nan aka nuna musu bindiga karasowa sukayi jiki na rawa.. idone ya raina fata samira tace "kuyi hkri sir ..kou nawa kukeso zanbaku.." Police din ya daka mata tsawa "shout up..angaya miki mu yan cin hancine.. Mara kunya dmn irinkune bata gari muke nema tau alhmdllh munsameku ynzu..kunzo har gida zaku sace yarinya..dallah kuzo ku shiga mota kananan marasa kunya kawai..shegu karuwai ..." Aka tasasu aka sasu amotar.. Sadiya takaraso har bakin motar ta kalli samira da duk tayamutse tayi dariya tace" kinga al'amarin uban giji kou se gashi ke yau kwanan cell zakiyi.. Anyi asara wlhy duniya da lahira..tsinanjiyar mata and cin mutumcin dakikazo da tawagarki kukayi mana munbarki da fitowar rnada faduwarta..shegiya me siffar yan wuta.." Dukda samira na motar yan sanda seta tace "uwarkice me si.." Dan sandan yakai mata naushi baki nan da nan bakinta yahau jini.. Dole taja bakinta da yayi zumbutu tayi shiru.

Hajiya fatimace taje ta kamo hannun sadiyan suka kamo hannun jannarht suka shige gidan.

Gabaki daya nadama hadiza tayidomin mijintama besanta fitaba dmn aurennata girgidi yakeyi.. samira kam bakin ciki ya isheta da yansandannan suka hanata tafiyada jannarht gashi kou kadan bata ko maretaba ta rage takaicin duniya.hajara kuwa se zare idotakeyi kmr wadda tayi karya itasam batasan hulda da police saboda itadin me zunubice..su sangami babban arne kuwa yasan ya shiga uku. Itakam samira ba kamawar police bane ya dameta aah yadda batayiwa jannarht din abinda ranta yasobane yadameta. Direct offishin yansandan aka nufa dasu aka kwace duk wayoyinsu aka sasu a cell.

**
Kowa zuciyrshi da alhinin abun suka shiga cikin gida... Ummih na durkushe tana kuka taga shigowarsu ganin harda jannarht din yasata mikewa takaraso ta rungumeta a jikinta.. Dmn jannarht kmr tana jira ta fashe da kuka.. sadiya tace "Anty jannarht ba kuka zakiyiba ai allah ya tallafa mna..wannan tsinanniyar mata haka shegiya.. Ai wlhy taci saar inada ciki dase an kwasheta ranga ranga.."tayi mgnr tana karasawa tazauna akn kujera..

Ummih goge hawayenta tayi tace "yi hkri mamana.." Kwacewa tayi daga jikin ummih tahaye upstair din tana hawaye ji takeyi kmr tamutu tahuta da bakin cikinnan na duniya. Direct bedroom dinta ta nufa takwanta akn gadonta tana kuka kmr rnta ze fita... Biyo bynta ummih tayi zuciyarta itama babu dadih. Karasawa tayi taganta akwance tanata kuka zaunawa tayi bakin gadon tashiga aikin lallashinta..

*

Tinda 8:pm yakesaran zuwanta amma batazoba yace anwar yaje yagani shima sahunshi hudu batazoba duk ji yy hnklinshi a tashe ya kasa ci yakasa sha anwar de yasan yaune daurin aurennata shikam gogan yama mnce zatayi wani aure.. Daya gaji da gafara sa bega kawoba. Byn anwar yaje masallaci. mikewa yayi dakyar yaje da knshi yaga office dinta a kulle jingina yayi da kofar yna wani lumshe ido yayin dayakejin kamshinta a jikin kofar..wata nurse ce tazo wucewa ta gnshi jikin kofar office dinnata ta tsaya tana kare kishi kallo tini tagane jinin waziris family ne. Cakeda ladabi ta gaisheshi amsawa yayi cikin snyin murya. Nurse din tace "rnka ya dade dr jannarht kke jira.."

Daga mata kai yy don q tunaninshi zatace mishi gatanan zuwa .."ayyah ai yaune bikinta bakaga babu doctors dayawaba yau a asibitin .."


Wani irin mummunan tashin hnkli ya tsinci knshi a ciki durkushewa yy a kofar asibitin ji yyduk ya tsani nurse din data gaya mishi wannan mummunan al'amarin.. Tsayawa kallonshi tayi tace "sannu kou inkamakane inkaika daki.."

"Leaf me pls..bar gunnan!" Yy mgnr cikeda tsana.. Juyawa tayi tabar gun jikinta na rawa ..

Zaman dirshen yy akofar office yadafe kirjinshi da hannunshi zuciyrshi nayi mishi wani irin kuna..

Anwar daya dawo daga masallacin yaga daki wayam. Zuciyrshice tabashi yaje office din anty jannarht .don hk office din shima ya nufo. Nan ya gnshi a zaune karasawa yy ya kamoshi yace "blood.. Why zaka zauna a nan kowa ze wucefa kai yake kallo.." Yy mgnr yana kamoshi yakaishi dakin. Kwantrdashi yy a kn gadon marasa lafiyar kwantawa hammad din yy yna hawaye. Anwar dinma zaunawa yy gefen gadon yna kallonshi."blood ashe yau anty jannarht ke aure nasan kasani baka gayaminba.." Cewar hammad yna hawaye.

Gaban anwarne ya ynke ya fadi dmn abinda yake gudu kenan shiyasa be snr dashiba. yace "wayagya mka.."

"Hmmm tindadekai kasani bkagyaminba shikenan.. Ynzu ainasani.. " yy mgnr yna hwaye. "Hba blood meyasa kake hakanewai..kyi hkri mana komifa na allah ne.. INSO CUTA BE HKRI MGNI NE.. so kkeyi ciwonnaka yadawo sabo kou.."cewar anwar.

Hammad bebi ta kn mgnrshiba yacigaba da kukan...nan da nan jikinshi ya rikice yahau shakuwa..anwar hnkli a tashe yaje ya kira doctor akace ya tsaya a waje likitoci ukune suka tsaya a knshi don ceto ratuwarshi ammaaa inaa jikinfa ya rikice fiyeda tunaninsu..

Anwar be kira kowaba se daddynshi yasanardashi yana kuka .. daddynnashi yace kada yasanrda kowa gudun kada hnkli ya tashi.. Anwar kuwa hawaye ykeyi yna rokon allah ya bawa blood dinnashi lafiya.

**
Sahura daman batanan taje amso dinkinta kenan taga ba a gamaba tazauna a dinka sede dawowa tayi taga anyi cirko ciko a falo bata tsaya wata wataba ta ajiye janan a nan falon da ledar kynnata tahaye upstairs din hnklinta a matukar tashi ita a tunaninta kou mutuwa anty jannarht din tayi.

A matukar hargitse tashigo dakin tana kuka tana fadin ina anty jannarht din.. Karasa shigowa tayi taganta kwance tana shasheka ummih na aikin rarrashi tmbyr ummih tashigayi ko lafia.. Ummih tyi mata byanin meke faruwa.. Itama zama tyi aka shiga bawa anty jannarht din hkri.. Ita kuwa jannarht dmwa fal rnta tasan tashiga uku da samira domin taga alamar babu tausayi a tareda ita.. Ji takeyi kmr tace ta fasa auren ta huta da whlr duniyarnan gabaki daya ji takeyi kmr azare mata rai ta huta..

**
Ya fitou cikin shirinshi tsaf shida manager se kamshi ke tashi ango yasha shadda suka shiga mota domin zuwa gun daurin auren. Manager na shirin tada motar wayrshi tayi ruri ganin lambar babanshi yasa gabanshi mummunan faduwa ji yy kmr kada ya daga se kuma ya daga hnklinshi tashe beyi mgnaba kusan 10mnt bbn nashi na mgna nide bnji me yaceba se kuma ya katse wyr.. Ajiye wyr yy idanuwanshi sunyi jawur ya sunkuyrda kai kasa kmr zeyi kuka manager na kallonshi yace " meya faru uban dakina.."

Cikin sanyin murya yace "akwai matsala ..samira takira mahaifana tasanardasu zn auri jannarht kuma kasan basu saniba dmn shirina se byn biki in gaya musu.. Saboda bazasu yardaba kasan zan tsaya siyasar shugabn kasa se sunana ya baci ni bndamu da hakanba.."

Zaro ido manager yy yace "yanzu ya akayi.."

"Wlhy da matsala samira tajamin matsifa ynzu mahaifina da mahaifiyata sunce inharnayi aurennen sun tsinemin.. Ynzu yazanyi.." Mansur yy mgnr hnkli tashi ji ykeyi kmr yy kuka.

Daura hannu manager yy a kai yana kiran kalmar sunayen ubangijinshi.. "Wlhy sena saki samira a wannan karon.." Alhaji mansur yace yana fita daga motar yacire hular knshi ya wurgar.. Manager fitowa yy dga motar yabishi hnklinshi a tashe..

Guraren daurin aure kuwa jamaarh kowa yazo mutanen mutumci dana arziki sun hallara mnyan mutane.. Ango ake jira babushi babu dalilinshi hnklin alhaji hashim ne ya tashi ya mike ya fita daga gun dandazon taron jamaarh yaciro wyrshi yakira mansur amma be dagaba lambar manager yakira nanma bedagaba seda yy mishi 3 miss call kna ya daga magana biyu yy ya kashe mgnr gabaki daya.. Baki sake hashim kebin wyrda kallo hnklinshi tashe yy jimm knaya tuno wani abu yy dealing wata lmba yace "Alhaji kazo ynzu A kn mgnr nan tamu.." Kit yakatse wayr.

**
Gabantane yashiga faduwa ganin har after 2:pm ne ta tabbtr zuwa lokacin an daura auren.. Zuwa lokacin kowa yaci gaba da walwalarshi ummihnma tasawa rnta dangana dukda sM batajin dadih cikin zicciyarta. Jannarht kam ummih tagaji dalallashin tagyaleta nan kwance tana sauke ajiyar zuciya sahura de ita tacigsba da bata baki da anty nahnah. 3:pm abih yakira ummih kiran gaggawa yace maza suzo gida su sameshi.. Ummih gbnta na faduwa ta isarda sagonga jannart da zuwa lokacin zazzabi ya rufeta ruf. Gabanta itama sedaya fadi jin ance suzo yanzunnan.. Dakyar tamike dmn da hijjb jikinta duk idanuwanta sun rine sunyi jawur. Ummih ma snye takeda hijjb sahura na biye dasu janan a ahannunta ..ummih tacewa jamaarh cewar insha allahu ynzu zasu dawo fatan dawowa lafiya sukayi musu. Dreva neyaja motar sukabar gidan kasancewar jannarht bata iya dreving motar yau.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...34

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013.

*naga karamci naga kaunah..wasu basu snkaba amma allah ze dasa musu soyayyarka a rai..nagode da karamci sister allah ya kara rufin asiri allah ya kawowa me gida arziki me amfani da albarka. Allah yakawo zuriarh kamilah. Tnks alot little na gaisuwa gareki maman little jiddarh.*

*Dedicated to mmn little jiddarh allah ya bar kaunah*


Da kyar ta saukowa daga kotar ta taka kafarta kasa a hnkli, take takowa, jiri na dibanta hannunta cikinna ummih. Suka shigo falon.

An fara watsewa sadiya ta wuce domin daura girgin dare. Mmn ibrhm ma tashiga gidnta don yima nata gogan abinci. Yn uwada abokanayen arzikima duk sunkama gabansu. daga hajiyar chard se su anty salaha da anty nahnah dasuke shirin tafiya.

Suna shigowa duk suka zubo kusu ido sunayi musu sannu da zuwa. ummih ce ta iya amsawa looking normally. Direct jannarht dakin ummih dake kasa ta nufa tana tafe tana tangadi. Tna shiga dakin tayi zaman dirshen a kasa kmr karamar yarinya hadi da fashewa da wani mahaukacin kuka. Tana bubhuga kafa a kasan tiles din .."wayyo ni jannarht nashiga uku..allah why do this for me.." (Astagfurillahi) jannarht ce ke fadar hkn tana cigaba da kuka yayinda bakin ciki da dmwa cike fal da zuciyarta wanda hknya haddasar mata da azababben zazzabi me mugun zafi.


Dukkaninsu dasuke falon bin jannarht sukayi da kallo dagani sunsan bb lafiya. Karasawa ummih tayi tazauna a kn kujerar kusa da anty salaha. Dakiya kawai takeyi kmr ba komi amma abun na cinta inside ji tajeyima zuciyrta na barazanar tarwatsewa.

Anty salaha ce tace "lafia de kou ummih .."

Ummih tadanyi smiling tace "lafia lau.."

Kawai sunjitane amma sam sun san ba hkn bane. Anty nahnah tace "why naga kmr anty jannarht a dmwa.."

Ummih tace "ciwon kaine ke dmnta..hayaniyar matarnan ta dazu.."

Hajiyar Chardi tace "ai gaskia dole tyi ciwon kai..wannan jarababbiya hk..allah ya shiga tsakaninsu shigiya ai dayakema na riga na tsumata wlhy ya kusanceta kou asiri tyi dan ubnta sede lbri...ita kuma ai sede a rabata dan uwarta."

Anty nahnah tace "kai hajiya..ashe kece kikayi mata gyarannan hk.."

Hajiyar Chardi tyi murmushi.. "Wlhy gyaran yy tubarkallah ..nima inaso hajiya yaza ayi.."cewar anty salaha.

"Yaushe kkeso domin da zuwa gobe zan koma chardi tinda de anyi biki an gama.." Cewar hajiyar chardi.

"Tou hajiya nan da kwana biyu yayi..lokacin kun huta gjyrku." Cewar anty salaha.

"Eh yayi allah yakaimu.."

"Ameen hajiya ngde..ni znzo kou ku zakuzo.." Cewar anty salaha.

Ummih tace "kizo nan ayi miki abunki mana.."

"Tou ummih nagode sosai.." Cewar salaha.

Anty nahnah tace "hajiya nide mgni nakeso me zafi hknnan.. don nafara ganin take taken ogan yna yan hange hange.."

"Duk bb matsala.."cewar hajiyar chardi.

Ummih de na binsu da ido amma hnklinta be knsu ta kosa ta kebance itama tyi kukan kou bacin rnta ze ragu.

Anty nahnah tace "tou hajiya mungode insha allahu in mmn ihsan zatazo zn bata kudin ya kawo miki ayoman hadin 100k .."

"Babu matsala allah ya kaimu.."

"Ameen hajiya mungode" cewar anty salaha. Mikewa sukayi sukayi musu sallama sukace in anty jannarht tafito ayi mata allah ya huta gajiya..hajiyar chardi tace tou.. Ummih tayi musu godiya kna tyi musu fatan komawa gida lafia. Suka amsa da ameen.. Hajiyar chardi ta dauko musu kyn biki suka amsa sukayi godiya kna sukabar gidan dmn a motar anty nahnah sukazo Suka ita ke diving . a motar suna tafe suna hira anty salaha na rike da noor da ihsan a cinyarta sunata wasanninsu. Anty salan tace "Yaufa ana biki gidanmu bamujeba bikin honey nah ke kika hanamu zuwa bnji ddhba.."

Anty nahnah tace "ke dallah rabu da wannan bikin ..yoouh biki kou shirme..wlhy bna farin ciki da aurennan ai kwara ace blood bazawa ya aura ba wannan fetsara unba.."

Anty salaha tace "allah de ya kyauta..sam basuma daceba..amma allah yasan dalilin hkn..shi honey ai anty jannarht yaso kmr ze mutu wlhy.."

Juyowa anty nahnah tayi tadan kalleta kna ta maida hnklinta kn tuki.. Tace "haba dan allah.. Dr jannarht de ta asibitinmu.." Cewar anty nahnah cikeda mamaki domin ita sam batada labarin zncen kou kadan.

"Hbade baki saniba...kou ince baki luraba" Cewar anty salaha tana gyarawa ihsan zama a cinyrta ta ciro nono tasa mata a baki.

"Wlhy bntaba saniba..ballantana in lura ni ai nasha shakuwarnan kawai haduwar jinine.." Cewar anty nahnah.

"Tab aikou wlhy tin kafin Hammad yakai hkn yakeson anty jannarht ni nariga na dago..kinsan duk a kntane yake cikin wannan halin.."

Anty nahnah tace "kai saboda allah.."

"Wlhy kou.." Cewar salaha.

"Oh allah sarki..allah yasa ba rabonshi bace ai da yayi mace wlhy anty jannarht mace se najima ina kwadayin hada jini da ita ..tou bnda yaya sede kani hammad kinga kuwa ita bata yarda ta auri Hammad yy mata yaro zata gani..shiyasa na daurewa raina, na hkra inayi mata fatan zaman samun miji kamili kmr

Please Login or Register in order to submit comment