Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

yadda take kamila.."

"Aikuwade ai anty jannarht abun soce ga kowa ga kamun kai..allah de ya bata zmn lafia da angonta.." Cewar anty salaha. Da hk har ta sauke salar a gidanta itama ta wuce nata gidan. Wajajen isha'i ta isa nata gidan.

Suna isa gidan daddy ya nufi bngrenshi anwar ya nufi bngaren kommy. Shikam hammad Direct dakinshi ya nufa yaga cukowar jamaarh a gidan seya fara tunanin kou lafia a hk ya nufi dakinshi ynajinshi a wani nishadin da tinda mommah ta haifeshi be taba jinsa ba se yau. Yna wani murmushi ya nufa bathroom domin ya watsa ruwa zuciyarshi tass yake jinta beda wata dmwa kmr yaro kankani haihuwar yau.

*
Suna fita ummih ta mike ta nufi bedroom dinnata na kasa. A kasa tasameta tayi zmn yan bori still tna kuka kmr rnta ze fita. Karasawa ummih tayi tazauna a gefen bed ta rafka tagumi hannu biyu, zuciyrta na suya ta tabbtr da jannarht tasan su waye zainab gumel da kukan dazatayi se yafi hkn doubles. Jingina tayi da byn bed din tna kallonta batace mata ta tafasaba ballanta ta kone. Dukda kukannata harga rnta take jinshi amma ta shareta don a halin ynzu har jannarht din ummih haushinta takeji. Kukan tayi ta gaji yayinda zazzabi ke kara rufeta jikinta na kakkarwa ta kwanta a kasan tiles din daki dukda sanyin kasan na damunta amma sam bata dmuba da hkn. Kudundine jikinta tayi a kasan tana tunano rywarta shikenan ita a whlce zata mutu ji tkeyi dmn batazo duniyaba da duk hkn be faru da itaba. Gashi tanada tabbacin ummih najin hsushinta sekace ita tace tana sonshi. Sahurace tashigo tasami ummih ta rafka takumi tna tunani. Ita kuma jannarht tana kwance a kasa se rawar dari takeyi. Kamata tyi ta kamata ta mike ta daurata a kn bed din ta lullubeta ita knta sahurar zuciyrta fal damuwa. Ummih na kallonsu batace uffanba.. Abinda ke cinta a zuciyrta yafi na jannarht. Sahura juyawa tayi tabar dakin domin ta kimtsa gidan da kou ina a hargitse yake. Rnr ummih kwana tyi a kn dadduma tana gayawa ubangijinta. Itakou jannarht kwana tayi da azababben zazzabi me zafi. Ummih tana sane da hlin datake ciki amma bata kulaba ibadarta kawai taketayi.

**
8:30 pm. Seda yy spending 1hour a toilet yna wnka kna ya fitou kugunshi daure da towel da karami a hannunshi yna goge sumar knshi. Ganin anwar yg zaune a gefen bed din ya zuba mishi ido yna murmushi yace "shege blood ka ganka..kmr ba wanda yasha jinyaba.."

Smiling yy yace "jinya ta warke..nafa samu anty jannarht.."

Anwar yace "Sosai kuwa kasameta bawani shamaki..ai shiyasa nake gaya maka *IN SO CUTA NE HAQURI MAGANI NE* blood ynzu ai kaci riba.."

Hammad yace "tabbas kuwa aikou ynzu kasuwa ta watse nikam nasamu riba alhmdllh nazama na dr jannarht.." Yakarashe mgnr yna wani lum lum da lumsassun sexy eyes dinshi .

Anwar ma murmushin yy..shiryawa hammad yy cikin kananan kaya..anwar na zaune yna chart a wayrshi. Turo kofar dakin akayi aka shigo. Mommah ce sanye take da wani arnen boyel lace a kalla kudinshi zekai 4.2 millions. Kasancewar ash color ne boyel din me ratsin pink yasa tasa mayafi ponk. Hannunta rikeda phone dinta. Anwar kanshi a kasa ya gaidata bata mabi ta knshiba idanuwanta na kn hammad. Tace "aah son..ashe jiki yy kyau ..ynzu nadawo dga hospital din akacemin ka tafi tin dazu. An sallamekune..?"

Yna murmushin yace "nop mommah naji saukine shine na sallami kaina kawai." Cewar hammad.

Mumushi mommah tayi cikeda jin ddh tace "alhmllh son..hk akeso.."karasawa tyi tazauna a gefen bed dmn tini anwar ya mike yadawo kasa ya zauna. Kallon anwar din tyi cikeda tsana tace "su cingom..a bani guri zanyi mgna da dana.."

Mikewa anwar yy yabar dakin. Sam hammad beji ddhn hknba. "Son inasone inyi mgna dakai."

"Okay mommah ina jinki.." Yy mgnr yana gyara znnshi a kn kujerar dayake zaune.

"Uw son a farkode am sorry bnsanardakaiba na ynke hukuncina saboda nasan na isane ..munyi shawara mun hadaka aureda jawaheer yauma aka daura aurennaku.."

Jin mgnr yy tmkr saukar aradu ya dago yana kallon mommah dan tabbtrda zncen datakeyi mishi..a kwayr idonta yaga tabbacin maganganun nata rai a matukar bace yace "habade mommah wani mgnane kikeyi hk..wacece kuma jawaheer!''

Mommah tace "dan ubanka jawaheer yar mama rabince bka saniba yau.." Cewar mommah.

Mikewa yy a matukar razane gani ykeyi kmr mommah tasamu tabuwar brain yace "What! Mommah kinsan me kike cewa kuwa.."
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...33

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013.

*alhmdllh anyi sunan bbyna a yau talata litil jiddarh na gaidaku ngd fans msu kara. Ngd sosai allah ya barmu tare dubannin gaisuwa gareku masoyana tnks alot. Bazan dena fadaba ngaso naga kauna duka ina godiya.*


"Alhmdllh..." Ya furta yayinda idanuwanshi suka sauka a knta. Karasawa sukayi suka zauna hammad da anwar suka zauna a kasa. Yayin da gogan yajejin Kukannata na mugun sosa mishi zuciya.

Data juya taga shigowarsune kuma hardashi kallo dya tayi mishi taji tsanarshi fam cike da zuciyrta. cigaba tayi da kukanta kou zata samu sassauci. tana rokon abih "abih wlhy ni bnasonshi..!" Ta fada cikin muryar kuka ta yadda duk wanda yaji seya tausaya mata.

Ummih kam bakin ciki kmr ze kasheta gani takeyi dande basu da yanci ne yasa abih yyma jannarht wannan mummunan auren. Itakam batasan ina zatasa rayuwartaba taji sanyi daga wannan bala'in se wannan jarabar.. Ashe bata gama da kaddarar yan gumel family ba..

Alhaji zubairu kallonta ykeyi cikeda tausayawa..

Shima anwar abun ya bashi tausayi dukdade ta wani bangaren farin ciki fal rnshi.

Gyaran murya abih yayi batare dayace tyi hkriba ya fara mgna tinda kukannata bame sauti bane . "Abunnande daya faru kaddarace duk wanda beyi mishiba sede muce ayi hkri..Allah kadai yasan dalilin dayasa kaddararnan ta faru..kuma dankin girmeshi fiddausi ai annabima matar daya aura ta fari ta girme mishi nesa ba kusaba.."

"Kwarai kuwa.." Cewar daddy dayake kallon jannarht shi bema hango alamar ta girmi hanmad dinba.

Ummih bakinta ya mutu tsabar bacin rai ta rasa uwar ubanta.batamasan ta ina zata faraba wannan kaddarar wace iri ce hk..ji takeyi kwara auren mansur da auren hammad sam jannarht bazata iya da zainab ba ballan tana rabi"arh.."ya rabbil alameen.." Ta furta a fili hadi da jingina da bayan kushin din. Zuciyrta na mugun harbawa.

"Abih ni bnasonshi na girmeshifah.. Wayyo ummih don Allah kisa baki.. Ni wlhy yasakeni bnasonshi dan Allah abih..ku ceci rywata..bna kaunarshi..." Jannarht take mgnr cikin kuka kmr zararriya.

Intace ta tsaneshi wani irin zafi yakeji a zuciyarshi.. Shide ko ta tsaneshi shi ynasonta a hakan tinda allah ne ya jarabceshi.

Alhaji zubairu ya kalli jannarht cikeda tausayawa yace "diyata kiyi hkri kinji.. "

Juyowa tayi ta rarrafo ta karaso gun seat dinshi ta dafa kafafuwanshi tace cikin kuka harda majina "Dan allah daddy kace ya sakeni wlhy bazan iya zaman aure dashiba ni bnasonshifa..dan Allah dan annabi..wayyooo" takara fashewa da kuka bakin ciki takeji inta tuna cewar ita matar hammad ce a ynzu.

Tausayinta ya cika zuciyar kowa dake gun musammanma hammad da ummih. Alhaji zubairu yace cikeda tausayawa" tou naji diyata yi shiru kinji.." Ya dawo da kallonshi kn abih yCe "tinda yarinyarnan bataso kada asata a wani hali.." Abih na jinshi bece komiba. "Kai hammad rubuta mata takardar sakinta ai ba a tilas a ynzu.. Kai sekaje kayi hkri kji baba."

Zuciyar ummih tayi fari sol addu'arh tashiga allah yasa hkn ya tabbata. Hk jannarht dinma tsagaitawa tayi da kukanta tnajin ta bakin hammad din.

Jin mgnr yy kmr saukar dutsen dala a zuciyarshi dafe kirjinshi yy knshi a kasa yy shiru ..

Kara maimaita mishi mgnr daddy yy..

Cikin snyin murya yace "hba dad saki kuma..allah fa ya hna saki..kumani gaskia bazan wani iya sakin matataba tindade dmn ina sonta..ba girmana tayiba koda ta haifi daah kmr ni, tom nide a hk nke sonta." Cewar Hammad.

"Ni wlhy seka sakeni.."cewar jannarht ta rarrafa gunshi tana kuka tace "ni kasaneki bnasonka.."

Kallonta kawai Hammad yakeyi ji yakeyi kmr ya rungumeta. Dabadan yawan jamaarh ba ai da tini ya shige jikinta gani yayima tafi kyau datana kukan.daga inda take yna jiyo zafin tiririn zazzabin dake jikinta..

Mikewa ummih tayi ta tasar da ita ta kamo hannunta tana kuka suka fita sukabar officedin sahurama ta bisu a baya dmn tini tafara hawayen tausayin anty jannarht.

Direct motar suka shiga tana kuka kmr rnta zefita ta fada jikin ummih tana fadin "ummih dakin barni ni seya sakeni wlhy ummih bazan zauna da kanin bayanaba a matsayin Mijina..'' Tana kuka tana maganganu ummih bata yi kokarin bata hkriba ita knta ta maza kawai takeyi.

Hammad na gani ummih tajata sukabar office din lumshe ido yy ynajin wani farin ciki na ziyartarshi ashe da gaskene adazu da daddy yasameshi da mgnr sam be yardaba gani ykeyi kmr a mafarki. Hamdalah yy a zuciyrshi.

Abih ne yy gyaran murya yace "hk allah yake lamarinshi tindade kai knasonta aishikenan a hnkli itama zata sakko."

"Hkne kam allah yade yasa alkhairi a lamarin.." Cewar daddy

Dukkaninsu suka amsa da ameen harda Hammad.

Abih yacigaba dacewa "Dan allah alhaji kurike mna diya amana wlhy kagantanan ita zuciyace ga duk wanda yake gidan marayunnan ..tin tna jinjiea muka tsinceta itadin abace me shiga zuciyar kowa bamusan mezata zamaba a lokacin..kaga ynzu hk kusa abinda take samu a aikinta shi take kashe ma duk wani da dake cikin gidannan.. Mun raineta mun bata ilmi dai dai gwargwado ..alhaji bamu samu matsalaba gun tarbiyar yarinyarnan. Itadin yace me matukar tarbiya da ladabi gatada tausayi..yau da ace watace nayi mata aure take fadin cewar batasonshi da kaga yadda zamu kare a office dinnan, amma jannarht inasonta sosai tmkar yarda ta fito daga jikina.. Zn iya ce mka duk ilahirin yrn dake gidannan bb wadda nkeso kmr jannarhtulfiddausi tin tana jinjira nake kaunrta har ynzu..hk take a zuciyar rukayyah kou ince tama fimu sonta dukkaninmu a gidannan..rukayyah ita ta raineta gashi har ynzuma tanaci gba da rainonta..Dan allah alhaji nabaku amanarta..bna fatan a wulmtamin ita"

Kowa yy jim ynajin bynan abih me taba zuciyar me sauraro. Shide hammad ji yakeyi kou iyayen jannarht bazasu nuna mishi sontsba. Tindama suka haifeta suka yardar ai ya tabbatar basasont. shikou gashinan allah ya jaranceshi da zazzafar kaunarta tin kafin yakai hk yke sonta gashi har zuwa ynzu..ji ykeyi kmr dan shi allah yyita.

Daddy da yy jim yace "Tou alhaji khasim nagode da karamci sosai..insha allahu diyade ta kowace kuma zamu riketa amana babu ha inci bi izinillahi allah ya tayamu riko.." Cewar daddy.

Dukkaninsu suka amsa da ameen..

daddy yacigaba da mgna "Alhaji dmnde nazone inyi godiya bakuma zngaji da godiya..yaroma dayaji mgnr yace shima zezo yy godiya allah ya saka da alkhairi.." Cewar alhaji zubairu.

Abih yace "hbade bkm ameen..amman nide abinda nkeso gareku dayane bazan fasa fadaba shine amana a rike mna diya amana don allah.."

"Karka damu alhaji insha allahu mun dauki amana kuma zamu rike.."

"Tou allah ya bada iko.."

"Ameen" cewar alhaji zubairu.

Hammad dan rissinawa yayi,yafara jero mishi godiya cikeda ladabi.

Hk kawai yaron ya kwantawa abih a rai ya yarda da natsuwarshi da kuma soyayyar dayakewa jannarht din..

"Ku bamu guri zamuyi mgna.." Cewar daddy yna kallonsu anwar da hammad din. Mikewa sukayi sukabar office din suka isa kn wani benci can daga gefe suka zauna hammad na sauke ajiyar zuciya ji ykeyi kmr bashi bne mara lafiyarma duk yaji ciwonnashi ya warke. "Wlhy blood ji nkeyi kmr a mafarki.." Cewar hammad yna fuskantar anwar. "Hmm kaide bari nima hk.. " cewar anwar.

"Wai ta yaya hknya faru.." Cewar hammad dayake mgnr cikeda farin ciki.

Anwar ya fara koro mishi byani "sanda ciwonka ya tashi sosai da sosai dinnan Doctor jannarht wato mtrka a ynzu tasanarda daddy damuwace tayi mka yawa shine daddy yakirani yake tambayata meke dMunka nagaya mishi..ashe rnr dayabar asibitin yaje yayi bincike a kan anty jannarht aka tabbatr mishi dacewar itadin yace ga gidan marayu. a rnr daddy yje gidan marayun suka hadu da wannan bawon allahn ashema sunsan juna.. Shine daddy ys nuna mishi bktrshi . abih yace dade ace kafin zuwan mansurne da se yabaka amma an rigarku.. Shinefa yabawa daddy hkri ni kuma da daddy yadawo ysnr dani yce kada in sanar mawa kowa, kuma yace in rinka bka hkri da kwantr mkada hnkli .. Still daddy sedaya kara komawa yanata rokon abih..harma abih din yazo yaduba jikinka timedin bka farkaba yaji tausayinka sosai.. Da aka samu prblms a aurenta da dyn dazata aura yakira daddy akazo aka daura dakai.. Kai nawan knada saarh wlhy...ni kai nyi mmki"

Wani irin kayataccen murmushi yy yace"alhmdllh..allah mji rokon bawa..nifa kouda anty jannarht mahaukaciyace inasonta a hkwlhy .." Cewar Hammad.

Murmushin anwar yayi yace "hk so yake ba ruwanshi dako kai waye.. Alhmdllh angon jannarht da.."se kuma yaja bakinshi yy shiru tunawada yayi da hammad besanda dayan aurenba.

Hammad farin ciki ya cikashi benasan me anwar yaceba se washe baki yakeyi kmr
gonar
audiga. "Kai kaga daddy zeyimin short yana gani yadda akasha fama allah ya kwato min ita..ta sanadin Daddy kuma yace wai insaketa.. Ai wlhy in duk duniya zasu taru suce in saki anty jannarht wallah bani sakinta ainida ita mutuka raba.." Cewar hammad.

Dariya Anwar yy hadi da cewa "shege Blood.. Knaji tanata kuka wlhy ni tama bani tausayi..allah kuwa."

"Ni kaina ta bani..amma cikon tausayinnawa shine kin sakin nata ..mutu ka raba." Cewar hammad yna wani smiling.

Anwar yace "aini nasan baka sakinta shima daddy yasani kawaide yace hakanne dantaji dan sauki a rnta."

Hammad yace ''Aikou nasha giyar wake bazan saketaba tab..ai wlhy naci wuya kou incema zancigaba daci tindade batasona..amma dassuki tinda ynzu hk itadin mallakinace."

Anwar yace "wannan kuma sekabi a hnkli ai abun dan a hnkline..ballantana yaseen naga anty jannarht tanada daru.."

Murmushi hammad yy yace "uhm sede ince allah ya bata hkri ..wlhy tlhy blood bazan iya sakin anty jannarht ba kouda zata rinka ynkan naman jikinane kullum.."

Anwar yace "shege blood..ynzufa kashiga sahun mnya..uhm kouda yke bka shigaba tinda baka dangana da anty jannarht ba.."anwar ya karashe mgnr yna kwashewa da dariya.

Murmushi hammad yayi yace "aini badan wannan nkesontaba..nide kawai inasontane kou babu abun..krmn dan iska"

Anwar ya kara kyal kyakewa yaceyace "um um sannu babban dan iska..Abunde abun sone fadi gaskia.." Duka hammad yakai kishi yace.
" Allah ni blood babuma abun a raina nide kawai nasan inason anty jannar fiyeda tunanina.."

Smiling anwar yy yace "Dukda hkde wata rna seka bukaci abun.."

Hammad yace "waikai meka maidanine.. Nce mka ni abunma ta rike abunta ni ita bkeso ba abunba..kai ta yayama znga abunnan..tab.."cewar hammad

Murmushi anwar yy shide yagane blood dinnashi bya hayyacinshi.

"Gobe zn fara azumina insha allahu.." Cewar hammad.

Cike da karin byni Anwar yace "wani azumin.."

"Wanda nyima allah alqawari mna inhar nasamu anty jannarht, gashi kuma allah yji rokona yabani.."cewar Hammad dake cikeda farin ciki.

Anwar yace "au bka mntaba..uhm ammande ka bari ka kara samun sauki.."

Hammad yace "yaza ayi in mnce..a'ah ai nariga na warke dagananma gida zaku wuce dani baxan koma asibitiba.."

Dariyar farin ciki anwar yy duk duniya ynason farin cikin hammad.

*
Byn fitarsu alhaji zubairu ya dubi alhaji khasim yace "alhaji again dmn mgnr kudin da wancan yakawone nakeso a gyamin kou nawane in biya a biyashi kama daga kn nera biyar a gaya min zn biya.."

Abih yy murmushi irinnasu na mnya yace "karka damu alhaji base kun biya komiba muma bamu taba kominacikin kudinshiba ..sadaki dakuka biya har millon biyu ma yy yawa wlhy albarkar auren mukeda bukata.."

"Hba alhaji bkm ai darajar mace tafi dukkanin kudin duniyarna..dazuciya daya muka bada kudin insha allahu kuma baza kuyi dana sanin aura mna yarku dakukayiba..kuma ma ai irin wa innan yaran abun a tausayane sam fa basusan dadihn iyayeba..haba alhaji aikou bkace mu rike amanaba muma in mukaci allah baze barmuba."

"Yauwa alhaji bkm allah ya bada zmn lafiya.. Mgnr tarewa ku dan dakata tukunna zuciyarta ta dan fara sanyi tukunna .."

"Tou alhaji bkm..mungode da krmci ni zan wuce.."dady ya fada Hadi da mikewa tsaye yna gya rigarshi data dan tattare.

Mikewa shima abih din yy yace "tou ha dmwa alhaji allah ya kauda idon makiya." Amen amen de" cewar daddy. Har bakin motar ya rakoshi anwar yashiga fannin dreva daddy yashiga bya hammad yashiga gba still ynawa abih godiya. Har sukabar gidan hammad nata godiya. Suna fita daga gidan yadawo da akalar godiyrshi kn daddy. Daddy de farin ciki ya cikashi na yadda yna dannashi nata farin ciki ynason hammad dukdade ba danshi bne amma ynasonta tamkar danshi anwar.

Daddy yace sukoma asiviti hammad yace aa aishi yama warke..dariya daddy yayi ..yna farin ciki dukda yasan akwai wani bala in a gabanshi. Direct gida suka nufa. Hammad de ji ykeyi kmr yace a kaishi gidansu anty jannarht don yanason sanin a wani hali take.amma yasan zuwanshi ba abinda ze kara mata se dmwa dan hk ya shafawa knshi salama. Badan ruhinshi yaso hknba.

*
Har suka isa gida jannarht na kuka kmr rnta ze fita tana jikin ummih suna isa gidan dreva yy packing shima dukda besan meke faruwaba yashiga dmwa. Jikin jannarht nata kakkarwa yayinda zafin zazzabi ke bugun jikin ummih tausayin jannarht din fal rnta dukda a wani fanni da haushinta a rnta.

Sahura ta fita daga motar ta budewa ummih, kamo hannunta ummih tayi tace "sauko mushiga ciki.." Cewar ummih data sauko dga motar hannunta na cikinna jannarht jin hannun nata takeyi kmr wuta yyn da hannun keta karkarwa.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...35

littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 08033368013.

*dedicated to mmn jiddarh bbynki na gaisuwa*

Grp 1 tnks for the love Hammad na gaisheku😊

"Aah bnsaniba seka sanar dani kanin ubana..kabi abinda nkeso azauna lafia fa.."cewar mommah.

"Haba..mommah wannan yarinyr gaskia bnasonta ... " cewar Hammad rai a bace.

"Dan ubanka yar uwarkace dole kowa kasota..tindama an daura muku aure.. gobe ma zata tare kaga mgnr soyyayya ya kare zaman aure da ita dole .." Cewar mommah tana kallon dannata.

Komawa yy yazauna knshi na juyi idaniyarshi na kallon kasa rnshi a matukar bace.. "Mommah ni macece daza ayimin auren dole.."

"Bnsaniba..saboda na isa ne ai.." Cewar mommah.

Tafe fuska yy yaca "Tou ni bana sonta gaskia..hba mommah mezanyi da ita.. Kawai kun cuceni.."

"Ubankane ya cuceka ..dan ubanka..wlhy ka shiga hnklinka tin muna mu biyu ..zmn aure dolene kyi da jawaheer kji na gaya mka..tinda ni ina sonta.." Mommah tayi mgnr hadi da mikewa tsaye.

"Nide sakinta znyi..tindanide bani naganiba nace inaso..wannan tsohuwar karuwar mezanyi da ita.." Cewar hammad.

"Kasaketa kaga yadda znyi da kai dan ubanka..kou kalmar saki nakara ji a bakinka senaci matar ubanka..inma karuwarce hk zaka zauna da ita dole inde inada rai..ai yar uwarkace naka se naka..hba shiyasa se ayi tayimin gori a familynmu ana cewa ni bn isa da yayanaba..kayi kuskuren sakin yarinyarnan in rnka yafi dubu seya bace kaji na gya mka.." Cewar mommah ta juya tabar dakin rnta a bace hnklinta a tashe. Dmn tasan seta samu matsala ta fannin hammad din.

Dafe knshi yy ynajin rnshi na mugun suya. Sometimes se yake ganin kmr akwai abinda ke damun mommah..dukdade yasan wannan tsarin auren mama rabi ce ta kitsimashi .aiko babu abinda ze hanashi maka mata red card shi mema zeyi da ita shegiya kowa yasan itadin karuwace. Ga rashin kunya amma a rasa waza a hadashi se ita. Dan guntun tsuki yy hadi da mikewa ya nufi toilet yadauro alwala yadawo ya shimfida dadduma yafara sallolinshi na magrib da isha'i. Mommah ta bata mishi rai amma a wani fannin daya tuna jannarht se hnklinshi ya kwanta yama manta da wata mgnr jawaheer. Yna idarda sallolinshi direct part dinsu anwar ya nufa . babu kowa afalon dan hk dakin anwar ya nufa kwance yasameshi da wayrshi a hannunshi. Karasawa yy yazauna gefen bed din anwar ya zuba mishi ido yace "angon jannarht ya ne..?"

Dan guntun tsuki yaja ya bashi lbrin yadda sukayi da mommah .."hba blood mezanyi da wannan yarinyar..gindinnatafa ns sauran maza ne.. sakinta znyi.
" Hammad ke mgna rnshi a bace.

Anwar yace cikin kwantrda murya "Aah pls blood.. Karka fara kodan mommah..iyayenmu lallabasu zamu rinkayi mu rabu lafia..ynzu kasaketa yaza kayi da bacin rn mommah..kasan kuma akwai wata fitina a gaba fah na aurenka da anty jannarht. Family sukaji yazata kaya se a hnkli fah..kayi hkri don allah blood kadauki aurenka da jawaheer a matsayin kaddararka pls ."

Dogon numfashi yaja yace "amma blood..ni dinnan a rasa waza a hadani dashi se wannan yarinyar..dama watace se in hkra.. allah wannan duk tsarin mama rabine..ita kenan mommah bata tabayin tsarin knta se yadda mama rabi tayi da ita ...tou wai in zaunada jawaheer inyi me da ita.."ya karashe kgnr zuciya bb ddh.

"Kyi hkri da ita blood..ina rokonka kabi komi a hnkli karkayi gaggawar yima aurenka da jawaheer wani abu don allah..koudan lefinka ga mommah na aurenka da anty jannarht.." Cewar anwar.

"Wani irin lefi kuma..aurena da anty jannarht ne lefi.." Cewar Hammad.

"Eh mna a gun mommah da sauran wasu daga family hk zasu gani ai .." Cewar anwar.

"Kai wannan ya dama..ksn wlhy kou gidannan ze kama da wuta a kn dole sena rabu da anty jannarht sannan wutar zata mutu sede kowa ya kone don nikam bazan rabu da itaba har duniya ta nade nida ita mutuwace zata rabamu wlhy.." Cewar hammad.

Anwar de yasaki baki ynata kallonshi yace "hmm kadebi a sannu kada so ya haukataka..mommah de mamankace kou me zatayi mka se hkri pls..in bakabi a hnkli ba se asamu matsala..kada ka rabu da jawaheer don allah."

Hammad jinshi kawai yakeyi..yau dabadan yna cikin farin cikin aurenshi da jannarht ba da tuni ya laftawa jawaheer saki sede komi ze faru ya dade be faru. Rnr hk ya kwana yna tunani tunani, rabin tunaninshi kan anty jannarht ne , kwana yy a dadduma yanaiwa allah godiya gameda kyautar jannart daya bashi.da asubahi yayi sahur din azuminshi byn yy sallar asubahi ya koma ya kwanta wani bacci me mugun dadih hadi da mafarkanta ya daukeshi. Wow!

**
Kwana tyi jikinta rau da safe kou yatsa bata iya dagawa duk jikinta yy laushi zuwa lokacin hawayen idanuwanta sun kafe, ko kukan bata iyayi se dumbin bakin ciki cikin dake kumshe a rnta.

Ummih kam tin jiya ta gaza kukanma taji ddh bakin cikin seya tarur mata kmr zuciyrta zata fashi. Ummih yadda taga rna hk taga dare rnr.hk itama anty jannarht din.

Safiya nayi ummih ta fita a dakin ta nufi sama ta bude wani daki ta shiga ta rufe knta kou zatayi kuka don samun sassaucin zuciyrta.

Hajiyar Chardi tariga ta dago babu lafia sahura ta tmby kou lafiya sahurade batace mata komiba.. Ganin ummih ta fito daga dakin yasa hajiyar chardi ta shiga dakin don ganin yaya jikin jannarht din. Tin kafin ta karasa bakin gadon take hangota tanata kakkarwar sanyi. Karasawa tayi ta budeta ta gnta har tayi wata rma hawaye ya bushe a fuskarta zama tayi gefen gadon tanayi mata sannu "sannu jannarht ashe jikin yayi zafi har haka.. Koude asibiti za ajene.."_

Jannarht de tanajinta amma bata iya mgna. Sannu ta rinka jera mata a kai a kai. Tayi tayi ta mikar da ita don ta kaita toilet amma duk jikinta ya saki..hajiyar chardi ta tsorata da ciwon tea taje ta hado mata amma ta gaza sha..duk ciwonnata ya addabi hajiyar chardi. Sahura tashigo dakin itama ta zauna ta rafka tagumi tazubawa jannarht din ido. Hajiyar chardi ta kara tmbyrta a karo na biyu. "Sahura nasan kinsan meke faruwa amma kinki gayamin koudan kngani ba jininku bace kou..amma ai anzama daya duk wanda yashiga damuwarka ai yna sonka."

Sahura tace "aah ba hk bne..ainima ba jininsu bace mommyn chardi bawai hk bne kiyi hkri.." Nan ta bata lbrin abinda ke faruwa ita knta hajiyar chardi abunya dameta dukdade bata taba ganin hammad dinba.

"Allah ya kyauta ..allah yasa hakanne alkhairi.." Ameen cewar sahura.

Ummih kam rufe knta tayi a dakin kawai se kuka yazo mata seda tayi ma ishi dai dai azahar ta mike ta dauro alwala tayi salllarh hadi da adduarh. Tana idarwa ta koma ta kwanta , zuciyrta fal tunani tunani. Gani takeyi harda lefin jannarht don a ganinta ita tasaki fuskar afkuwa soyayyar tata ga hammad din.

Sosai jikinta ya tashi harda suma hnklin hajiyar chardi da sahura a tashe tacewa sahura ta kira dreva yakaisu hospital ..dreva ya fitou da motar suka kamata itada

Please Login or Register in order to submit comment