Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

馃Ya zata kaya ne?馃槀馃挃Waye zai hakura.... ?馃檰馃徑鈥嶁檧锔忦煓咅煆解€嶁檧锔廤ohoho馃槀馃槀馃敟

鈥⑩€�
Ba lalle na cigaba da posting kullum kamar yadda na fara ba, Zan dan dinga hutawa kamar na zafafan baya. Ido ya fara matsawa.
Muna godia da kaunar books dinmu da kuke鉂わ笍


*_鈽� AL-茦IBLA_*馃挊
_Na Safiyya Huguma_

*_鈽� MABU茒IN ZUCIYA_*馃挅
_Hafsat Rano_

*_鈽� DALAAL_*馃挐
_Na Miss xoxo_

*_鈽� UBAYD MALEEK_*馃挀
_Na Mamu gee_

*_鈽� MAKAUNIYAR 茦ADDARA_*馃挃
_Na Bilyn Abdull_

Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nisha蓷i馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎.

Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.

Kamar haka馃憞馃徎馃拑馃徎

茒aya___300
Biyu____400
Uku_____450
Hu蓷u____500
Biyar_____700

Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki馃憞馃憞

0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB

saiku turawa wannnan numban ta whatsapp shedan biyanku(evidence of payment/Account name)馃憞馃憞

*_08085405215_*

IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU馃憞馃憞

聽 0903聽234聽5899

馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎
TEAM----ZAFAFA BIYAR馃敟馃槝馃グ馃槏
10/17/21, 2:11 PM - Aisha Adam: *NH*


*19*


*Abdul-rahman (sudais) is a young boy who's so passionate about putting the Holy Qur'an into memory. Please help this little boy grow his YouTube channel *ABDUL-RAHMAAN* you got nothing to lose in sha Allah thank you and Jazakumullah khair馃檹馃徎

https://youtu.be/WWIGq5Jbtb0

Do subscribe please...

*DAN ALLAH A SHIGA A DANNA SUBSCRIBE DON GANIN DUK SANDA AKA DORA BIDIYON SUDAIS YANA KARATU, HAFIZIN YARO NE DAYA TASO DA ZUCIAR SON KARATUN ALQUR鈥橝NI. *


*JAZAKUM ALLAH KHAIRAN AS YOU SUBSCRIBED鉂わ笍鉂わ笍*


*DALAAL*

*Tana* kwance akan cinyar Ummy. Ummyn na shafa mata kanta, Sai lumshe idanu take bacci na son daukar ta. Can ta daga kai tana duban Ummy.

鈥淯mmy! Habeeb yacemin yanada brother da baya gidan nan da a Morocco wai yake. Toh kuma ni a Spain na taba ganin wani me kama da Habeeb din. Amman kawai yanayin fuskar sa da sajen ne sai tsawon da yanayin jikin. Saboda banga kwayar idanun sa ba. Lokacin yana sanye da glasses.鈥�

鈥淣a鈥檃m hayateey! Zahiri. Tabbas Hafezullah kanin Habeebullah ne, Yan biyu ne. Shi Hafez din yana wajen k鈥檃nwar mahaifin su dake aure acan, Ko sanda aka auro ni gaskia banzo na tarar da shi ba. Sun dai taba zuwa wai Shi da Haj ziyadan, Lokacin ni kuma naje kaduna. Tabbas a madrid Alhaji yacemin suke da zama.. Ai kuwa suna kama sosai.鈥�

Shiru Dalaal tayi na dogon lokaci. Gaba d鈥檃ya ta rasa kalmar da zata furta. Ashe dai idanun ta ba gizo suke mata ba? Ajiyar zuciya ta sauke.

鈥淎llah sarki...鈥�

鈥淢enene Hayateey?鈥�

鈥淏abu komai Ummy! Kawai ina mamaki ne ashe yan biyu. Gaskia suna kama. Dan dai wancen yafi wannan hasken fata.. Wacece maman su to?鈥�

鈥淚dentical Twins ne tabbas, Mahaifiyar su bata gidan nan ai, Haj Binta itace marikiyar Habeeb. Ita kuma Haj Ziyadah itake rikon Hafez. Mahaifiyar su kauyen su d鈥檃ya da babansu Habeeb din. Sunan ta Haj Maimuna..鈥�

鈥淎llah sarki! Da an sani ba鈥檃 raba su ba..鈥�

鈥淭oh ya za鈥檃i? Akwai dalili shi yasa.鈥�

鈥淭oh Allah rufa asiri.鈥�

鈥淎amin Hayateey. Ya zancen yajin aikin?鈥�

鈥淢onday me zuwa za鈥檃 tafi.鈥�

鈥淪aboda hafsatu ta ishe ni, Da zuwan ki.鈥�

鈥淶anje Insha Allah.鈥�

Hira suka cigaba da yi. Gwanin ban sha鈥檃wa. Dalaal kawai dai dauriya take. Amma lamarin ya d鈥檃ure mata kai. Gashi kwanan nan tunanin sa na neman birkita mata lissafi.


***SANDAMU***

Haj Maimunatu gaba d鈥檃ya cikin tsukukun nan ta kasa cin abinci sosai, Gaba d鈥檃ya maganarta d鈥檃ya biyu akan yaranta suke. Data fara tunani kuma kanta zai soma ciwo.

鈥淕waggo na kasa tuno komi fa, Abunda na iya tunowa shine kamar na dan fara shayar da su suna jariran ko? Toh ni dai iya nan na iya tunowa. Kayan Habeebullah na jarirai shud鈥檌 ne, Shi kuma na Hafezullah kore ne...鈥�

Gwaggo Haule na daga gefe itada Hadizalo. Hadizalo na gyaran kayan miya, Ita kuma gwaggon tana goga goro a magogi. Gwaggon ta nisa tana mai zura goran data bare a dan tofin dake cikin ta.

鈥淶ahiri....Anyi haka diyar albarka, Kin shayar da Habeebullah da Hafezullah kusan kwanaki nawa nema idan ban mance ba. Suna jariran. Alokacin bayan kin haiho Habeeb mun dawo gida ruwan mama bai zo maki ba. Saifuddeen ya hiddo kudi aka siyo madara aka damawa Habeebulla. Daga nan ma ciwo ya dawo sabo, Ashe nakudar Hafezullah ce. To bayan kin haihe shi. Sai jijjiga tazo miki. Kin sha wahala ainun. Har takai kinyi jifa da Hafezullahi.鈥�

Haj Maimunatu ta rintse idanu tana hawaye, Hade da jijjiga kai tana salati.

鈥淕waggo ki bar zancen nan.鈥�
Hadizalo ta fada tana zubar da hawayen itama.

鈥淎鈥檃h Gwaggo cigaba inason ji., Dan Allah karki b鈥檕ye min komai鈥�

Gwaggo ta fyace hanci tana mai cigaba da cewa.

鈥淭oh sai likitoci suka shiga baki temakon gaggawa, aka duba Hafez aka ga buguwar batai masa komai ba. Sai dai kwana biyun da yai da yini, Bayan kin haihe tagwan sa. Da jijjigar da kika yi. Da wasu bayanai dai da likitan ya fada. Shi Hafez sai yazo da ciwon zuciya. Dan gaskia har ranar da zasu karb鈥檈 su ma sai da aka kaishi asibiti.鈥�

鈥淕waggo! Meyasa aka karb鈥檈 su.鈥�

鈥淢aimunatu dole a karb鈥檈 su. Tunda kinga matsala kika samu. Har takai ki kanyi jihwa/jifa dasu karo na biyu kenan. Akan kuma idanun baffannin shi saifuddeen da kannen mahaifiyar sa mata. Matsala ce data samu kwakwalwar ki da tunanin ki. Tunda kowa mance shi ki kai. Yaran ki kai jihwa dasu bayan an dawo gida kina basu Mama. Shi kanshi saifuddeen idan yazo ganin ku daukar abu kike ki je hwa masa...鈥�

鈥淗auka dai nayi sosai Gwaggo.鈥�

鈥淒iyar albarka... Ki godewa Allah! Domin kinsha jinya gaskiya. Domin ni da kannen mahaifiyar sa mu kayi shawara kan lalle ya karo aure. Idan yaro ya isa yaye ya bawa matar shi. Ko ita ta shayar da shi. Domin kinga ni na manyanta ba zeyiwu na shayar dasu ba. Ga ki ke babu dama sai a cutar dasu. Shikenan sai akace akwai kanwar sa datayi aure da dadewa bata taba haihuwa ba. Nan mukai shawara kan sai a bata d鈥檃ya itama.鈥�

鈥淶iyadatuh?鈥�
Haj Maimunatu ta tanbayi Gwaggo tana mai goge hawayen fuskar ta.

鈥淭abbas itace kau! To dai gaba d鈥檃ya sai aka cigaba da basu madara. Da akan kawo sunan din Idan kina bacci a sakala musu maman su sha. Idan kika farka sekita bori kina fashe fashe. Daga karshe ma duk sanda Za鈥檃 kawo su ko idan shi saifuddeen din yazo sai abin naki yayi tsamari ki wuni kina kuka bakyason ganin su baki d鈥檃ya. Har kwana yake a bakin kofar gidannan sau ba adadi yaron kirki. Na kira Alhaji Aminu nace ya nemi manyan saifuddeen din kan ya sawwake miki. Domin aure ba zai yiwu a haka ba.

鈥淒ak鈥檡ar dai ya iya shikar ki, Shika d鈥檃ya ya miki. Yara kuma aka bawa ziyadatun Hafez, Shi kuma Habeeb wata gwaggon su ta karb鈥檈 shi. Basu shekara biyu ba saifuddeen din aka daura mishi aure da wata diyar abokin baban sa. Toh yarinyar kirki dai wallahi ita ta cigaba da shayar da Habeeb har Allah ya temaka aka yaye shi. Shi kuma Hafezullah yaki amsar maman Ziyadatun, Har wajen mutane ukku duk yaki amsa. Sai madara suka cigaba da bashi. Dakyar yake iya karbar maman, Daya karba zai saki. Inaga sau biyu akace yasha na ita ziyadatun. Dake Allah ya sanya mai garin jiki ne kuma mai kwana agaba ne sai Allah ya raya shi.

鈥淒a anan garin kanon ita ziyadan take. Kullum sai takai Hafez wajen Habeeb har suka taso suna tafiya da magana. Sun yi sa鈥檃r marik鈥檃 gaskia. Sun rike su da amana. Duk sanda za鈥檃 kawo su wajen ki to fa ranar ke ba Lahia kinta yage yage kina doke abubuwa. Ganin haka yasa nace saifuddeen ya dena kawo su. Nan gaba zasu kawo kansu idan sunyi wayo. Gida da komai haka saifuddeen ya bamu a kano kan mu koma, Nace a鈥檃h! Ya dai barmu nan din. Har Allah ya baki lahia ki koma dakin ki idan kin amince.

鈥淭oh ana haka. Jikin Hafez sai ya matsa lokacin yana shekaru hudu ne ko uku. Bazan mance ba saifuddeen ya kara zuwa yana sanarmun kan su ziyadan zasu bar kasar kuma da Hafez zasu tafi Zai dinga ganin likita acan. Toh hakan akayi. Suka tafi kasar Morocco acan ya zama hafizin gaske har ya haddace qur鈥檃ni cikin kankanin shekaru ko nawa ne na manta. Amman dik hutu sai yazo shi wajen tagwan sa. Shima tagwan yakan je wajen sa. Toh haka dai suka cigaba da rayuwa.

鈥淪hi Hafez na can kasar Shi kuma Habeeb yana nan, Har Allah ya azurta marikiyar sa da haihuwa itama. Tafara haihuwa, Yayanta ko nawa ne an fada na mance don munje radin sunan ma. Toh Shi dai Habeeb ya kanzo nan din a boye don Karki gani. Shi kuma Hafez yana can yana ganin likitoci. Sun zagaya k鈥檃rashe da dama. Itama marikiyar tasa na neman haihuwa. Daga karshe ma dasa mata akayi. Ta haifi mace bayan Hafez din ya girma abadan ma. Sai suka koma kasar turawa kuma nan ma aka kuma dasa mata wani cikin ta sake haihuwar mace. Ance bata kara zuwa an dasa mata ba, yaran nata na nan kanana guda biyu.

鈥淪hi Hafez gaskia Saboda yanayin raunin zuciar sa ba鈥檃so yaga halin da kike ciki Shiysa mahaifin nasa ya hana kowa ya kawo shi wajen ki. Nima kuma na goyi bayan hakan ganin shid鈥檌n bame lahia bane. Amman dai Habeeb har wasu yasaka a boye suke duba lahiar ki Idan kin fita. Sannan shi mahaifin nasa yana mana aike gaskiya sosai, Ya samawa wannan dan (Malam Bala) aiki acikin birni. Sannan marikan Habeeb da Hafez din suna kokarin aiko kayan abinci da suturu a kawo miki. Hajiya binta marikiyar Habeeb wallahi har kayan abinci da kudi a boye take bayarwa akawo.

鈥淎mman dai Hafez saboda yanayin ciwon sa shi bai kara sanya ki a idanun saba. Habeeb yacemun Saboda hakan ne ma yake fushi dasu duka. Kan boye masa da ake. Amman yanzu Alhamdulillah za鈥檃ita baki dafa鈥橧 kicigaba kuma da shan magungunan ki na asibiti. Likitoci na kara duba ki. Ga sauka ana miki da yardar Allah komai yazo karshe. Saifuddeen dinma yace zasu zo. Idan kika huta. Nake jin har Hafez dinma dan ance ya kafe sai ya dawo kasar nan. Ki godewa Allah Maimunatu, Yaran ki nutsattsu ne, Sun tashi a hannu na gari, an rike su kamar 鈥榶a鈥檡a. Ba suyi maraicin uwa ba . Sun samu uba nagari jajirtacce. Habeebullah babban lauya ne na fannin shari鈥檃. Shi kuma Hafez din ance dakta ne na ilimi fannin kwamfuta... Alhamdulillahi.鈥�

Haj Maimunatu ta matse hawayen farin ciki,

鈥淕waggo shekarar su nawa yanzu?鈥�

鈥淏asu kai talatin ba. Amman dai a deb鈥檈 namu na hausa. Muga..鈥�

Ta shiga irgawa da hannu tana lissafi can ta cigaba da cewa,

鈥淎 turance 28 suke, A debe na hausa sunyi 29.鈥�

鈥淎llah ya raya su..鈥�

鈥淎amin Yaa rabbi.. Aamin.鈥�

鈥淕waggo kina ganin zasu yafemin?鈥�

鈥淵afewa wacce iri? Me kikai musu? Ke din da ba a sane kike komai ba, A haihuwar tasu fa kika ha鈥檇u da wannan lalurar diyar albarka.鈥�

鈥淭oh Gwaggo ku yafemun..鈥�

鈥淏abu abinda kikai mana diyar albarka. Sai da ma ince dake ki yafeni saboda ni ce na bada shawarar a dauke su. A kuma raba auren naku zuwa sanda zaki warware.鈥�

Hawaye ta shiga gogewa tana salati. Sai da tayi kukan ta mai isarta sannan tace da Gwaggo

鈥淕waggo shawarar da kika basu itace wadda tafi dacewa, Ko nice nan kwatankwacin haka ya faru da wani nawa shawarar da zan bayar kenan. Alhamdulillah! Allah na gode maka. Allah ka yalwatawa bayin ka lahia ingatacciya.鈥�

鈥淎llahumma Aamin diyar albarka, Hadiza sauke ruwan wankan nan ki sirka ki kai mata bayi. Diyar albarka tashi ki wanka ko kyaji dadin jikin ki. Kizo ga tofi Malam ya aiko almajirin sa. Idan Kinci abinci kuma ki hadiyi magungunan ki.鈥�

鈥淭oh Gwaggo.鈥�

Bata musa ba ta mike ta zura hijabi ta cire kayan jikinta ta daura zani. Hadizalo ta kai mata ruwan wankan, Bayi ta shige ta fara wanka. Tana yi tana hawaye...

***MADRID***

A nutse ya karasa parking din motar a parking lodge. Ya shige cikin gida bakin sa dauke sallama.

鈥淜a dawo Hafez? Duk kowanne ya shiga鈥�

鈥淣a dawo Maa! Eh kowanne yayi. A daren yau ma za鈥檃 sasu a jirgin da zai tafi lagos direct.鈥�

鈥淢asha Allah! Kaga ai mun samu sauki, Sai yan kayayyakin da suka rage kawai. Yaya kuwa ya kira wo ka?鈥�

鈥淎鈥檃h!鈥�

鈥淥h okay...鈥�

鈥淲ani abu ya faru ne?鈥�

Murmushi Haj Ziyadah tayi tana mai girgiza kanta,

鈥淎bun farin ciki ne, Nasan ko shi bai gaya maka ba, Habeebullah zai gaya ma.鈥�

Murmushi yayi kawai yana adduar Allah yasa mafarkin sa ya zama gaskia. Dan kwanakin nan sai yaita mafarkan wai sun hadu da mahaifiyar su.

鈥淕a abinci a dinning. Kar ma ka soma cemin ka koshi, Dan sai ka ci.鈥�

Dinning din ya nufa, Ya zauna ya debi abincin a plate ya naci. Yana kammalawa ya haye sama. Wanka yayo ya zura doguwar rigar jallabiya. Kwanciya yai akan gado bayan ya kunna karatun qur鈥檃ni. Qira鈥檃r sudeis sai tashi take. A hankali yake bin sudeis din daki daki. Cikin haka wayar sa tayi kara, Hanzarin dauka yayi yana mai tsaida karatun.

鈥淲aalykm Salam! Lapia qalau...! Ya naka? A鈥檃h bai kira ni ba. Oh Eh na kai kayan mune airport. Mu sai monday zamu taso Insha Allah. Mu sauka a lagos. Sai mu taho abuja kuma Maa Zata karba sak鈥檕 awajen k鈥檃warta. Washegari sai mu taho kano. No banda Papa. Shi Luxembourg zai tafi. Sai daga baya ze biyo mu ... Me kace?鈥�

Mikewa Hafez yai yana dafe saitin zuciar sa. Hawayen daya ke kokarin maida su suka shiga zurarowa. Zubewa yai a kasa. Saboda gabadaya jijiyoyin jikin sa sun saki.. Bakin sa na rawa yashiga tambayar Habeeb, Kana jiyo muryar Habeeb din yana ta kirawo sunan Hafez.

鈥淏ro! Kai Hafez! Hafezullah! Ba dai jikin bane ko?鈥�

Ina Hafez ai cire wayar yayi daga kunnen sa ya dubi gabas yai sujjadar godia ga Allah.

鈥淗ello...! Ina jinka bro.. Sorry sujjada nayi. Kasan inata mafarkai kusan yanayin haka? Alhamdulillah Yaa Allah!鈥�

鈥淲allahi! Alhamdulillah! Allah ya kara bata lapia.鈥�

鈥淎amin..!鈥�

鈥淪hikenan bari na barka ka huta...鈥�

鈥淥kay! Godia nake..鈥�

Har Hafez zai cire wayar a kunnen sa Habeeb ya shiga kiran sa.

鈥淏ro kakka katse..鈥�

鈥淥kay... Im all ears鈥�

鈥淢aganar yarinyar da nake gaya maka..鈥�

鈥淚na ji..鈥�

鈥淚na sonta sosai, Amma kuma na kasa gaya mata. Rannan fa da niyar fada mata naje. Amman muna had鈥檜wa na dubibice na tsiri cewa wata nakeso taya zan gaya mata. Yanzu kai ya kake ganin za鈥檃i?鈥�

Hafez yai shiru yana nazari. Can ya danyi dariya,

鈥淭anada saurayi ne bayan kai?鈥�

鈥淣o! Tace sun rabu tun tuni鈥�

鈥淲ell... Kawai ka gaya mata. Ai ba zata taba rejecting dinka ba.鈥�

鈥淯hm tace tanason mekyau kamar ni, Dan gayu irin wani cousin dinta. Dake na bata labarin ka setace tanason mara magana wanda baya shiga harkar mata kamar kai. Guy! Zan iya canza yanayin dabi鈥檃ta saboda yarinyar nan kaji Allah. 鈥�

鈥淜a isa ka canza yadda Allah ya yika akan mace? Bro! You can鈥檛. Kada ma ka fara. Look kawai ka koya mata yadda Zata so naka halayyar.鈥�

鈥淭soro nake karta subucemun鈥�

Dariya Hafez yayi kawai yana maida fitalr side lamp zuwa dim.

鈥淪hikenan duk yadda ake ciki zan maka magana, Idan kuma kazo ma shikenan sai na hada ku. Ko na aika ka ka tsara mun ita.鈥�

鈥淭sara? As in zance da ita?鈥�

鈥淓h鈥�

鈥淣o I can鈥檛! Ni da banda ilimi a wannan fannin.鈥�

鈥淎i nama fasa, Don tsaf zaka koremun ita. Zuwa zakai kaita muzurai kana danna waya.鈥�

Murmushi Hafez ya sake yi bai ce komai ba. Don dama ko da afili ne hakan ce ke faruwa, Shi murmushi ne kawai nasa, Habeeb kuwa akwai magana. Shi yasa mutane sunfi sabawa dashi tun suna 鈥榢anana. Shi kuwa Hafez anfi son sa saboda bashi da kiriniya ko kwaramniya.

Sai da Habeeb ya gama tsokanar sa. Cike da farin ciki sukai wa juna sallama, Kowanne zuciar sa tarwal da farin cikin dadin fara samun lapiar mahaifiyar su da tun haihuwar su bata samu lapia ba sai yanzu...


***KANO STATE***

*TUESDAY 23rd*

Tunda sassafe Dalaal ta shiga shiryawa, Ta wanke kanta da favorite shampoo and conditioner set dinta na strawberry data taho dasu daga Madrid. Batai wata kwalliya ba can. Riga da wando tasa. Ta dora doguwar riga baka akai. Ta yafa mayafin akanta. Tadan shafa hoda sama sama, Sai green tea lipstick din data shafa a labbanta. Saboda laushi da santsin da suke karawa lebe ga kuma lapiar fatar lebe da lipstick din yake gyarawa. Ta shafa turaruka sannan ta sauka kasa, Tare suka ci abinci da Ummy, Habeeb na waje yana jiranta a mota. Ummyn ta ri鈥檏o hannun ta suka fito

鈥淭oh sai kin dawo, Allah ya kai ku lapia ya dawo daku lpia. Tace da Kun shiga jirgi ki saurin mata message zata aika driver a dakko ki.. Allah ya kiyaye ya tsare. A gayda su duka.鈥�

鈥淭oh Ummy Insha Allah.鈥�
Dalaal ta fada tana mai sake kai mata sumba a gefen kumatu.

Sai da Ummy tai da gaske da kanta ta zura dalaal a mota tana mai sake mata addu鈥檃.

鈥淭oh sai ka dawo Habeeb, Hayateey Allah ya tsare.鈥�

Habeeb yaja mota suka fita. Gudu yake sosai akan titi dake safiya ce babu motoci sosai, Sai da suka kusa shiga airport. Sannan ya rage gudun da yake yana mai kara sanyin na鈥檜rar dake busa sanyi.

鈥淒alaal..鈥�
Ya kira sunan ta cikin wata iriyar murya.

鈥淣a鈥檃m!鈥�
Ta amsa shi tana mai cigaba da danna wayarta.

鈥淢agana nakeso muyi.鈥�

Ajiye wayar tayi tana mai juyawa ta kalle shi,

鈥淢e kika dauki matsayi na awajen ki.....?! Kiyi hak鈥檜ri da kalamen da zasu futo daga baki na, Nayi hak鈥檜ri na tsawon lokaci. Zuciata ta gaza hakurin rashin sheda miki. Nayi magana da kanina ma akan ki...! Shima yace na gaya miki kawai menene na boyewar?鈥�

Gaba d鈥檃ya maganganun sa sai suka nemi dagula mata lissafi. Musanman data gano kanin da yake nufi twin dinsa Hafez ne na spain.

鈥淲ane kanin naka?鈥�
Bakin ta yai subutar tambayar shi.

鈥淣a Morocco! Twin brother na ne, Hafezullah da yake wajen Aunty dinmu a spain....鈥�

Ajiyar zuciya ta sauke, Ta kakaro murmushi tana dan lankwasa yatsunta. Gaba d鈥檃ya tunanin Hafez ya shiga zagaye mata kwa鈥檏walwa. Tambayoyi ne suka shiga ratattako mata akai, Kalamen da Habeeb ya fada ne suka dawo da ita daga duniyar data tafi..

鈥淒alaal! Words are short of describing how beautiful you make me feel.... I...I just want to let you know that you own all my heart.. Ina son ki, Ina son ki sosai, Na gano hakan tun kwanakin baya da nake ta tunanin ki... Dalaal! Kice wani abu. Zaki amince ki karbi kokon barar soyayyar yayan ki? Idan ma baki amince ba ki gayamin yanzu.. Kakki ji komai babu abinda zai raba zumuncin mu dan baki amince ba. Kice wani abu.鈥�

Daskarewa dalaal tayi. Har ya karasa parking motar, Bai kashe ba ac nata yi. Gefe d鈥檃ya kuma wakar shata ce ke tashi ahankali. Ajiyar zuciya ta sauke katuwa.

鈥淗ar...Munzo?鈥�

鈥淢unzo...Yaya to? Yes or no?鈥�

鈥淵au yaushe ne..鈥�

鈥淵au talata.. Pls ki amsa ni..鈥�

鈥淢utum zai ce bayason dan uwansa musulmi ne?鈥�

鈥淚s that a yes or no? Plss ki dalaal kice wani abu.鈥�

Shiru tayi, Domin ahalin yanzu bazata iya yanke hukunci ba, Duk da tanajin wani abu game dashi data kasa tantance so ne ko kuwa? Fita yayi ya bude mota murfin motar, Hade da zaro akwatinta a baya.

鈥淢agana nake... uhm? Yes or ....?鈥�

鈥淜abani lokaci.鈥�

鈥淚dan na baki ina fatan ba zaki rejecting dina ba.?鈥�

Tasamu kanta da 鈥榙aga kai alamun Eh.

鈥淚nsha Allah..鈥�

鈥淥kay!! I will take that as yes....Ba wani maganar No daga baya.鈥�

Murmushi tayi, Saboda Habeeb ko cikin bacin rai kake dole ya saka dariya. Har ciki ya rakata yana mai jan akwatin nata. Ta shige tana mai daga masa hannu. Shi kuma ya koma yaja mota. Yana tuki da hannu d鈥檃ya. Dayan kuma yana mai zanawa Hafez message kan yayi confessing soyayyar sa. Kuma ga duk alamu ya dace.

***NNAMDI AZIKIWE INTERNATIONAL AIRPORT***

**ABUJA**

***Arrivals***

Tunda ya sako kafar sa wajen tambarin arrivals yake jin wani yanayi na daban a zuciar sa. Wata iriyar iska ce ta shiga kad鈥檃wa. Lumshe idanun sa yayi ya bude su akan mutanen dake wulgawa kowa janye da akwatin sa. Haj ziyadah dasu Basmah na daga bayan sa.

鈥淢aa bakya jin sanyi?鈥�

Ya juya yana tambayar mahaifiyar/marikiyar sa Haj ziyadah dake gyarawa basma hular kanta.

鈥淎hh no! Ko jikin ne?鈥�

鈥淢aaaa water! Water.!鈥�
Bushra ta shiga bubbuga k鈥檃farta tana jan jakar Haj ziyadah.

鈥淜un cika fitina wallahi, Ba yanzu kuka sha ruwa a flight ba? Oya muje ga wani water dispenser can, Hafez zauna ka huta kafin mu dawo.鈥�

Zama yai akan kujera yana mai jinginar da kansa ajikin kujera. Wayar sa ya janyo ya kunna. Text message din Habeeb ya shigo. Tsayawa yai yana karantawa, Murmushi ya danyi. Ya masa reply da.

鈥淐ongrats&Best of luck鈥�

****Wayarta ta ciro a jaka, Dayan hannun tana mai jan akwatin ta. Daya ta rike wayar ta. Da handkerchief dinta me kyau dashi pink me zanen strawberry. Ba鈥檏in spectacles ta zaro ta zura a fuskar ta. Ummy ta kira take sheda mata ta iso. Yanayin yadda wani sanyi ke ratsa tane yasa ta takure waje d鈥檃ya tana amsa wayar Ummyn. Tana gama wayar. Ta maida ita aljihu. Dai dai lokacin da handkerchief din iska ta kada shi. Bai tsaya koina ba sai fuskar Hafezullah. Yana Sanye cikin kananun kaya. Ya dora pcap akan sa.

鈥淚鈥檓 so sorry! I鈥檓 soo sorry..!鈥�

Tunda tafara magana ya tsaya yana kallon fuskar ta. Ta saka glasses baki. Baka gane wacece. Amman yanayin fuskar ta. Da muryar kai harma da kamshin shampoo dinta hade da turarukan da lipstick dinta duk irin na dalaal dinsa ne. Sa hannu tayi zata karbi handkerchief din ya riko hannun nata gaba d鈥檃ya. Yana kokarin zare glasses dinta.

鈥淪trawberry shampoo, Calvin Klein perfume, Greentealipstick, Ha..Have we met before?鈥�

Da sauri ta juyar da kanta tana girgiza shi. Gashi electric shocking din dake dawaniya dasu biyun ya hargitsa ta kamar haduwar su ta farko..Kamar zaiyi kuka ya sake riko hannun ta, Tanata kokarin ya saketa yaki. Mutumin naku kansa ya zauce yauga mai kama da dalaal dinsa.

鈥淧lease! Ha..Have we met before?鈥�

Kin amsa shi tayi, Hakan yasa ya sake tambayarta cikin harshen Spanish,

鈥減or favor! 驴Nos hemos visto antes?鈥�

鈥淣o...! We just met..鈥�

鈥淣ooo..! In Spain, me salvaste la vida, en aquel entonces cuando estaba en estado cr铆tico..鈥�

Ganin zai ganota da gaske tai hanzarin fusge hannun ta, Tana zabga masa harara.

鈥淜ai wane irin mutum ne? Kana wani yare da bansan shi ba.... Ka tambaya na amsa ka. Bansan ka ba.鈥�

Bakin sa a bude ya tsaya yana kallon ta. Zare glasses din idanun sa yayi. Ya tsaya yana kallon yadda take ta sauri hartana tuntub鈥檈 ta fice.

鈥淒alaal!! You can鈥檛 fool me!!!鈥�

Tana fita ta tarar da wanda akace zai dauketa. Da sauri ta shige cikin motar. Shi kuma yaja suka tafi. Hafez yana can a sandare a tsaye. Haka Haj ziyadah ta dawo ta same shi.

鈥淢e kake a tsaye?鈥�

鈥淏akomai Maa!鈥�
Ya amsata yana karbar jakar hannunta ya rike.

Girgiza kai Haj ziyadah tayi. Domin tasan dama ko da wani abinma ba fada zai yi ba. Haka halin Hafezullah yake. Shiysa ba鈥檃 hayaniya dashi... Suna fita suka samu Uber da Maa ta kira. Ya dauke su zuwa unguwar su kawar Maa da zata karbi sako.

*_鈽� AL-茦IBLA_*馃挊
_Na Safiyya Huguma_

*_鈽� MABU茒IN ZUCIYA_*馃挅
_Hafsat Rano_

*_鈽� DALAAL_*馃挐
_Na Miss xoxo_

*_鈽� UBAYD MALEEK_*馃挀
_Na Mamu gee_

*_鈽� MAKAUNIYAR 茦ADDARA_*馃挃
_Na Bilyn Abdull_

Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nisha蓷i馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎.

Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.

Kamar haka馃憞馃徎馃拑馃徎

茒aya___300
Biyu____400
Uku_____450
Hu蓷u____500
Biyar_____700

Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki馃憞馃憞

0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB

saiku turawa wannnan numban ta whatsapp shedan biyanku(evidence of payment/Account name)馃憞馃憞

*_08085405215_*

IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU馃憞馃憞

聽 0903聽234聽5899

馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎
TEAM----ZAFAFA BIYAR馃敟馃槝馃グ馃槏.

An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani

Please Login or Register in order to submit comment