Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

tun suna kanana shi ya futa daban.

鈥淏ara mu je.鈥�

鈥淥kay Sis! Ki gayda Ummy kafin nazo gaishe ta.鈥�

鈥淶ataji Insha Allah!鈥�

Suna tafe Fanna mai aiki na gaba, Dalaal na biye da ita suka karasa sashen Ummy.

鈥淗ar kun dawo?鈥�

鈥淓h mun gaysa, Suna gaida ki.鈥�

鈥淢asha Allah! Kinga haka ai yafi da kika shisshiga ido na ganin ido ba sai da daddaren ba.鈥�

鈥淵ana gayshe ki..鈥�

鈥淲a?鈥�

鈥淲annan wanda ya dakko ni.鈥�

鈥淥h Habeeb! Habeebullah.鈥�

鈥淓h! Yace na gaishe ki kafin yazo ya gayda ki.鈥�

鈥淎llah sarki 鈥榙an albarka, Kullum sai ya shigo ya gayshe mu.鈥�

Hira suka cigaba da yi, Dalaal na karasa bata labarin rayuwar da tayi a Madrid bayan tahowar su. Nasarorin data samu dama yadda komai ya kasance a tak鈥檃ice, Daga nan ta shiga bata labarin zuwan ta lagos, Yadda ta boye bata sanarwa uncle sam zata dawo Nigeria gaba d鈥檃ya ba. Da kuma yadda ta karanci komai nasa, Gaba d鈥檃ya duk wani abu daya shafeta ta dangane da Uncle Sam, Dalaal ta sanarwa Ummy komai. Harda doriyar binciken da ta yiyyi akan sa.

鈥淗m! dama nasan za鈥檃 rina, Duk dai wanda yaci dukiyar maraya ba zai gama da duniya lapia ba. Rabu dashi Insha Allahu, Zan yiwa baban su habeeb magana. Kinsan babban mukami ne dashi, Alkalin alkalai ne. Mu bar komai a hannun sa. Insha Allah zamu ga sakayya me kyau.鈥�

鈥淭oh Ummy!! Allahumma Aamin.鈥�

鈥淶an roki habeeb ko su Na鈥檈em wani acikin su ya kai ki shago ki dan sassayo abunda zaki bukata ko?鈥�

鈥淭oh Ummy! Amman inada komai.鈥�

鈥淎h hayateey ba dai komai ba, Kinga baki da kayan hausawa, Dole a diddinka miki. Aminu kano kikace ko?鈥�

鈥淓h nan asibitin. Toh Ummy.鈥�

Sannu ahankali haka rayuwar Dalaal ta cigaba da gudana zuwanta wajen Ummy, Sati biyun na cika ta soma zuwa asibitin malam Aminu kano, A matsayin resident doctor......

DALAAL: A new world:鉂わ笍鉂わ笍


*_鈽� AL-茦IBLA_*馃挊
_Na Safiyya Huguma_

*_鈽� MABU茒IN ZUCIYA_*馃挅
_Hafsat Rano_

*_鈽� DALAAL_*馃挐
_Na Miss xoxo_

*_鈽� UBAYD MALEEK_*馃挀
_Na Mamu gee_

*_鈽� MAKAUNIYAR 茦ADDARA_*馃挃
_Na Bilyn Abdull_

Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nisha蓷i馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎.

Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.

Kamar haka馃憞馃徎馃拑馃徎

茒aya___300
Biyu____400
Uku_____450
Hu蓷u____500
Biyar_____700

Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki馃憞馃憞

0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB

saiku turawa wannnan numban ta whatsapp shedan biyanku(evidence of payment/Account name)馃憞馃憞

*_08085405215_*

IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU馃憞馃憞

聽 0903聽234聽5899

馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎
TEAM----ZAFAFA BIYAR馃敟馃槝馃グ馃槏
10/17/21, 2:10 PM - Aisha Adam: *DALAAL鉂わ笍鉂わ笍*


*ZAFAFA 2021 PAID NOVELS*


*ALKIBLA: HUGUMA*
*DALAAL: NANA HAFSAT*
*UBAYD MALEEK: MAMUH GEE*
*MABUDIN ZUCIYA: HAFSAT RANO*
*MAKAUNIYAR KADDARA:BILYN ABDULL*


*EPI:15*

Tana ta sauri ta fito daga sashen Ummy, Sanye cikin doguwar riga ta atamfa. Bata daura d鈥檃nkwalin ba, Sai ta yafa mayafi akanta ta zagaye shi. Hannun ta na hagu dauke da handbag din ta. Tana tafe tana waya da Dr Fabio. Magana suke ita da shi cikin harshen spanish. Habeeb dake zaune a mazaunin me tuki ya tsaya yana kallon yadda take spanish kamar tsatson can.

鈥済racias se帽or, le llamar茅 m谩s tarde.鈥�

Katse kiran tayi ta zura wayar a jaka. Tana mai sakala seat belt.

鈥淚na kwana?鈥�

鈥淟apia lou gayu... Wani yare naji kina yi ai.鈥�

鈥淥hh that...Da malami na nake. Godia na masa nace zan kira shi daga baya.鈥�

鈥淥kay.. Ya sunan lawyer ko barrister da yaren?鈥�

鈥渁bogado鈥�

鈥淲hat? Seriously?鈥�

鈥淔or real...鈥�

Murmushi yai yana jijjiga kansa alamun gamsuwa. Da reverse ya fita da motar suka dauki hanya. Hannunsa yasa ka wak鈥檃r mamman shata. Yana ji yana bi ahamkali.

鈥淜inga chamber dinmu nan.鈥�

鈥淯pstairs?鈥�

鈥淥h yes! Yanzu zaki ga mun isa asibitin ba nisa sosai ai.鈥�

鈥淥kay!鈥�

Suna tafiya yana nunnuna mata gari, Har suka karasa asibitin Malam Aminu kano (Akth)

鈥淢un zo, Inama kikace?鈥�

鈥淪peciality (neurosurgery/psychiatry)鈥�

鈥淭ohm, Bara mu tambaya wajen.鈥�

Wani ma鈥檃ikacin asibitin suka samu yana tafiya a kasa. Habeeb ya tambaye shi ya nuna musu. Sannu a hankali har suka karasa bangaren da Dalaal din zata fara aiki.

鈥淭hank you... Soo much!鈥�

鈥淯 welkam gayu!鈥�

Har cikin wajen ya rakata. Ta kammala komai sannan ya mata sallama ya tafi kancewar anjima zai dawo d鈥檃ukar ta.

****Ummy da Alhaji saifuddeen ne zaune a parlorn sa, Ta karasa bashi labarin Alhaji sameer kawun dalaal wato kanin mijin ta na baya daya rasu, Mahaifin Dalaal. Alhaji saifuddeen ya girgiza kai yana mamakin wannan mugun hali irin na Alhaji sameer yayi kanai-kanai da dukiyar marainiya ya cinye komai ya zama nasa.

鈥淜uma Hajia kanin sa ne uwa d鈥檃ya uba daya? Ba shi da wasu yan uwan ne sai Sameer din kawai?鈥�

鈥淎lhaji ka manta na gaya maka tun a baya?鈥�

鈥淲allahi kinsan abubuwan da yawa, Ya kwanta mun鈥�

鈥淭oh su uku ne kadai iyayen su suka haifa. K鈥檃nwar su ta riga shi mahaifin dalaal din rasuwa. Toh dama na gaya maka ai marikin su tun suna kanana shine aminin mahaifina. Bazan manta ba ance wani fada akai acan kasar, An kashe mutane da dama ciki harda iyayen na su, To shine kanin mahaifin su dama shi anan garin yake, Bayan ya samu labarin abunda ya faru sai ya debo su gaba daya ya dawo dasu nan, To bayan rasuwar kawun nasu shine rikon su gaba d鈥檃ya ya dawo wajen baban mu. Saboda basu da wasu yan uwa anan din. Duk wani shawara da komai da mahaifin mu suke yi. Da baba ya rasu, Sai shi marigayi Hamoodi (mahaifin Dalaal) Ya fara sana鈥檃r mai, A can kasar lebanon. Sai suka bude reshe anan k鈥檃sar ya zama shine wakilin su. Allah ya buda masa gaskia sosai, Ni dai tun alokacin na fuskanci kamar shi Sameer din yana yiwa Hamoodi hassada. Har haka kawai ya dena shiga harkar sa gaba d鈥檃ya. Amman duk da haka mahaifin Dalaal bai yanke zumunci ba,

鈥淵a cigaba da dawainiya da Sameer din. Toh bayan munyi aure sai ya zamana ya bar masa ragamar komai na nan. Ya dora shi akai shima yana samun nasa. Inda muka koma babban reshen dake lebanon din. Acan na haifi Dalaal. Daga kanta kuma Allah bai Sa inada wani rabon na sake haihuwa ba. Daga lebanon muka koma Paris, Duk wata riba da ake samu anan reshen na Nigeria mahaifin Dalaal yace sameer ya dinga rike wa. Sannu ahankali dik kudaden daya samu ya rika aikawa Sameer yana sayar masa kadara na gidaje da filaye a rassa da dama, Kuma ya saya masa gida kyauta me kyau, Da mota. Ya dauki dawainiyar auren sa baki d鈥檃ya.

鈥淢uka zo nan garin kano akayi biki, Saboda yar garin nan shima ya aura. Bayan anyi biki ya haifi babban dansa, Wallahi bakaga hidimar da mahaifin dalaal ya masa ba. Komai na dawainiyar suna shi yayi. Arzikin sa ya kara hab鈥檃ka, Saboda shi mutum ne mai son temakawa marassa shi, Masu shi dinma kara musu yake. Yakan ce wanda ka bayar shine naka. Mun dan zauna a garin Kano, Daga nan muka koma k鈥檃sar spain reshen Madrid. Saboda chanjin reshen aiki da aka sake masa. Duk kadarorin sa ya tattara ya bawa sameer ajiyar su. Ruwan kudin kuma yace ya juya masa bisa ga amana, Ya kuma sake bashi jari mai tsoka yace shima gashi nan, Ya roke Shi da duk abunda ya kamata yaga ya dace ya juya masa kudaden sa dasu.Duk sanda Allah yasa yayi retire ko wani tsautsayi yasa ya dena aiki. Yace zamu tattara mu koma Nigeria muci alfanun kudaden mu. Daga nan kuma yace sai mu koma kasar su ta lebanon da zama baki d鈥檃ya. Wannan shine burin da marigayi hamoodI ya tafi dasu a zuci da kuma baka. Bayan rasuwar sa. Hargitsi sosai ya tashi, Sameer yace ba zai bada gadon Dalaal ba har sai ta mallaki hankalin kanta, Sannan sauran dukiya da kadarorin marigayin yaki bayyana su. Ni dai abunda na samu a kaso na na karba kawai, Domin wanda ya tara ma ya tafi. Toh karatun ta da komai dama scholarship suka bata saboda tana d鈥檃ya daga cikin dalibai uku da suka fi kowa hazaka a b鈥檃ngaren kiwon lafiya.

鈥淒an abinda ba鈥檃 rasa ba bansaniba ko yana aika mata, Ni dai duk sanda lokacin bata kudin batarwa yayi ina tura mata. Saboda yadda ya nuna yafi ni iko akanta yasa na dena zafafawa. Tun kafin ka aure ni ba nacin da banyi ba yaki ya bawa Yarinya hakkin ta. Bansan wane irin hankali yake so tayi ba. Tace kuma bai taba mata maganar ba. Kasan na gaya maka shi Inde akan kudi ne zai iya yin komai. Shi adole se ya mallaki komai. Har takurawa yayi yaita zuwa wajen kanin mahaifi na kan shi lalle yanason ya aure ni, Ya ri鈥檏e yar yayan sa, Nasan kuma da biyu yake so Saboda ya handame timunin takaba ta. Ya kuma cinye na Dalaal. Yarinyar ashe tana sane da komai, Shine ta bar aikin likitan cin da take acan kasar ta dawo Nigeria gaba daya, Ta sauka a gidan sa. Duk ta karanci komai da komai, Tace har gida ya sauya, Wai gidajen mansa da kamfanoni ga estates da hannun jari daya ke dasu. A takaice dai ya cinye kudin marigayi gaba d鈥檃ya ciki harda gadon Dalaal... Allah ya jikan Hamoodi, Tabbas sameer yaci amanar zumunci.鈥�

鈥淪ubhan鈥橝llah! Toh Allah ya sawwake ya shrya. Shi kuma Allah ya jikan sa da rahama. Dan dai ya samu mai alkunya ne da sanin ya kamata. Tanada nutsuwa sosai wallahi. Ga hankali da tarbiyya...鈥�

鈥淎amin Alhaji...鈥�

Ummy tafad鈥檃 tana lankwasa hannayen ta, Fuskar ta kumshe da murmushin jin dadin yabon dalaal da yake.

鈥淓h Insha Allah! Yanzu dana yi sallah na dawo. Zan kira justice Adebayo Samuel olatunwo dake lagos, Ya fara mana bincike da Komai, Yadda zamu samu concrete evidence, Zamu kamashi a hannu lokaci d鈥檃ya, Kakki damu, Karshen sa yazo. Matukar yana numfashi adoron kasa to yardar Allah da kuma karfin shari鈥檃 zai ga yadda ake yagalgala maciya amana masu cinye gadon marayu. Wallahi irin su suna nan. Gani suke sunci bulus. Ai ranar lahira da kallo. Allah dai kyauta ya shrya. Har lauyan sa dake karkashin dukiyar tasa dik zamu nemo su. Cikin lokaci kalilan zai zo hannu.鈥�

鈥淭oh Alhaji... Mungode Allah ya saka da alkhairi, Ya Kara maka lapia da nisan kwana mai amfani.鈥�

鈥淎amin hajjaju. Bara na dan zagaya gidan gona ta. Ina kuma dalaal din?鈥�

鈥淎i tafara zuwa asibitin.鈥�

鈥淥kay! Waya kaita ko direba鈥�

鈥淗abeeb nasa ya kai ta, Inaga shi zai dakko ta ma.鈥�

鈥淏ata iya tuki bane?鈥�

鈥淭a iya sosai, Tama baro tata motar acan wajen kawarta. Amman naji tana zata siyar mata ta aiko mata da kudin. Zata cika ta sai wata Anan鈥�

鈥淗ar sai ta siya? Ga motoci nan birjik a gidan nan, Ta rika dauka kawai tana zuwa aikin kafin a nema mata tata. Tafi su Ayaah, Su matsoratan sun kasa iya tuki.鈥�

鈥淎i su Ayaah kam sai a hankali, Gaba d鈥檃ya sun kasa iya yi. Toh Alhaji angode Allah ya saka da alkhairi.鈥�

鈥淎amin! Sai na dawo鈥�

鈥淭oh Alhaji, Allah ya dawo da kai lapia, Tsautsayi da asara, Sharrin mutum dana aljan, Sharrin K鈥檃rfe. Allah ya kiyaye ka.鈥�

鈥淎amin Aamin. Godia nake..鈥�

Ficewa yayi yana aiko mata da sa鈥檏on wani tsadadden murmushi irin nasu na manya da ita kadai tasan manufar sa. Ita dinma murmushin ta masa tana mai daga masa hannu har ya shiga mota ya ja......

***DALAAL***

Habeeb na fakawa ta shiga da sauri saboda yadda taga ji sosai.

鈥淪annu gayu-gayu.鈥�

鈥淭hank you!鈥�

鈥淵aya wa?鈥�

鈥淗a... Ha..鈥�

鈥淗a ha wa daga ciki? Ko dai baki rike sunana ba har yanzu? I鈥檓 in pains鈥�

鈥淚鈥檓 sorry! I鈥檓 bad really.. when it cms to recalling names.鈥�

鈥淥kay! Formal introduction; Sunana Habeebullah Saifuddeen ibrahim. Ana kira na da Habeeb.鈥�

鈥淚nsha Allah bazan manta ba. And I鈥檓 dalaal hamoodi sa鈥檈d. Lala or dalaal kowanne ka kira ni is okay鈥�

鈥淜o gayu gayu ba...鈥�

鈥淕ayu.. As in?鈥�

鈥淵ar gayu mana. Half-caste, Nigerian Lebanese鈥�

Dariya Dalaal tayi jin abunda yake nufi. Ba ta sake magana ba sai girgiza kai kawai da tayi. Habeeb ya shiga tuki yana mai kara sautin wakar dan kwairo.

鈥淜anason waka irin haka.鈥�

鈥淲akar gargajiya ko?鈥�

鈥淗aka ake ce dasu ko?鈥�

鈥淓h... Nima ai dan gargajiyar ne. Kani na ne da sauran yan gidan mu yan gayu. Wane irin waka kikeso..?鈥�

鈥淏lues...鈥�

鈥淚rin romantic slow musics dinnan ta masoya.. Iyye gayu.鈥�

鈥淵eah literally.鈥�

Suna tafiya Habeebullah na zuba mata zance, Yana tsokanar ta, Tun bata amsawa har ta soma ramawa. Ranar data koma gida adaren sukai waya da Adeel yake gaya mata abunda ya faru. Hade da d鈥檕riyar shi baya tare da su. Amman Aunty Nani tace lalle yazo ya same su awani hotel dake unguwar surulure. Nan dalaal ta sanarwa Ummy. Itama Ummy ta gayawa Alhaji saifuddeen. Nan take Alhaji saifuddeen ya gayawa judge din da yai alkawari. Cikin kankanin lokaci aka fara aiwatar da bincike.

Sannu ahankali cikin tsukukun nan Dalaal ta shiga rayukan ahalin Alhaji saifuddeen baki d鈥檃ya. Kowa sonta yake yana yabawa kyakkyawan halin ta. Ga wata shakuwa data sake kulluwa tsakanin dalaal da Habeeb. Gefe d鈥檃ya dai zuciyar ta dalaal bata mance fuskar saurayin data ceto a korama.

Tana daga kwance ta mike tana gyara gashin ta. Tunanin sa ne kawai ke addabar zuciar ta tarasa meyasa. Daganin sa bakon shan giya ne saboda sunga masu irin cases d鈥檌nsu da dama a asibiti.

鈥淔uskar sa ce kemin yawo a kai... Da idanu?! Why? Ya kamata ace ka fita daga zucia ta....鈥�

Cikin haka Ummy tashigo ta same ta

鈥淜e da wa kike magana?鈥�

鈥淶ance ne ni d鈥檃ya Ummy.鈥�

鈥淜ina magana a zuci zaki ce. Ta fito fili ko?鈥� Wani abun ne ke damun ki?鈥�

Har zata gaya mata sai kuma tayi shiru tana girgiza kai. Tarasa dalilin dayasa ta kasa fadawa Ummyn, Dubada bata boye mata komai, Itace tamkar babbar kawarta a duniya.

鈥淚na abokanan aikin ki na can? Da yama sunan sa?kuna waya?鈥�

鈥淢uhannad? Mun rabu ai Ummy. Yanada yaudara da yawa.鈥�

鈥淎llah zai kawo mijin ki duk a inda yake. Kila yana garin nan, Ko unguwar nan. Kila yana wani garin. Ko baya kasar ma gaba d鈥檃ya. Allah kadai masani. Allah zai baki miji wanda zai soki ya kaunace ki har karshen rayuwar sa.鈥�

鈥淎amin Ummy! Ni fa ba aure nakeso yanzu ba鈥�

鈥淎i dole kiyi Hayateey, Da lokacin ki yazo zaki yi. Yawwa Baban su habeeb yacemun anata tattara shedu. Da an kammala komai sameer zai zo hannu.鈥�

鈥淯mmy! Banason a masa komai fa.鈥�

鈥淜akki damu hayateey! Ko babu komai kanin mahaifin ki ne, Tamkar mahaifi yake agurin ki. Dole a bashi darajar sa. Kawai hakkin ki zaaa karbo miki.鈥�

鈥淭oh Ummy!鈥�

Hira suka zauna suna yi. Kan dalaal na kan cinyar Ummy tana shafa mata har tayi bacci. Ranar Ummy a wajen dalaal ta kwana kamar ko Yaushe Idan Alhaji saifuddeen ba abangaren ta yake ba.....


***HAFEZ***

Dawowar sa kenan daga Gym wayar sa tayi kara. 鈥楴K鈥� shine sunan mai kiran. Tsayawa yai yana amsa wayar a hankali kamar ko yaushe . Saboda shi baya da hayaniya. Kuma mutum ne shiru shiru da abun duniya bai dame shi ba, Yanada kawaici sosai da kauda Kai a abunda basu shafe shi ba. Matsalar Hafez d鈥檃ya, Zurfin ciki da barin damuwa a zuciyar sa. Baya iya sanarwa wani nasa damuwar sa sai ta kai ma鈥檏ura. Sannan shi damuwar wanin sama sata yake a zuci taita cin sa. Shi yasa yake a wahale kullum ba lapiya.

Yana tsaye yana goge fuskar sa da k鈥檃ramin towel, Dayan hannun kuma yana waya da shi. A nutse yake amsa wayar yana dan murmushi,

鈥淭hank you bro! Allah bada sa鈥檃.鈥�

Yana gama wayar ya katse yana mai mayar da ita aljihun gaban wandon sa.. kai tsaye ya shige cikin gida bakin sa dauke da sallama. Yana gayda su papa ya haye sama yai wanka. Da ga nan ya kwashi su bushra ya kaisu wajen lilo. Anan suka huta sannan suka dawo gida. Ya haye dakin sa yana mai cigaba da research din da yake a computer!!!! Dr. Hafezullah kenan, Mazan fama馃槝鉂わ笍



*DALAAL: A new world 鉂わ笍鉂わ笍*
***
*_鈽� AL-茦IBLA_*馃挊
_Na Safiyya Huguma_

*_鈽� MABU茒IN ZUCIYA_*馃挅
_Hafsat Rano_

*_鈽� DALAAL_*馃挐
_Na Miss xoxo_

*_鈽� UBAYD MALEEK_*馃挀
_Na Mamu gee_

*_鈽� MAKAUNIYAR 茦ADDARA_*馃挃
_Na Bilyn Abdull_

Lalai daga ji babu tambaya bana ma ZAFAFAN ku da turirinsu suke tafe. Dan dagani kasan za'a ragargaza cakwakiya, soyayya. Tare da nisha蓷i馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎.

Gasu duka akan farashi mai rahusar gaske.

Kamar haka馃憞馃徎馃拑馃徎

茒aya___300
Biyu____400
Uku_____450
Hu蓷u____500
Biyar_____700

Zaku biya kudinku acikin wannan asusun namu na banki馃憞馃憞

0225878823 Hafsat Kabir Umar GTB

saiku turawa wannnan numban ta whatsapp shedan biyanku(evidence of payment/Account name)馃憞馃憞

*_08085405215_*

IDAN KUMA KATIN WAYANE KO VTU/TRANSFER ZAKU TURA TA WANNAN NUMBER TAREDA SHEDARKU馃憞馃憞

聽 0903聽234聽5899

馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎馃拑馃徎
TEAM----ZAFAFA BIYAR馃敟馃槝馃グ馃槏
10/17/21, 2:10 PM - Aisha Adam: *NH*

*16*

*wattpad:missxoxo00*
*IG/business:yerwaincense_and_more*

*KATSINA STATE**
(SANDAMU LOCAL GOVT)


**8Tana tafe akan hanya tana tsince tsince a bola. Sanye take cikin cikakkun kaya riga da zani na atamfa da babban mayafi wadatacce. Idan baka lura da yanayin yadda take magana ita kadai ba tana hawaye, Hade da tsintsar kayan bola, zaka kwakwaso rantsuwa ka dire hade da buga tsallen albarkar cewar lapia k鈥檃lau take. Sai dai kash, Da ka sake matsawa kusa da ita zaka harbo jirgin.

Masu kula da ita a sirrance na biye da ita a baya. Kowanne zaka dauka harkar sa yake. Amman a zahiri kula da ita suke, Ciki harda wata mace da itama ke tafiya nesa da ita. Ta gama tsince tsincen da zata yi a bolar ta koma gefe ta rafka tagumi tana hawaye.

鈥淎mshi... Zo ku amshi kowa ya dau d鈥檃ya nace. Kunji? Ko sai nasa bugu, Sakar masa mana.鈥�

Ta fada a tsawance tana mai rafkawa wata bishiya bulala. Kai kace da wasu take.

鈥淵auwa! Yan albarka.. To bara na samo ma ku wani abincin.鈥�

Mikewa tai tacigaba da tafiya. Tarin kayan bolar data dauka na hannun ta ta rike su. Can ta durkusa ta dauki wasu kwalaye. Ta goya a bayan ta tana jijjigawa.

鈥淭oh! Ya isa, ..鈥濃€�

Ba ita ta dena dauka da ajiyewa ba sai kusan gabannin magriba. Ta nufi hanyar gidan su kamar wata mai cikakken hankali. Sharbaceciyar mace, Sambaleliya tamkar ita tayiwa kanta halitta dan kyawu. Lalle Allah yayi halitta. Kyakkywar babbar mace jajir da ita, Tamkar ka tsaga jikinta jini ya fito don tsananin kyawun fatar jikin ta. Doguwa, Mai dauke da 鈥榢ira mai kyawu. Kana hango kanannadden gashin kanta baki wuluk na fulanin jaubawa.

鈥淢aimunatu kin dawo?鈥�

Wata tsohuwa da kallo d鈥檃ya zaka mata kasan jininta ce ta tambayeta alokacin data shigo tana zubar da kayan hannun ta. Kad鈥檃 kai tayi kamar gaske alamar Eh. Ta nemi waje ta zauna tana gyaggyara kayan bolar data kwaso.

鈥淪annu diyar albarka, Allah ya dube ki ya baki lahia.鈥�

Can ta mike ta shige daki da kayan hannun ta na bola ta shiga adana su kai ka dauka abubuwan arziki ne.

Tsohuwar ta share hawayen daya zubo mata tana kallo dakin da maimunatun ke faman ha鈥檇a shirgi.

鈥淎llah ya baki lahia diyar albarka. Allah yasa mu na da rabon ganin samun lahiar ki, Shekaru nata ja. Allah sarki rayuwa. Allah kai kadai ka barwa kanka sanin wannan baiwa.鈥�

Mikewa tai dakyar ta shige cikin dakin girki ta dakko kwano, Tuwo ne na dawa da miyar kuka, kamshin man shanu sai tashi yake yi. Kofi ta dakko ta ebo mata ruwa a randa mai sanyi. Gidan tsaf tsaf dashi. Gida na na marasa k鈥檃rfi haka, Amman dai akwai wadatar zuci. Dakuna ne guda uku. A jere. Guda biyu kulle suke da kwado. Da alamun masu dakin basa kusa. Gidan ko鈥檌na a tsaftace. Ga rijiya a gefen wata bishiya dake tsakar gidan. Sai bandaki a gefe.

Ya sha siminti gidan, Da na 鈥榢asa ne aka gyara shi ya koma na bulo. Dai dai karfin zaman talaka. Gwaggo Haule. Ta shiga daki wajen Haj Maimuna. Ta ajiye mata tuwon a gabanta. Tana kallon yadda maimunan ke kwantar da kwalaye akan gadon karfen mai rumfa kamar 鈥榙an jaririn gaske.

鈥淪hid鈥檕 bisa nan, Amshi ga abinci nan da zahin sa.鈥�

Ina tamkar da gunki Gwaggo Haule take, Haka takarashi maganar ta kamar koda yaushe, Wai dai gwadawa take yi. Ko Allah zai yi baiwar sa tayi magana. Gwaggo Haule na ficewa. Haj Maimunatu ta ajiye kwalayen hannun ta. Ta sakko da sauri tana kallon tuwon. Hannun ta tasa ta shiga ci tana korawa da ruwa. Tana gama cinyewa tayi katuwar gyatsa tana shafa cikin ta.

鈥淜in cinye? A dad鈥檕?鈥�
Gwaggo Haule ta 鈥榙aga asaberin dakin, Tana mai tambayar Maimunatu kamar zata amsa ta.

Jijjiga kai Haj Maimunatu tayi tana mai bararrajewa akan tabarma. Ta sheke da dariya tana tafa hannaye ita kadai. Gwaggo Haule ta girgiza kai kawai ta saki asaberin ta koma tsakar gida tana jan carbi.

鈥淲ai ina tsahare ta shiga ne? Daga zuwa gangaren makarantar Malam shine ta jima haka?鈥� Ta karasa fada tana mai sauke bahaguwar ajiyar zucia cike da takaici.

***Tun daga nesa kake jiyo kururuwar tsahare, Tana tafe tana jan hannun dan ta Habu. Dayan hannun kuma ta rike roba da ruwan tofi aciki.

鈥淐urgal, Cirgal.. cangali cangali, Cillar cillau..鈥� Wasu yara suka leko ta saman katangar wani gida suna tsokanar Habu dake cangala kafar sa ta hagu.

Da sauri tsahare ta juya tana zabgawa yaran harara, Fasa tafiyar tayi ta juya ta shige cikin gidan. Da sauri yaran suka gudu cikin daki suna doko kyauren tagar.

鈥淚na lamunde? Zan iya cin kan kwal haka kaza ta butar kan uban shegun 鈥榶ayan ki. Sai na tasgada shege ko shegiya cikin su. Keda Ayuba (mijin lamunde) zan hada naci kwal uban ku baki d鈥檃ya. Yau ga buroaba kau.鈥�

Lamunde ta ja tsaki tana mai cigaba da sakatar hakoran ta. Fuskar nan tasha jar hoda kamar bazawarar akuya. Bakin nan yasha jambaki. Ga gira taja kamar zata hade da idanun ta.

Tsahare ta sake jan tsaki tana bubbuga kafafunta a kasa.

鈥淎鈥檃 ha! Yo ki dena man tsoki.鈥�
Lamunde ta bata amsa tana mai choge ture kaga tsiyan kanta gaba. Diddigaggen gashin kanta ya bayyana.

鈥淵o sai naci kan butar buhun uban ki. An maki tsokin. Shegiya kau, Shi ya saka Ayuba ya yo maki abiyar zama (kishiya/abokiyar zama) Banza mi dauyin hammata kau.. Idan iyalin ki suka sake kiran Habu da cirgal, Sai na tasgada kafafun shegu.鈥�

鈥淎 hayye! Sena ci ma ki kan abun uba ki. Shegiya..鈥�

Jin kalaman lamunde, Hakan ya sake tunzura Tsahare taja dogon tsaki tana mai ajiye robar hannun ta. Hade da debo ruwan zagi ba surke ta d'urawa lamunde. Ta nannade hannun rigar ta, Ta kwakwaso zanin lamunde Ji kake tis, Bas, Wakacau, Das.. Sunata dambatuwa. Makota na kusa dana nesa dik matayen sun lek鈥檕 suna kallon gulma. Kowanne yana ihun zuga wanda ya fiso.

鈥淒akasta lamunde, Gurje bakin yar iska kau.鈥滳ewar wanda suke bangaren lamunde.

鈥淵auwa timata kasa. Naushi ruwan cikin shegiya. Yo haka zaki. Sumar ta Tsahare. 鈥�

Dak鈥檡ar wasu daga ciki suka iya raba lamunde da Tsahare da suka yiwa junan su dukan tsiya.

Tsahare ta rik鈥檕 hannun Habu suka koma gida tana mita. Tana shiga Gwaggo Haule ta shiga mata fadan rashin dawowar ta da wuri. Gwaggo Haule itace mahaifiyar Bala mijin tsahare. Habun kuma jikanta ne. Daya samu matsalar allurar polio kafar sa ta nakasa guda d鈥檃ya.

鈥淵anzu haka fada aka gama yi da ke. Shiya saka baki dawo da azama ba.鈥�

鈥淵o gida biyu ne kawai fa Gwaggo. In hi鈥檇i maki, D鈥檃ya matar malam ce muka buga match da ita yar renin hankali, Sai lamunde. Jemammiyar matar ayuba mai kayan miya. Yar haka kaza ta uba. Shegun yayan ta ke tsokanar habu wai cirgal.鈥�

鈥淭oh Allah shi saukaka. Mi malam yace?鈥�

鈥淵ace Kamar yadda ake mata kullum a kara mata a ruwan sha tasha a shafe mata jikin ta dashi.鈥�

鈥淭oh angode ma shi, Allah shi albarka. Kema angode.鈥�

Gwaggo Haule ta mike da tofin a hannun ta tayi daki. Itama Tsahare ta dakko makulli ta bude dakin ta ta shige.

**** Kamar koda yaushe bayan tayi bacci mai nauyi. Gwaggo ta shasshafe mata jikin ta da ruwan tofin ayoyin Allah. Cikin bacci ta sauke ajiyar zuciya hade da juyawa ta gyara kwanciyar ta tana sakin jariran munshari d鈥檃ya na bin d鈥檃ya.

Gwaggo ta fice da sand鈥檃 tayo alwala ta koma dakin tana sallah, Kana jiyo sautin kukan ta a sujjada tana rok鈥檕n Allah samuwar lapiar hankalin Maimunatu. Tana idarwa ta shiga jan carbi tana wasu addu鈥檕in sosai. Kwalayen magungunan asibitin Maimunatu ta dudduba. An zazzana k鈥檃idar yadda maimunan zata sha, Kowanne da alamar zanen kara d鈥檃ya ko uku wato sau uku a rana. Ganin an bata tasha na sha ta hadiyi na hadiyan. Sai gwaggon ta kakkauda su gefe. Domin irin tsofaffin nance ita marar tara shirgi. Ko鈥檌na tsaf. Maimunan na kan gadon karfe me rumfa. Ita kuma gwaggon na kan katifa yar k鈥檃rama irin ta yan boarding, Ta rage hasken fitila mai lagwani. Sannan taja zani ta rufe kanta tashiga bacci mai dadi. Bayan ta tofe jikin ta dana Maimunatu da addu鈥檕i...

***WASHE-GARI****

Da farar safiya Hadizalo yar Gwaggo Haule ta karshe ta dawo daga birni

Please Login or Register in order to submit comment