Join Our WhatsApp Group

A DALILIN SO Complete Hausa Novel Document by A DALILIN SO


A DALILIN SO

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 63680



A DALILIN SO

Reading Time: 5 Hours

Added On: 26, Sep 2023

Author: Ummiey Xeey Abakson ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : EXLUSIVE WRITER'S ASSOCIATION

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Romance 18+ Novels

File Size: 366.18 kb

File Type: txt

Views: 1602+

Download: 685+

Last download: 1 day ago

Description/Story: An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT


❤❤ *A DALILIN SO*❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣❣
​​​​



® ♻EXLUSIVE WRITER'S ASSOCIATION✍🏼
♻ E W A ♻



© *Ummiey Xeey Abakson*👄

*BISMILLAHIR RAHMANIR RAHIM*

GODIYA TA MUSAMMAN GA ALLAH SUBAHANAHU WATA ALAH,DAYA BANI DAMA DA BASIRA TA RUBUTA NOVEL DINNAN ME SUNA
❤❤ *A DALILIN SO*❤❤ ```Tare da godiya ga Ladies World Novel Group``` thanks All for your Support💋💋💋

© *Ummiey Xeey Abakson*💋



Page
1⃣➖5⃣
Sanye take da Uniform na Primary School Tana tafe tana Matsanancin kuka me Taba Zuciyan duk wani Me tautsayi.....se Taji Ankira Sunanta Ahankali *Nafeesa*.... Ta tsaya tsak dan tasan muryan Me Kira, Wata kawartace me Suna Maryam, Ta dafata tace haba Nafeesa kukan me kikeyi Kuma, Bayan jiya na baki hakuri nace kici gaba da hakuri, Duk abun da yai farko zaiyi Karshe, Nifa Ki dubani wani Irin wahalane bansha, Dan ma inada baki wani abun da ana min da sauki, So kema kiyi Hakuri Wata Rana sai labari, Nafeesa ta nunfasa tace Hmmm Maryam niba halin da nashiga nakewa Kukaba, Wallahi yunwa nakeji run jiya rabona da abinci, I hate myself mai yasa iyayena zasui mun Haka, ni Mai nai musu da bazasui hakuri su zauna tareba,😭 dukfa ta dalilinsu nashiga wannan halin😭😭 maryam tace Ok To kidaiyi hakuri kinsan kowa da kaddaran da yake fadomai tace hakane maryam tace yauwa ki share hawayenki😭 Kinji

_Tace to nadena, Bari nai sauri na tafi gida kar umma Tace na Dade, Tace ok kawata sai mun hadu a anjuma, sukai_

sallama kowa ya kama hanyar Gidansu..........Lolz Wannan Kenan,
❤❤❤ *A DALILIN SO* ❤❤❤
❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤

*Wannan page din nakine My lovely sister Hassana Allah yai miki Albarka ya kawo Miji na gari*

© *Ummiey Xeey Abakson*

Page
6⃣➖1⃣0⃣
Tana Shiga Gidan Tai sallama, Umma ta tarar A tsakar Gida Tana Hura huta duk Hayaki ya turnike gida, Tace Sannu da Aiki ummu. Itako umman ko kallonta batai Ba tace Ja'ira Se Yanzu Kikaga daman Shugowa Gidan; tace Kiyi Hakuri Wallahi Mun tsaya ana Mana Lesson ne Akan Common entrance din Da Zamu zamui, Umma Taja Tsaki mtsww Tace Aikin banza ke kenan Kullun Karatu, itadai nafisa Ta Wuce Daki sidif sidf zata cire Kayan Tace Oh Ni yauma banga fuskan da zan tambaya wani Kaya zansaba, hakanan ta sama waje Ta zauna har bacci Ya fara Kwasanta azaune, Chan taji kamar a mafarki ana kwalla mata kira keeeee Nafisa, Nan ta farka firgigib, umma tace Mayya, Ga sauran Kokan da Adamu yasha chan ki dauka kishanye, Umma tai ficewarta, jiki na rawa duk ta galabaita a sananadin yunwan da takeji ji ta tashi da sauri ta nufa kan tabur din ta dauka..... Zatakai bakinta kenan wasu hawaye masu zafi suka fito daga idanuwanta....Nima nace Allah sarki


Naji tana magana cikin kuka tana cewa Meyasa abba zai mun Haka, Me yasa ya zaba muguwar matanshi Akan mummy na, Yaushe zan sama gatane irin na mutane,

👂🏻 _HATTARA DAI IYAYE PLEASE MU KASANCE MASU HAKURI DA KAI ZUCIYA NISA DAN ALLAH BAMUSAN YA RAYUWAR YAYAN MU ZATA KASANCEBA IDAN BAMA TARE DASU_

Taci kukanta ta godewa Allah taga ba sarki se Allah hakanan ta dauka cup din kununta ta shanye harda lashe cupi dan Ba Karamar yunwa tajiba...Lolz Nace nima wane Ke da zama da Yunwa........ ```TANA gama shan Kokan Tafito tsakar gidan inda Ta tarar da umma again a baranda tana Zauna, Tace To tunda Kingama ga tsinya chan Kije Ki share dakin awakai kafin yamma Tayi tace to Umma

*Comment Only 08164640126*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
❤❤❤ *​A DALILIN SO​*❤❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

*Hmm banmanta dakeba Maimuna lawal memsy💞 Allah ya albarkaci rayuwarki Allah kuma ya kaimu ranar bikinki*❤

© *Princess Ummiey Xeey*❣


Page
1⃣1⃣➖1⃣5⃣

Ta dauka tsintsiyar Ta Fara sharen dakin Kenan Sega Adam Ya shugo da shugowarsa da murmushi ga gaida mamanshi ta amsa da fa ra ba kamar ba itaba, hace hmmm....chan ya hango little sistern shi Na Shara yace feenah Bakya gajiya da aikine, Kullun baki hutu a'a Zo ki zauna yanzu zan Zo na share, Aiko umma ta galla mata harara, Feena tace laa Ai ba yawa nama kusan Gamawa, yace ok, yayi daki ya fada kan gado yace why Umma, Why please, me yasa kin chanza yanzu, me yasa kike barin yarinya karama tana aiki me Wahala, haka dai yaci gaba da tinaninshi barkatai har Bacci Ya kwashehi,........ *Adam nada Shekara 13 aka kawo feenah gidan MALAN sani...* hmmmm readers nasan zakuso kuji labarin wai waye feenahn nan..ku biyoni kuji

😊 *Lolz Nasan duk kun kosa kuji ya abun yakene to karku damu Sisters*

🙏🏻 *Need your prayers please Nasa wani abu a gaba Ya Allah ya bani shi da sauran yan uwana musulmai, Allah ubangiji ya biyawa kowa bukatunsa na Alheri*

*Love You All*❤❤❤❤ *My Novel Group*

*Comment only 08164640126*
🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹🌹
❤❤❤ *A DALILIN SO*❤❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

❤ *I dedicated this page to my love ones😘 Zainab haruna Asmau amshi Ummi amshi, and all readers tanks for your support* ❣❣❣❣


© *Princess Ummiey Xeey*

Page
1⃣6⃣➖2⃣0⃣

💦 *TOSHEN LABARIN*💦

Alh Musa wada haifaffen dan Garin Kanone, yana sana'ar saida gidaje da filaye intakai ce muku dai DILLALINE SOSAI, saboda ba garin kanoba, hard Kaduna, Zaria, Zamfara da sauran Jahohin Nigeria yana zuwa saida gidaje....matarshi guda daya Haj Bilkisu sun hadune a sanadiyyar wani abokinsa, kasancewar ita bilkisu din kanwar abokinsa ne.....nan soyayya me karfi ta kullu, itama tace saishi haka kowa ya abince saboda Alhaji Musa Beda Wani Mugun Hali ko Mara Kyau

👌🏻```NASIHA...DAN Allah yan uwana mukasance mutane nagari dan ko bayan ranmu,yayanmu da jikoki da Sauran danginmu suyu alfahari damu```👏🏻

Nan aka daura auren Musa wada da matarshi Bilkisu...Masha Allah...Allah ya azurtasu da Yara uku. Sani, Umar da sadiya..Haka suka taso cikin kulawa da jin dadi da kaunar yan uwansu, Alh musa wada ya sasu a makarantar Boko da islamiya Dan yanada Hali daidai gwargwado...inda Sadiya nagama secondary school akai mata aure kasancewar ta diya Mace.... Bayan auren ne Alhj da matarsa bilkisu sukai acccident suka Rasu Allah yaji Kansu... *Amin*...Yan Uwa anyi kuka Sosai sbd ba bakaramin rasa tsohon kirki akaiba ....yaran ma ba a magana Dan sunci Kuka Sosai........

Bayan sadakan Arbain ...Sani da Umar nanfa kowa ya Mike tsaye cos they are matured enough kowa Nason Mallakar Abokiyan Rayuwa Dan sungaji da mita wajen Abokai..nimadai nace Lolz😅 Dadai yafi muku Cos kyan Namiji in dai yana nema zai Iya chiyar dakanshi da matarsa to Yai Aure.

*Princess Ummiey*❣
❤❤❤ *A DALILIN SO*❤❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

*Ban Manta dake ba Norayya Yar Albarka Allah yabar So Da Kauna*💋


© *Princess Ummiey Xeey*


Page
2⃣1⃣➖2⃣5⃣

*MALAN sani Musa Wada*

Kyan da ya gaji ubansa yeah......dan ko malan Sani ya gada nasa👍🏻 haka Yaci Gaba da sana'ar babanshi, Yana Samun Ariziki sosai....Liyafa yaci gaba Dan shima ko INA yana Zuwa in dai kan Sana' Ar dillancine..har Allah yasa ya hadu da jummai agarin Kano, Dan makotansune Nan iyayen Jummai sukace atafau bazasu aura mai Itaba, wai auran Zumunci za ai ma jummai, itako jummai saboda kwadayi Taga balaifi yanada kudi tace dole sai shi...hakanan za ai baza ai ba har wan babanta yace tunda tana sonshi zai aura mata shi ammafa da sharadi Karta kuskura ta kawo kara kuda Abu ya hadasu tace ta yarda saboda Kwadayinta,

😋 _Mui hankali mata idan munason mutun musoshi Dan Allah Dan komai na rayuwa me karewane_

Haka aka daura aure masu. Murna nayi masu bakin ciki nayi Dan ba ai auran zumunci ba..........

😀Anyi biki an more jummai saijin dadi takeyi ta aura miji me kunban Sosai...haka kawayenta se tayata murna sukeyi wai ba karamin sa a taci va nan dai ka gama biki kowa ya kama gabmanshu Kenan👌🏻

rya dakin mijinta hankalinta ya kwanta.... Sunyi 1year kafin su sama haihuwa har jummai ta fara daga hankaki tana cewa ta shiga Uku kardai alh ya kara aure a sakamakon jin shuru da tai.... *tamanta Allah ke bada haihuwa...wasu matan walhi kawai dan su sama gado me dumbin yawa suke aure which is very bad*❌

Haka sukai ci gaba da rayuwarsu baya lokaci kadan Allah ya azurtasu da Yaro Daya me Sona *_Adam_* Daganan Haihuwa ta tsaya musu tsak... sun Bashi tarbiya daidai gwargwado sun sashi a school both na Islamic Dana Boko..haka zalika Sun Dauka soyayyan Duniyan nan sun daurama mai....wannan Kenan👌🏻

*Princess Ummiey Xeey*❣
❤❤❤ *A DALILIN SO*❤❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

*this page is for you alone kawata abokiyar shawara Khadija harun a.k.a addieh love*

© *Ummiey Xeey Abakson*

Page
2⃣6⃣➖3⃣0⃣
⚜ *Rayuwar Umar Musa Wada Fa...????????*

Alh umar Musa Shi Kuma a sanadiyyar gadonsu Da aka raba musu, yafara sana'ar saida kaya jallabiyoyi, inda Allah yasamai albarka ya sama jari sosai Ya fara fita kasashen waje yin business dan ba nigeria ya tsayaba....

Akwai wata rana se yaje senegal ya sauka a wani babban shagon da ake saida kaya, suka gaisa da wani dan dattijo *Baba Alhaji*👳🏻 umar yamai bayanin koshi waye yana zuwa siyan kaya kasa kasa nan fa hira ta barke tsakanin umar da baba Tsoho, suna cikin hiransu ne wata Murya me dadin Gaske Tace
_ASSALAMU ALAIKUM_ kan Alh umar akasa suka amsa da
_Wa'alaikumus Salam_ dagowar da zaiyi kawai yai tozali da wata kyakkyawan yarinya Da bazata wuce 24 years Ba, tasa jallabiya ta dauko mayafi me kyau da tsada ta yafa.....Nan Gaban Umar ya fadi sosai dan ba karamin kwarjini tamai ba...ya sauke dara daran idanunshi akanta, Nan ya raya a zuciyarshi
*TSARKI YA TABBATA GA MAHALLICIN WANNAN YARINYA* Lolz Nidai Nace Hamshaki Ya Kamu....wink😉, Suka dan taba hiransu sannan alhj Umar yace zai tafi nan sukai Sallama akan cewa yananan dawowa ba da ddewaba...Itadai Maimuna tana zaune a gefe batace musu Komai ba dan Baba alhaji ya haneta akan duk wani namiji yazo kar ta bashi Fuska balle ma har Hira ta shiga tsakaninsu.......

_Hmm Readers nasan zakuce wacece wannan Maimuna To maimuna dai yarinyar baba Alhajine....Ita kadai ya haifa ya bata tarbiya sosai Masha Allah, kuma ita take kula da duk wani Dukiyan alhaji sai yasa yake Sonta Sosai......_

🙎🏽 _maimuna ba fara Sol bace amma kuma baza a kirata da Bakaba she is chololate in complexion, gata da manyan idanu dan mamanta ta biyo, ga hips ga boobs komai Yaji sosai....Idan na tsaya ina sinfartata se na cika Page 10 lolzz.....😜_

*Maimuna* ta kalla babanta cikin natsuwa tace dady weldone....kaci abinci ma kuwa... Yace *ah ah*...tace haba Dad you have to find something and eat banaso kana zama da yunwa swt dad idan customers sunyi yawa kadinga kirana ina temakaba, wlhi dad banaso Ace kullun kana zama a shago gani Kuma..yai murmushi yace karki damu my dear next time zan dinga kiranki tace yauwa dady....bari na zubo ma abinci kaci yace thanks dear,😘
❤❤ ❤ *​A DALILIN SO​*❤❤❤
❣❣❣❣❣❣❣❣❣❣

© *Ummiey Xeey Abakson*

Page
3⃣1⃣➖3⃣5⃣

ai ki barshi zan sa ma kawai dan muntsaya cinikine kuma kinga sabon customer ne dole na kula dashi and da alama zamu sama riba dashi sosai sai yasa bansamu naciba amma yanzu zanci tace very good dad.... *Allah ya kara temakawa ya rufa asiri, yace amin yar albarka, kema Allah ya fito miki da miji nagari kina kokaro sosai Mama, tace amin dad,*👏🏻👏🏻👏🏻 nan ta duba whatsapp dinta kafin babanta ya gama cin abinci.....yana gamawa ta kwashe kwanokan takai cikin gida sbd babban shagonshi yana jikin gidanshine a kasar senegal........ ```Tana komawa cikin gidan tadan Zauna ta huta mamanta tace mama kenan Yanzu kinqi fito da miji ki aureko kingama karatu. Tace my sweet mum...Very soon zanyi aure inaji a jikina mum tai dariya ta janyota jikinta tace Yauwa mama.```

✌ *Two years letter*
Umar Ya dage da Zuwa senegel *a dalilin son* da yakewa Maimuna yaji kaunar kasancewa da ita amatsayin abokiyar rayuwarshi dan He already told her abun da ke mind dinshi, Baba alhaji yayi murna sosai Cos ba abun da yake so kamar yaga Yarshi Ta aure me naira....kuma Adduanshi ta amso, Wajen maman maimuna kuma tafi kowa murna Dan gani take ba wanda yakaita murna yau ga maimuna zatai Aure.....Nan Fa harkan kasuwa da mutunci ya kara kulluwa sosai Tsakanin baba alhaji da alh Umar, Dan sbd murna baba alhaji har Shago ya budewa Maimuna da umar a kaduna acewarshi ko bayan ranshi akwai kudin da maimuna zata dinga samu sbd ba karamin Sonta yakeba kuma ta rike mai Kayanshi Amana.

*Ansa ranar biki*👯👯👯

kowa da kowa yai murna, dan itama ko tai dacen miji nagari ga kyau ga kudi, gashi da lion shape irin wanda mata keso...lolz😜, Yaje sanar da wanshi da kanwarshi sadiya shima zaiyi aure...


Read / Download A DALILIN SO

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album