Join Our WhatsApp Group

ZUCIYAR MASOYI 1 and 2 Complete Hausa Novel Document by ZUCIYAR MASOYI 1 and 2


ZUCIYAR MASOYI 1 and 2

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 125819



ZUCIYAR MASOYI 1 and 2

Reading Time: 10 Hours

Added On: 17, Sep 2023

Author: Aisha A Bagudo ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 685.03 kb

File Type: txt

Views: 777+

Download: 733+

Last download: 5 hours ago

Description/Story: [3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—
ZUCIYAR MASOYI
πŸ’–πŸ’–πŸ’–
πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—

An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
__
AISHA A BAGUDO


Bismillahirramanirrahim
Da sunan Allah mai rahma mai jin kai :




GAISUWA
Gaisuwa gareku kawayena

Hauwa musa mai kaji
Faiza Muhammad (bsbs)
Jamila ismail madubi
Hadiza lawan (MMN 2)
Fatima lawan (MMN illima)
Saudatu bello ambursa
Saadatu aminu (MMN fadil)

Alherin Allah ya kai gareku



Page 1


Kwance take cikin dakinta ,wanda asalin nan mahaifinta ke Tara abinci idan ya noma , yanzu girman da tayi hade da rashin Tara abinci ya sanya ta gyara shi yazama dakinta ,babu komai cikin dakin idan ka dauke karamar katifa datake kwana akai kwatankwacin ta yan makarantar kwana ,sai akwatin kayan sawarta ,sai karamin tablet wanda yawancin text book dinta ne na makaranta da novel zube a kai.karkashinsa kayan shafawartane cikin dan karamin basket can gafe Kuma sai ghana must go da ta zuba littafanta da abubuwa ta masu mahimmanci bayanta ta zuba takalman ta nasawa sai ROG shinfide a tsakar dakin a gyare yake fas .yayin da dukufa nazarin wani novel 2 friend tana mai tausayawa dayan abokin ciki yadda aminnsa yaci amanarsa murya sakina kawarta tajiyo a tsakar gida suna gaisawa da innarta ,bata motsa ba har sanda sakina ta shigo dakin ,kayan da ta rungumo a hannunta su ta zuba mata ajiki , kai A bahindi ba kyau ke indai fita zaayi sai kinyiwa mutane delay sakina ta fada .batace komai ba kayan tabi da kallo sannan a hankali ta tashi zaune ta jingina da bango dakin sakina tace dan girman Allah ki Mike kada ki sake kwanciyar nan kmr ruwa πŸ’—πŸ’—πŸ’—πŸ’—

Aisha wacce sai yanzu ta kalli sakina tun shigowarta tare da fadin "ya Allah duka biyar saura Amman jikinki har rawa yake .
Harara ta buga mata kinmata bori nike Hawa murmushin tayi har wushiryarta ta fito tace am sorry please 4 give me 20 minutes Yi hakuri dan Allah har tashiga wanka ta fito sakina bata bar mita sanyi jiki irin na Aisha ba , Aisha ko murmushin kawai take mata sai byn tagama shiri tana fida da kayan dazata sa ne sakina tace ganaki anko shi zaki sa AISHA tajawo ledar da Aisha tashigo da ita ta bude kananan kaya ne sakina tace tsarabar abbana ce Aisha tace Abba har yadawo ai mun gode sosai sannan dago ankon bikin dikin yayi kyau sosai sai dai rigar zata dan kamani ai fa inji sakina ko mama sai da tayaba Amman ke kinkushe sai kace matar ustaz ko me yasa kike son sanya Kannan kaya ?
Ai wannan a gida ne ,inji Aisha tacigaba yayin da bata sake tanka mata ba ta sanya kayan Amman sai da ta daura after dress akai saboda ita arayuwar ta tsani kaya ya matse mata jiki tafi son a fito mata da Shep din jiki .
Sakina ta dan tabe bakinta it's ok hakan ma yayi kinyi kyau kmr nazama ke .jakarta ta bude ta fito da dan karamin glass fari ta manna mata tare da fadin wlh da shi zaki murmushin Aisha tayi saboda ta tuna rayuwarsu ta boarding idan daya ya rantse akan Abu dole ne dayan ya hakura yayi abun koda bayaso saboda gudun sanya shi kaffara a hankalinta tace tsammaninki bazan iya fita da shi ba kennan ,Jira mu bar gaban inna ko ina ne zan je dashi .
Byn Moto direban gidansu sakina kejansu sakina tace dan biya da mu hospital gun mama hauwa ,mama tabani sako Aisha tace har yanzu tana hospital ne ? Sakina tace Eh Amman naji ance gobe suke saran za'a sallameta .
Dayake asabar ce kowa da kowa yana da yanzu shiga shiga tun safe har dare , shiyasa suka tarar da yan dubiyar sosai hannunta sakina taja har bakin gadon mama hauwa suka gaishe ta tare da ajiye kula da suka zo mata daita ,Amman ke tambayar ta yadda su mamanta sukaje gida dazu sakina tace lfy ta dafa kan Aisha dake kasa tace ya sunan kawar ki ?Aisha sundan jima kadan sannan sakina ta Mike tare da fadin zo mutafi mm hauwa tace wani waje zaku ne sakina tace Eh wlh bikin Yar kawar mama Ake Aisha tace munce Allah yakara sauki to na gode Aisha agaida mutun gida .
Aisha tayi gaba dan ta tsani kallon da mutumin dake kusa da ita yake aiko mata dan yana daya daga cikin abinda ya sanya wani lokacin bata son fita saboda kallo ,idan namiji zai dinga kallonta sai taji ta duk ata kure .
Doguwar baranda da zata sauke ka har gaban harabar hospital ita suke kai ,sakina dan Allah kiyo sauri kinga fa shida tayi .
Har takusan bige mutumin sannan ya tsaya ta shige , Aisha kuwa sai ta dan dakata alamun tana jiran ya wuce bata kalli ko su waye ba ,ta dai gane Maza ne su uku biyu a gaba yayin da dayan yake biye da su ,sai da suka wuce sannan ta rufe sakina baya suka shiga mota direba ya hadu zuwa gidan biki .


Doctor sagir ya bude office dinsa su ka shiga yayin da salis ya tsaya daga bakin kofar sagir yace bisimilla abdulla zauna ka Sha dan lemo ,wani fayal make son bincikawa yanzu zamu wuce har ya juya zai zauna yace please Dr cewa salis ya kirawo yaran da suka wuce yanzu abdulla ya fada .

Dr sagir yadan karamci abdulla kadan sannan cikin hanzari ya leka salis ka tsai da yaran da muka wuce yanzu don naga hanyar fita sukayi .
Salis ya juya da hanzari , abdulla ya zauna ya jingina da kujerar ya dan daga kansa sama , Dr sagir yayi Yar dariya yace Sha yanzu magani yanzu kennan ungo ni rike yana Miko masa lemon exotic daya tsiya masa a Kofi karba yayi yadan bata fuska meye Kuma na fassarani dan nace a kiramin yara salis yashigo yallabai sun tafi daman wani direver ke jiransu sannan ya juya ya fita kallo abdulla yabisa dashi bai sake cewa komai ba sakamakon bugawar da zuciyarsa keyi ya runtse idanunshi Dr sagir yace ni sam ban lura dasu sosai ba da zan so naga bby dake kokarin samun gurbi da sauran mata basu samu ba abdulla yadan ja tsaki tare da kallon agogon dake daure a tsintsiyar hannushi a ransa ya kiyasta dai dai lokacin sannan ya dan tabe baki game da yin murmushin sai karfe bakwai saura suka bar hospital .gidan Dr sagir sukayi dinner duk da abdulla sam bai iya cin abinci sosai saboda shi sam bai fiyye yame yame a acikinsa ba hasalima ba kowane abinci yake iya ci ba ,dukka wata cimarsa mamin sa tasani .
Dr sagir natayi masa tsiya a gaban matar sa hafsat kinganshi shekaru kusan hudu rabona da shi tunda na bar shi a Oxford ,shi ya karasa karatunsa Kuma sanda muka rabu bbu me address din wani acikinmu sai yanzu da ba a fi wata wata biyu da haduwarmu ba wai watansa biyar a garinan sai yau yazo ya ganki .
Hafsat tace ai ya Yi kokari yau din ma kai kila ma baka je gidan nashi ba . abdulla yayi murmushin thank you hafsat Dr sagir yace naje na gaida mami dai Amman wannan tuzurun ina yaga mata da zai Yi gida kila Kuma mata ce tayi kiransa agarin nan ,kaga kaza tajanyo zakara kennan .
Abdulla yace kai dai anyi dan bazan yaro suka kwashe da dariya kaji hausa da yawa ko madam ke koya Maka ,ka iya Karin magana sosai ita ma nima koya mata kazo in koya Maka don wannan hausar taka idan ka auri cikakkiyar bahaushiya wata rana sai tayi Maka dariya abdulla yadan tabe baki game da kada kafadarsa so what idan tayi ,si ba na jimma zan iya aure a garinan ,ina son wannan farin kebbi sai dai yayi zafi dayawa akwai rana .
Very gud English man inji doctor to mami ma randa naje sai da tamin zance tanason taga kayi aure cikin dai wannan lokacin Amma lake tunanin bazakayi a garinan ba zaka gudu kennan .wayar mami data shigo ita ta katse su abdulla ya amsa wlh mami muna tare da doctor sagir tun 5 salis ma yana wajen Dr sagir yana kallonsa yana bashi sha'awar maminsa na matukar kula dashi da dukkan wasu alamuransa hakan yana birgeshi soyayya uwa da da, to mami gani nan bisa hanya ya kashe wayar mami na gaishe ka tare da mikewa .

Aunty Maryam ce tayi sallama ta shiga gidan a gajiye take lis tana jan kafa ga tirtsetsen ciki a gaba Aisha tasa mu a tsakar gida tana aiki ajiye aikin da sauri ta riko mata jakar tana dariya kai aunty sai kace yanzu ne haihuwar da Kyar kike tafiya fa .
Usman kanin Aisha shi ya ruga ya dauko tabarma ya shimfida anan tsakar gida ni dan Allah ban ruwan ranar na n Shi nake ta begen tunda na karaso ta tashi ta Miko mata byn ta Sha ajiye kofin tace inna batanan ne tana daki lazimi take yanzu zata fito taji zuwanki aunty ina su saifu suna gida .
Yaya Umar yashigo ya'yan Aisha la aunty da yammamnan yana gaishe ta Aa ai ban amsa gaisuwarka Umar sai dai mu hadu gaban inna kaninka yafika kirki ranar jumma nan ma yusif yazo Umar yayi dariya ai shi yaya yusif daga masallaci ya biya tace ko daga arfane ai ya fika usman yasa dariya inna ce tafito bakin yamma kennan ku dai ba a cika ganinku ido naganin ido aunty Maryam tasa dariya daga gurin aiki ma na biyo nan inna tace aikin kuma ? Eh wlh so nike watan kubi watan haihuwar sai in dauki Hutu Aisha tace Aunty Hutu ,zasu yadda ki dauki Hutu naga Baku dade da fara aikin ba .
Tace duka wata biyu kennan zasu bani hutun haihuwa ai dole ne nafi so sai na kusa don in karfi Hutu dan in huta idan na haihu .
Yaya Umar yace Yi sauri Aisha ki dauko min kayan dana baki jiya .
Tashiga dakin ta Miko masa ya karba ,ya fita yana dariya aunty yanzu zan dawo tace adawo lfy usman yace yaya Umar din ne akwai tsabga bai jima da fita sai ga yaro da rake dayawa wai gashi inji Umar na aunty ne yasan tanason rake nan da nan ta fara Sha , inna ta tashi tashiga kicin rake dai rake dai ni me kike so In Miko miki kafin agama abinci aunty tace Allah yasa tuwan dawa zakiyi inna tace Aa mu faten tsaki masara muke sai dai tuwan ma za'a iya miki sai ki wuce da shi tace Aa inna kibarshi fatan ma zanci inna tayi shigewarta kicin Aunty Maryam tace tare zamu tafi fa Aisha ki tayani gyara daki an kawo min furniture's shekaranjiya ni gobe ma bazan fita ba .
Aisha ta kalleta , Aunty Maryam tace gobe zaki dawo muna gamawa naga kina kallona sarkin zaman gida wannan basan yadda zamuyi ba idan aka tashi miki aure kullun kina jikin inna kai nasan inna dai tana shan fama.
Usman yace wlh kuwa Aisha ta Harare shi tana dariya tace sun inna azumi take ni zan karasa mata abin shan ruwa gashi nayi wanki dazu zanyi guga da daddare gobe nazo da wuri aunty tace azumi inna naga yau talata tace Eh gobe da wuri zan gama ya n taho aunty Maryam tace na bari yanzu haka ma baki za ayi da daddare kaga ba halin Bina ko usman .
Usman yadan mirgina kai ai aunty inajin yaya Aisha sai an hada da rukiyya tun yaushe nike bawa innarmu shawara taki kulani aunty ta kwashe da dariya yace wlh ko gaisawa kuke idan kace kana sonta shi kennan ta daina ganin ka da kima bare kulawa Kuma akwai su baadadi ,can yasa dariya kinsa ma abinda abokina shamsundeen yace cewa yayi shi wlh yaya Aisha tana matukar birge shi komai mata yana bashi Sha'awa shi daace irin abokin su yaya Ali ne sai yace yana sonta .
Aunty tasa dariya yana sonta kennan ,abokinka yana son yayarka kwallar takaici ta kusan zubowa Aisha cikin tsanyi murya mai kusa da kuka take cewa wlh innarmu usman sai ya fita waje. Aunty tacigaba da dariya,inna ce tasanya baki tace usman tashi kabar gidannan ya tashi yafita yana...


Read / Download ZUCIYAR MASOYI 1 and 2

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album