Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

GARKUWAR MUSULMI Complete Hausa Novel Document by GARKUWAR MUSULMI


GARKUWAR MUSULMI

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 23195



GARKUWAR MUSULMI

Reading Time: 1 Hours

Added On: 23, Jun 2024

Author: Ansarullah ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : +2348067396502

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 88.5 kb

File Type: doc

Views: 412+

Download: 235+

Last download: 2 days ago

Description/Story: lokacin). Akwai wani ladabi na yin addu'a a ko wane lokaci. Ladabin shine ka yiwa Wan uwan ka addu'a ba tare da ya sani ba. Manzon ALLAH (SAW) yace: Duk wanda yayi wa Wan uwan sa addu'a, Mala'iku suna nan zasu cewa Amin kai ma haka (ALLAH Ya baka abinda ka ro�awa Wan uwan ka). Idan Mala'iku suka ce Amin kai ma ALLAH Ya baka irin abinda ka ro�awa Wan uwan ka, addu'ar karSaSSiya ce a gurin ALLAH. A aya ta 85 ta cikin sura ta 4 (suratun Nisa'i) ALLAH Ya tabbatar da hakan kamar yadda hadisin Bukhari mai lamba na 1432 da Muslim mai lamba na 2627 suka tabbatar da fassarar ayar. Sau da yawa taimakawa Wan'uwan ka ta hanyar addu'a yafi taimaka mishi da kuWi amma mutane sun Wauka kawai sai ka basu kuWi kawai shine ka taimaka musu bayan bawa mutum kuWi shine kusan nau'in taimako na �arshe a �an uwantaka tunda yana biyo bayan shawara, nasiha da sauran su. Akwai kuma wani lokaci wanda Manzon ALLAH (SAW) yace lokacin ta�aitacce ne a ranar juma'a wanda Annabi yace duk wanda ya dace da wannan lokacin yana sallar, duk addu'ar da yayi za'a amsa mishi. Mafi ingancin zance shine gab da faWuwar rana wanda ba'a sallah a wannan lokacin amma Manzon ALLAH (SAW) ya tabbatar da cewa duk wanda ya zauna a masallaci yana jiran sallah, to kamar yana cikin sallah ne. Akwai kuma lokacin sujuda wanda Manzon ALLAH (SAW) yace a yawaita addu'a a wannan lokacin saboda idan mutum yana halin sujuda, ya fi ko wane lokaci kusanci ga ALLAH. Lokutan amsa addu'a ya haWa da lokacin saukar ruwan sama da bayan kiran sallah da bayan an yi sadaka ko wani aikin alkhairi da ikhlasi duk �ankantar shi za'a iya tawassali dashi a ro�i ALLAH.
Game da waWanda hadisi ya nuna ana saurin amsar addu'ar su akwai matafiyi (idan kana halin tafiya wacce ta halatta kayi amfani da wannan damar ka ro�i ALLAH don Yana saurin amsa addu'ar da aka yi a wannan yanayin), addu'ar wanda aka zalunta (Annabi yace bata da shamaki gurin isa ga ALLAH saboda haka yana saurin karban ta da zarar an yi), addu'ar iyaye ga �a�an su da addu'ar shugaba adali (duka waWannan addu'oin ALLAH Yana saurin amsar su).

(03)
Manzon ALLAH (SAW) yace: Idan mutum yayi addu'a; ko dai a amsa masa nan take, ko kuma a jinkirta masa ko kuma a tanadar mai sakamakon ta zuwa ranar Qiyama wanda sai ya gama cire rai da tsammani daga samun aljanna sakamakon �arancin ayyukan sa sai a kawo wani lada mai nauyi da girma a Waura a mizanin ayyukan shi na alkhairi wanda nauyin shi zai sa ayyukan alkhairin shi su rinjayi na sharrin da yake dasu. A lokacin zai yi buri yace ina ma da ba'a taSa amsa addu'ar sa a duniya ba (ina ma duk addu'o'in da yake yi ajiye mai ake don wannan ranar).
Daga cikin amfanin addu'a akwai tare bala'i wato idan wani bala'i ya tunkaro ka a halin da kake yawan yin addu'a, addu'ar zata fuskanci bala'in kuma suyi karo da ita wanda yafi wani �arfi ya rinjayi Wayan. Idan kaga bala'i ya same ka da sau�i, amfanin addu'ar da kake yi ne. Manzon ALLAH (SAW) yace: Babu abinda yake mayar da �addara (ba abinda yake da �arfin tunkuWe mummunar �addara) sai addu'a.
Musulmi mai imani baya cewa ya gaji da yin addu'a saboda ba'a amsa ba. Idan har kana da imani to tabbas sai kaga amfanin addu'a a rayuwar ka sai dai idan kana yin munanan ayyukan da suke hana addu'ar karSuwa.

(04)
Abu Huraira (ALLAH ya �ara yarda dashi) yace: Naje gurin Kabal-Ahbar a ur (dutsen sinin) inda muka zauna dashi muna hira (ta ilimi) ya karanta min Attaura nima kuma na karanto masa hadisan Manzon ALLAH (SAW). Daga cikin hadisan da na kawo mishi akwai wanda Manzon ALLAH SAW yace "Mafi falalar rana daga cikin ranakun da rana take Wagawa a cikin su itace ranar Juma'a. Itace ranar da aka halicci Annabi Adam (AS) kuma a cikin ta aka saka shi a Aljanna, a cikin ta ALLAH ya yafe masa kuma a cikin ta ya koma ga ALLAH (ya mutu). A cikin ta (Ranar juma'a) akwai wata sa'a (lokaci) wacce duk wata dabba tana sauraron zuwan ta tun wayewar gari har faduwar rana cike da fargaba banda mutum da aljani. Lokaci ne wanda ALLAH yake bawa bawan sa musulmi duk abinda bawan ya ro�a idan ya dace da lokacin yana sallah. Ka'ab yace: Wannan sau aya ne a shekara? Abu Huraira yace: A'a duk ranar juma'a ne. Sai Ka'ab ya karanta Attaura yace: Lallai Manzon ALLAH (SAW) ya gayi gaskiya. Abu Huraira yace: A hanya ta na hau da Basra an Abu Basra Al Giffari ya tambaye ni yace: Daga ina kake? Sai nace mishi daga �ur sai yace: Idan da na ga tafiyar ka ba zaka je ba don naji Manzon ALLAH (SAW) yace: Kuyi tafiya kawai zuwa masallacin Makkah, masallacin Madina da Baitul Ma�dis. Abu Huraira yace: Sai na haWu da Abdullahi bin Salam kuma na bashi labarin zuwa gurin Kabal Ahbar da nayi da kuma hirar da muka yi dashi sai Abdullahi bin Salam yace: Ni ko nasan wannan lokacin. Sai Abu Huraira yace: Ka sanar dani (kar ka Soye min). Sai Abdullahi bin Salam yace: �arshen ranar juma'a ne (lokacin fauwar rana). Sai Abu Huraira yace: Ya za'ayi ya zama wannan lokacin bayan Manzon ALLAH (SAW) yace: Lokacin da mutum yake sallah ne kuma Manzon ALLAH SAW ya hana sallah a wannan lokacin? Sai Abdullahi bin Salam yace: Baka ji Manzon ALLAH (SAW) yace: Duk wanda ya zauna a masallaci yana jiran sallah to yana cikin sallah har lokacin sallar ba? Sai Abu Huraira yace: Eh haka ne. Sai Abdullahi bin Salam yace: To lokacin ne.

(05)
Lokaci irin wannan wato lokacin sanyi/hunturu yana da matu'kar mahimmanci ga masu ibadah kamar yadda dare ya fi rana tsawo a irin wannan lokacin. Ko baka sallar dare ya kamata ka fara don kar kayi asarar irin wannan lokacin da masu wayo suke son zuwan shi don cin riba a cikin shi. Masu wayo ko basa yawan yin azumin nafila suna yawaita yi a irin wannan lokacin saboda sau�in da yake tare dashi. Ko karatu da bincike kake yi irin wannan lokacin zai zamanto maka wata dama ta musamman tunda zaka iya amfani da tsawon dare wajen yin abinda ba zaka samu damar yin sa a wuni ba saboda gajarcin wunin.

(06)
A cikin aya ta 21 ta cikin suratul Ahzab (sura ta 33) ALLAH yace: "Ha�i�a koyi mai kyau daga halayen Annabi (SAW) ya kasance gare ku; ga wanda yake fatan samun yardar ALLAH da sakamako mai kyau a lahira kuma yana ambaton ALLAH da yawa". Wani ya tambayi Waya daga cikin uwayen muminai wato Ummu Salma (Waya daga cikin matan Manzon ALLAH SAW) Wabi'un Manzon ALLAH (SAW) sai tace mai: Baka karanta Qur'ani? Sai yace: Yana karantawa. Tace to Qur'ani shine Wabi'un sa. Duk mumini yana bu�atar Wabi'antuwa da Wabi'un Manzon ALLAH (SAW). Manzon ALLAH (SAW) yace: Ba'a aiko ni ba sai don in cika kyawawan Wabi'u. Kyawawan Wab'iun Manzon ALLAH (SAW) sun taimaka masa matu�a hatta wajen isar da sa�on Manzonci wanda ALLAH ya aiko sa dashi wanda hakan yasa da yawa daga cikin ma�iyan musulunci sun shiga musulunci ta sanadiyyar kyakkyawar mu'amalar Manzon ALLAH (SAW). A matsayin ka na musulmi me ikirarin son Manzon ALLAH (SAW) ya kamata a ga tsantsar soyayyar da kake mishi a aikace ta hanyar koyi da halayen sa da yin abubuwan da yayi da waWanda yace ayi da barin abubuwan da yace a bari. A matsayin ka na mahaddacin Qur'ani ko masanin hadisai da tarihin Manzon ALLAH (SAW) ya kamata a ga abu da ka sani a aikace a tare da kai don idan ba kayi rayuwar ka ta hanyar aiki da ilimin ba babu amfanin sanin tarihin rayuwar Manzon ALLAH (SAW) da kayi. A aya ta 29 ta cikin suratul Fath (sura ta 48) ALLAH ya kawo siffofin sahabban Manzon ALLAH (SAW) waWanda su ne sukayi koyi dashi da gaske don mu ma muyi koyi dasu. ALLAH yace: "Annabi Muhammad Manzon ALLAH ne kuma waWanda suke tare dashi masu tsanani ne ga kafirai (ba zaka gane wannan ba sai kasan yanda suka yi a fagen daga) amma masu rahama ne a tsakanin su...." Tambaya anan itace: shin mu a yau masu rahama ne a tsakanin mu? ALLAH yasa mu gane amma dole ne muyi koyi da karantarwar musulunci a aikace ta hanyar yin ri�o da Wabi'u da halayen Manzon ALLAH (SAW) da sahabban sa da sauran magabatan da suka bi sahun su kafin mu cika sharaWin zama muminai domin muminai kamar gini suke wanda idan matsala ta samu wani Sangare, kamar ta
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download GARKUWAR MUSULMI

START READING

OR

DOWNLOAD DOC NOW
This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album