Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

NASANMA Complete Hausa Novel Document by NASANMA


NASANMA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 4847



NASANMA

Reading Time: 0 Hours

Added On: 20, Aug 2024

Author: Ruqayya Isa Aliyu (Oum Misbahu) ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 07043758166

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 28.69 kb

File Type: txt

Views: 611+

Download: 188+

Last download: 4 days ago

Description/Story: 17/04/2024, 11:53 pm - Messages and calls are end-to-end encrypted. No one outside of this chat, not even WhatsApp, can read or listen to them. Tap to learn more.
17/04/2024, 11:53 pm - 👩‍🍼🤱👩‍🍼�?: Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/HsRNI3Y4TScE1E0l1o38MJ


*💫💫💫NASANMA*💫💫💫

*_________________________——————————————daga alkalamin mmn misbahu✍️*
__________()()(:)()()()(:)()()
```dasunan Allah mairahama maijin kay```


*ya Allah ka bani ikon rubutan abinda alummarka zata amfani da shi 🤲🤲*


_gargadi'n_

_ban yar da wani kowata sujuyamin wanan litapin ba takowace siga bace sigar dana tubuta_


*king and Queen Writing page 1️⃣ ↔️ 2️⃣*
««««««««««««»»»»»»»»»»»
……NASANMA NASANMA Dagodu Tashigo Falon Wadah Yajikayan alatu Watom Kayan Mure Rayiwa yarin da akakira
Dasunan NASANMA maikimani shekara 16 A
duniyya farace duguwa mai dan karamin baki dugun hanci bata da badi'n fuska tana duagun gashi wada ya sauka harkan kafudi'nta

dasallama tashigo falon tana me amsawa da na am ummu gani



ashagwabe tayi maganah tana me d'a turu baki gaba?

ummu tace lah NASANMA nikike wa wanan zumbura baki'n tafa di'n hk tana maika ma baki alaman ma maki abida tayi mata

ni ai bake nakeyiwa ba ni bake nazumbura m'a bakiba?

tafa d'i hk nata zare idu
naji jeki d'akin hafasat ki kiramin ita kuzukuje gidan hajiya babba kukaimata sakonah da tom ta amsa harda salleta namurnah dumin tanah bala i'n son zuwa gidan hajiya babba dumin hajiya babba akwai ta dasan yara barinma ace NASANMA ce tanasan yarinyar dumin ita bata taba haihuwar yan mace ba sai maza yaran ta uku abduljalat anakirasa da abba sakamaku'n sunah mahaifisune da shi sai kuma jabir da kuma imiran



ummu kuma ya ran ta biyu ne sadiq shine babba sai kuma hafsat



bayan suje gidan hajiya babba hajiya tacikasu da abin ci dasha kayan zaki ku ba amaga su NASANMA ansamu abin da akeso se washe baki take hafsat nazulayarta

dumin stakanisu bawani she karubane hafsat shekaran ta 17 stakanisu shekara 2ne batabar zulayar taba harseda hjy babba tasabaki san nan ta qaleta sunacikin hk saiga abba ya shigo falon da sallama aidakagani sa bashiri sauka shiga tai tayin su dan abba baya wasa da su bama suga fuskaba suduka har hajiya suka amsamasa tare dafa din sannu da zu za mayayi a d'aya daka kujeran ya na sakin nufashi tare dafa d'i nagaji hjy abani ruwa mai sanyi Allah sarki babana nace maka ka din ga hutawa amman kak'i idan ka kama ai kin opisi kamar wata kwanpiyuta bakagajiya takarisa maganar tana murmushi sanan tace Beby ta tashi ki kawo ma

yayan ki ruwa mai sanyi kin ji jikin asanyaye ta tashi tana nufar pirishi d'i barare da tayi maganaba?



ruwa ta d'auku me sanyi da cap tanufesa ta da'n sikuya tazuba masa acop sannan ta mikamasa ya amsa ba tare dayayi maganaba


saida ya shaye ga bad'a ya ruwan san nan yanufi ban garan sa yana me ce ma hajiya bari na jena wastaruwa hjy tace asauku lpy da amin ya amsa basu sukabar gidan hajiya ba saiwajan karfe shida na yamma



direba yana sauke su dagodu NASANMA my palo tare dazubewa akan kujera ummu da take kicin tana had'a ma daddy shayi seda ta futu sanan tagasu kuwancen su ta baje akan kujera kamar wada sukayi tafiyar kasa


ganin haka ya sa ka ummu saka salati zubur suka tashi suna fa d'i lpy ummu suka k'arisa wajan ta da saurin su atunani su shayin ne ya zube lata ajiki shine take saka salatin nan hk amma saisuka ga bakumin bige musu hannu tayi tanacewa dallah kumastamini nawuce sewani tantab'ani kuke kamar nayimusata




sakin bakisukayi dan jin abida ummu tafadi NASANMA ce tayi karfin halin cewa ummu kecefa kika bamu sturufa muji kinah salati



audaman salatin danayine ya sakaku kusowa da wan nan godum aini dakunakeyi ganinayi kuwani bashansha re akan kujera kamar wada sukayi dafiyar kasa ku akasa kukadawone ban sani bah?

dariya suka kushe da ita dan su wllh ummu tabasu dariya wanan salati hk kamar wada wani abun yafaru audariya manaku ko kon kyauta ta haye sama tabar sunan suna dryar su""""




*by*
*mmn misbahu✍️*
17/04/2024, 11:53 pm - 👩‍🍼🤱👩‍🍼�?: *💫💫💫NASANMA*💫💫💫


*________________________—————————————�? daga alkalamin mmn misbahu✍️*
__________()()(:)()()()():()()
_dasunan Allah mai rahama mai jinkai_

*ya Allah kabani ikon rubuta abida alummar ka zata anfani da shi🤲🤲*



*garga d'i*
ban yar da wanikowata sujuyamin wanan litafin ta kowace siga bace sigar dana rubuta

*king and Queen Writing PAGE 3️⃣ ↔️ 4️⃣*
====================

"" wacece NASANMA NASANMA ALHAJI BULAMA ALHAJI BULAMA wani hamshak'in dan kasuwane wada Allah ya d'au ka,ka sa akan kasu wancisa allah ya min arziki nanu nawa sa a,


Alhaji bulama matarsa daya ce mahaifiyar NASANMA hajiya hajara
ita kaday Allah ya basu bacin ita basusake haihuwa ba sununa so da kyauna da ga ta ta tashi asan gar ce amma kuma allah besa zasurayo taraba"


watarana kwastam " tafiya tasamesa akan kasuwanci daka kano xuwa abuja c,t zeyi wata biyu acen yatafi da iyalan sa sud'auki hanyara sukai zariya sun d'auki han yar abuja

wata babban muta takaramu su kullinafsin za I, katil mat
akace dummere ma,ma cine aikun alhj bulama da hjy fatima sukace ga ga rankune watam surigamu gidan gaskiya"




Alhj bulama su uku ne awajan ma haifiyarsu shine babba se hajiya Rabi a, watom ummu se kuma hjy babba"



Bayan anyi arba I, ummu tace abata ita za ta had'a ta da hafsat natake suka amin ce amma yan uwan hjy Hajara sunsu su d'au ke ta bayan da su ka iya na yasa suka hakura"



hjy babba ma taso ace itace tafara maga nar daukar ta tim da itace bata da yan mace" amma ta hkr tim da ummu ta tace ai duk daya ne tim da stakanisu banisa" zata dun gakawumata" ziyara"




" Wanan kenan washe gari da safe bayan suyi Brevard sukayi shirin makaran ta dreba ne ya d'au kesu zawa makaran ta yau basu da basu da de ba sakama kon thans sukeyi suna dawuwa sukayi sallah azuhar sukaci bici bayan la a,sar suka nufi Islamic…�?


*daga alklmin mmn misbahu*✍️
17/04/2024, 11:53 pm - 👩‍🍼🤱👩‍🍼�?: *💫💫NASANMA*💫💫



*by*
RUQAYYA ISAH S ALIYU✍️
(*mmn Misbahu*)

*_________________________________________________bismillahi rahamani rahim*


_garga d'i_
banyarda kowayajuyamin book ba ku a karanta shi a You Tube batare da izini na ba


```king and Queen Writing```

*PAGE* 5️⃣ ↔️ 6️⃣

……Washega ri yajiya babba tazugidan ummu
tin mu salil karfe biyu na ranah, tazu batabargidan ba semusalin, karfe bakwai na dare ,


"Zumunci ummu"

damarnar ganin yar uwa ta kuma uwa agare ta t'a re taha d'a mata cima maikyau duk da hajiya babba ba baya wajan iya , ha d'a cima me kyau taciba akwaita da san cin dadi Allah bashide acen " kayan mekune kuzaki' idan ta samu setashashi gashi,de ita din Dr ce amma bata kiyaye dukuki, zatabawa mutane shawara akan sukiyaye amma fa ita bata kiyayewa,


"Bayen gaisuwa"

Sun gasa sun tan tauna akan al amura sunji dadin gani juna hjy tace waini ban ga yarana ,bane naji gidan shiru bamustin, sai na aike, su su amso min kayan da Nanayi odarsu wajan hjy saratu GA shihar ynzu basu da wuba I,wllh tom allah ya dawu da sulpy Amin hjy tom banga hjy talatu ba da yaranta suyitafiya da daddy su nanda satidaya zasudawu wai zuwa lagos
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download NASANMA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album