Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

KISHI KO HAUKA Book 1 Complete Hausa Novel Document by KISHI KO HAUKA Book 1


KISHI KO HAUKA Book 1

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 62159



KISHI KO HAUKA Book 1

Reading Time: 5 Hours

Added On: 13, Nov 2024

Author: Ummu Abeer ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 340.45 kb

File Type: txt

Views: 605+

Download: 579+

Last download: 4 days ago

Description/Story: ο»ΏπŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€
KISHI KO JAHILCI

Story & written
By

Ummu AmeerπŸ’ƒ


Short story


Page1⃣


Mata ne cike d falon ana daga kayan lefen d aka kawo, sai faman shewa d guda ake tare d yabon kayan d aka kawo, domin kuwa kaya ne n gani a fada, naira tayi kuka anan, duk wani abinda ke ciki ba na banza tun daga kan sutura zuwa sarkoki mayukane abindai sai wanda y gani, yan uwa d abokan arziki n fadin Amarya tayi goshi, Ana t sanya Alkhairi d fatan Allah y nuna mana ranar biki, can bangaren kuwa amarya ce cikin daki tare d kawayenta sai xolayarta suke daya daga cikinsu mai suna hafsa tace matar mutum kabarinsa, Aysha ba irin wulakancin d bakima Abbas ba y jure kamar karamin yaro lallai y cika jarumin maza gashi nan ynx y kamaki a hannu ta kare maganar ta sigar zolaya t dan bugi Amaryar acinya, ita dai kawai murmushi tai, a zuciyarta kuwa Allah Allah take bakin d suka zo karbar lefen su tafi take domin t ganewa idonta kayan d kawayenta suke t zuguguta wa ankawo mata.
Ita kam uwar amarya sai wani cika take tana batsewa tare d wurgawa kayan muguwar harara ita a dole kayan basuyi mata adalilin rashin sanya sisinan gwal, kasancewarsu yan bidiri wayo 'yan maiduguri, Anty salma ce ta matso kusa d ita tai mata rada a kunne tace mata don Allah Anty kiyi hakuri ki saki fuskarki a gaban jama'a ne fah, kar ki ba da mu plx.. Kuma m ai bawan Allah nan yai kokari daga baya ai sai ai mishi magana. Sai alokacin t dan sakin murmushin d bai zuci ba, inda aka shiga tattare kayan ana maida su cikin akwatinan, har mutane suka fara watsewa cike d yabon kayan, y rage daga anty salma sai d kakar Amaryar wato uwar Amaryar d kannen amaryar a wurin, kawayen Amarya kam uwa jira suke su watse suka fito aka sakw baje kayan suma suna t santin lefen tare s Amaryar itama sai washe baki take tana duba kayan, inda kakar tace "OH ni hauwa yaran zamani ynx d ke ake duba kayan naki Rukayyah"
Goggo nikam kin sa min ido da yawa zamaninku da bamu ai ba daya bane, ko kishiru kike ne da kaya ta kare maganar d yi mata gwalo tare da mikewa ta ruga Daki a guje tana dariya, goggo tace ja'ira da kin tsaya sai na koya miki hankali.


Nan dai aka tattara kaya aka maida su cikin akwatunansu, mommy kuwa tashi tayi tabi Rukayyah Daki, ta sameta suna waya da Abbas, Rukayyah kuwa ganin yanayinsa mom din nata yasa ta saurin katse wayar tace masa 'sorry I will call you back''
Ta cire wayar daga kunenta, ta tattara nutsuwarta Ga mom wacce ke ta jifanta d harara, tace momy Lfy kuwa,? Bansani ba ta bata amsa a gajarce, ina so ki gaggauta kiran Abbas kice ina son ganinshi!
Mommy me y faru ne don Allah?
in yazo kyaji a wajensa, Tunda na fuskanci kina neman xubar d darajarki a wajensa Tun kan ki shiga ciki gidansa, komai yayi a wjenki daidai ne kin Dora wa kanki son mai mata, sai Kace kin rasa masoya ne, ta juya ta fuce daga dakin.


Rukayya kam doguwar ajiyar xuciya ta sauke tare da fadin, mommy ban san ran da zata canja ba, bawan Allah nan kullum cikin mata biyayya yake kamar ita ta haifeshi amma bata gani?

Daukan wayar tayi tai dialing no shi, "hello"
Baby mommy tace tana son ganinka plx...
Ok insha Allah zanxo bayan magriba, ok sai kazo bye! Ta katse wayar.



Ku biyoni don jin yadda zata kasance.....

By ummu AmeerπŸ’ƒ

πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€πŸ™†πŸ»β€β™€KISHI KO HAUKA

Story & written

By
Ummu Ameer

Short story:


Afuwan 'KISHI ko HAUKA' ne nai mistake a page 1





Page 2⃣




Rukayyah zaune gabab dressing mirtow tana make-up, ta gama kwalliyar tana Yana mayafin abayar da ta saka ta dauki turare ta feshe jikinta da shi,tayi kyau ba laifi simple make-up tayi dake ita Bata cika son kwalliyar fuska ba in ta shafa powder ta dan saka lip glow a lebenta shikenan ta saka flat shoe, wayar ta ce Tai ringing sunan da ta gani a fuskar wayar ne yasa saka ta sakin murmushi, 'babynta' ta daga wayar tare da fadin gani Nan fitowa" baby"!



Dakin momy ta wuce direct domin sanar Mata da cewa Abbas ya iso, sallama tayi tare d tura kofar, Nan ta sameta tare da wata kawarta Anty batula, rukayyah ta gaishe ta sannan tace Mata "momy Abbas din ya zo!
Ok! Kije ki shigo da shi falo ganinan zuwa..
Ok, ta Bata amsa tarr da fita zuwa wajen bakon nata,



A hanyarta ta fita ne ta hadu da kaninta wato junior tace junior "zo ka raka ni, a guje ya karaso yace Anty uncle Abbas ne yaxo tace "ae"
Nan ya hau murna domin yasan duk sanda zaizo sai ya kawo Masa tsarabar kayan kwalama su chocolate, ice cream, f dai sauransu.


Tun dosowarsu wurin kamshin turarnsa y mamaye farfajiyar da kamshi.
Sallama Tai masa tare da sannu da zuwa, ya amsa cikin farin ciki tare da riko hannu junior,
Uncle Ina wuni!
Lfy lau junior ya su momy?
Lfy!
Ya bashi amsa yace to ga tsarabar ka Nan,
Ya amsa tare da fadin
Thank you!

To maxa ka shiga cikin gida, ganinan shigowa,
Ya ruga a guje.

Allah yasa Masa son yara, Abbas don ko a gidansa in ya dawo haka yara zasu xo suna ta amsa tsarabar sweet ko capri-sonne.


Ya tatttara nutsuwarsa ga gimbiyar tasa, my luv! Ina fatan dai lfy ko when momy, ta bashi amsa da cewa lfy lau, tace dai tana son ganinka ne,
Ok!
Tace Kaya fa sunyi Allah y Sanya Alkhairi ya Kara budi,
Ameen-Ameen,
In Akwai abinda Bai yi ba sai ki fada acanxo Miki,
A'a wlh komai yayi Allah y saka d Alkhairi,

Yaji dadin yabon kayan da tayi domin yasanta da yaba kyauta gata d kawaici
Kazo mu shiga momy tana jira, Tai masa jagora izuwa falon, yana biya d ita.

Can dakin kuwa momy da Anty batulu, sai xuga momy take akan irin rashin mutumci d zataiwa Abbas,akan rashin cika Alkawarin saka sisin gwal a cikin lefen, har tana ce mata wlh indai bazai saka ba kice sai dai yaxo y kwashe lefensa domin ko bashi ne kadai namiji a duniya ba ehe,
Momy tace hmmm! Bar ni da shi zai gane kurensa tare d daukar mayafinta tana Shirin fita zuwa wajensa,



A zaune ta sameshi a kasan carpet, ta Sami daya daga cikin kujerun ta zauna Tai kicin-kicin da ita,
Momy Ina wuni!
Lfy !
Ta amsa Masa a gajarce!
Dama na Kira ka ne akan lefen da aka kawo, Raina yayi matukar baci da rashin ganin sisin din gwal da na fada was rukayyah ta Gaya maka tsarin mune duk sanda za'a kawo lefe y Zama dole a saka shi ciki, Amma ka tashi k kawo lefe ba tare d ka cika Al'adar muba, ba lallai ba dole in kaga Abin yai ma tsauri to ka iya kwasar kayanka domin ko ba Kai kadai namiji ba,

Subhanallahi!
Momy kiyi hakuri ya furta hakan cikin ladabi, wlh Bata gaya min ba,ai da an saka aka saka sarka ma balle sisi, kiyi hakauri insha Allahu xa'a kawo gone insha Allah!

A zuciyar ta ko ta cika taf da mamakin wanna diyar Tata kwata-kwata ta yi nisa a son wanna mutumin da ke da Mata, ko me ta gani oho!

Doguwar ajiyar zuciya ta ta tare da ce Masa ka iya tafiya,
To godiya nake momy a tashi lfy.
Ya tashi,ya fita
Ita ko bin bayansa Tai cike da tsana, ita dai Bata kaunar Abbas tun da yazo neman auren diyarta don kawai Yana da mata, acewarta ita Bata da kishiya sai diyarta zata je ta tarar da kishiya, don aurenma ba'a son ranta ta yarda ba fin karfinta ne kawai akai.

Ta tashi ta Mike don komawa daki wajen kawarta.

Tana shiga ta sameta a kishingide ya kukai sis?
Dake haka suke Kiran juna.
Ke dai Bari wlh yarinyar Nan fa in banyi da gaske ba wlh sai ta tixartani a idon jama'a,
Ashe wai Bata gaya masa.
Ah lallai sai kin you da gaske Alan rukayyah domin na fahimci tana da shegen taurin Kai,

Amma yace gobe za'a kawo.
Yafi Masa ai indai Yana son aurar diyarmu!
Cewar Anty batulu,

Anty batula Aminyar momyn su rukayyah ce, bazawara ce, tayi aure ya Kai sau hudu ta kasa Zama gdn Miji, kasancewarta mace Mai son Abin duniya gata da munafurci ga hassada Bata son ta ga wani ya fita ki kadan, ga yawo Bata iya Zama waje daya, kusan kullum tana gidan momyn, Tai ta kitsa Mata mugayen halayya.


Rukayyah ki tun da ta fito wajen Abbas taga yanayinsa ya canza, axiciyar ta tace, na bani, ni rukayyah ki me tace Masa oho!
Ta
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download KISHI KO HAUKA Book 1

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album