Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels


COMPILED BY
ESHAAATT SMILER HOM OF HAUSA NOVEL
N ENGLISH NOVELS DOCUMNTS
WASAPP@08066360176



[22:22, 12/13/2017] 鈥�+234 809 425 1341鈥�: Bismillahir Rahmanir Rahim


*DAMA TA*


*Na*

*Batul Adam jattko*

1...
KAINUWA WRITES ASSOCIATAN馃


Tuki yake a hankali cikin wata katuwar jeep kiran vence, Yana karewa garin nasu kallo kamar ba anan aka rage ran dunbin al umma ba sosai yake kallon mutane wanda yasan badan bakin glass ne ba bai isa yayi wannan tafiyan ba, anguwan gargar anguwa ne na masu karamin karfi amma cikin garine sosai dan makota suke da shewuri.

Wayan sa ce tayi ringing yajawo yadauka yace " Allah yatemaki ummi na daga ummi tace "kamal be gaya maka inason ganin kaba
Ya "gayamin ina gidan abba musa ne gani akan hanyan dawowa, 'tom kazo gidan yafatime nasa hanif ya yauko Hadim dinma gata nan kazo muna jiranka.
Yace "ummi lfy kuwa
tace "se kazo de
"tom yace cikin jimami dan dagajin yanayi muryan ummi yasan babu lfy,
Sauke wayan yayi dai dai da hango wata mata da take taku dakyar dalilin tsinkewan takalmin ta ga shijab dinta a yage tabaya sosai duk da bayan ta yake gani yasan tana bukatan temako sosai dan shi baya ganin irin wannan yawuce
Horn yayi tare da dan zuge glass din kadan yanda baza agane shiba yaci gaba dayin horn din amma matar ko juyowa batayiba yadan sake lekawa yace "iya ba kyajin ranane g.......
Magan nan ne yamakale masa ganin yarinya. wanda bazata wuce 15 ko 16 dasauri yakarasa parking dan zaton sa tsohuwa ce
cikin harshen barbarci yace" ke ba kyajin rana ko bakiga shijab dinki ayage ba har yazu bata juyo ba
yayi wani tunani 'azuciyar sa yace ko de mahaukaciya ce dan ya manta da halin yan Nigeria masu wasar da maskinan su a titi
Danshi dafarko yadauka tsohuwa ce yatemaka mata yakaita inda zai siya mata takalmi

Amma ganin yanda take taku anise yasa ya gane ba alamun hauka atare da ita yasake cewa ke bakiga hijab dinki ayage yake ba tabaya kuma kina tafe cikin rana
Sai asan nan ta juyo
Cikin tsoron taja da baya
Ganin bature yana kanuri sak shiko yazuba mata ido yana kallon ta sai a sannan yagane tana da zanen bare bari a fuskanta amma kanana sosai kuma bibbiyu ce akowane kumatunta kawai ba irin taran nan nacika fuska aka mata ba amma bakace sosai duk da harda kazanta karin bakin nata hancinta baida tsawo amma baza akirashi Tami lelle ba sai amfkin ido wan kam tana da shi masha Allah

Kallon ta yake yana tattare fuska dan wani irin yawu da yake taruwa a bakin sa dan shi yana da tsantsani sosai
Daurewa Yagi yasake cewa "tom tunda bazakiyi magana ba ina fatan de ba kurma bace dan tambaya zanmiki
Ahankali tsoron ya dan ragu tunowa da tayi ana aikin titi a unguwan turawa suna yawan wucewa ta dan matso tace mezaka tambaya?

Yace "ina zaki? Ta daga hijab dinta tayi ta nuna masa allon da yake rungume a kirjinta tace "karatu

Yace "tom ya akayi kike yawo takalmi a tsinke?
Tace "bayan nafito ne ya tsinke.
Yace tom "shi kuma hijab dinfa,? tace" malam yace karna kara zuwa da wannan yayi datti.
'Azuciyan shi yace wannan dinfa
Tom meyasa baki sa wani ba kallon sa tayi
"Tace banida wani

Yace "tom ni idan kinaso zan temaka miki kisiya kinji ko har da kayama kinga wannan duk yakode kina Budurwan idan kina wannan shigan waze soki tace " ai damage bawanda ya taba cewa yana sona shima shatiman da baba yace yabashi ni ya karbane kawai dan dole dan yafi kowa tsanata acikin almajiran baban balle samarin anguwan mu ko kallo na basayi mata sanne masuke cemin yanga acikin datti ko yanga acikin tsumma yanzu haka da kawaye na muke tafe suka wuce ni wai bana sauri ko menakewa yanga acikin sun har da yan gidan mu ta kareshi maganan kamar zatashi kuka
Shiko zuba mata ido yayi yana kallon ta kai daga karshe ma har wayan sa yaciro yana mata video zaikaiwa Hadim dinsa tagani yasan abin dariya baya mata kadan dan yasan yana bata lbr zata ce ya mata bakin kici da bai dauko mata ba
Ya kawar da tunanin
Yace zai soki kina wanka kina Gyaran jikinki kinji ko amma ahaka ai ba zai soki ba tace "tom ai ni mamarmu makauniya ce bata aikin abinci sukuwa sauran matan kudin cefanen gidan suke dauka su sayawa yaransu kaya muko sede mujira na babanmu sai sallah sallah yake mana surutan ta ya ishesa dan haka yada katar da ita m yace "tom shikenan zan baki kudin da katina idan kudin yakare kimin mana zan sa akawo miki se kibawa mamankin tasiya miki duk abin d yan mata suke siya na gayu

Zaro ido tayi tace "kai maman ai fada Za tayi sai de na boye nasiyi kayana da kaina adena renamin gabuwan har ta aiyana yanda idan tasamu sutuura zatayiwa yan gidan su,

Bandir din yan dubu dubu yadauko guda ukku yahada da katin sa yasa aleda yabata takarba tana godiya sai a san nan ta kare masa kallo ta sake kallon sa tace "ni kamar nasan ka ina ganin fuska ka awani waje amma nakasa tunowa amma nake ga kamar a TV ne ko
dariya yayi cikin mamaki yanzu dama a Duniya akwai inda ba asan shiba abin mamaki ma akasansa akasan nashima acikin garinsu amma wannan bakaraman bakauyiya bace yana da tabbacin bayar gari bace kawai bayan gashinan yana zaune nan ma yana hango wani saurayi da riga me dake da photon sa ajikin sa yanzu wani ma yawuce da hulan me dauke da fuskan sa murmushi yayi yace dan bani ledan nayi man tuwa tana meka masa ya bude yadauko katin ya yaga wajen sunan shi ya bar wajen number kawai yameka mata yace idan kina da matsalan kikira yaja glass yazuge ya tafi.
Itakuma ko duba ledan bayayiba balle tasan meye aciki tafara sauri dan tasan zata doku awajen malam
Adai dai gate din kofar gidan yayar ummin kuma uwar matar sa yayi horn megadi ya bude masa yana daga maga hannu dan yane waye yayi parking yafito yana daga wa megadi hannu kai tsaye babba falon gidan yashiga gaban sane ya fara faduwa idan kunnuwan wansa ba yaudaran sa sukayiba sautin kukan matar sa abin kaunar sa ya bashi,
ai dasauri yakara sa shiga itama tana hangoshi da gudu ta karasa jikinsa habibi yawwa kazo kagaya musu wllh ba kason kowa seni kaji abinda su mama da ummi suke cewa kuwa kafada musu wllh bamu sara rayuwarmu akan zamu zauna da wata ba kace musu nima zan iya haihuwa kamar yanda likita yace karsu mana haka kace musu bana son kishiya zaku rasani wllh zan kashe kaina
Shi abin ma dariya yabashi
Dan bai fahimceta ba
Ahankali ummi ta taso takara sa gaban su ta ja hannun su suka zauna tace haba Hadim dita namiki bayani tunkafin yanzo naso ki fashinta ki nusu muyi shawara yanda zamu bullo wa al amarin ni da uwarki ciki daya muka fito yanda bazan so ace anyiwa jidda da nabila da na haifa kishiya ba bazan so amiki ba se dan dole ki daure ki fahimta kamar yanda mahaifiyar ki tafahimta
Yayar mijin na bata son zaman lfy ita ta hada wannan abin tun farko bake taso nabill ya aura ba ZAINABU taso bashi acewarta mu shuwa muna mallake miji ni nagama da kanin ta dan ma bazan bar musu ba zan aura masa yar yar uwata mu mallake nabill din da shine karfin gidan da ker alh yada ge akayi abin amma kinga wannan karon alhjn da muke samun daurin gindinsa hardashi acikin bamu zabi agabanki akayi komai
Sun bamu wata shida idan baki samu ciki ba ko yayi aure ko yasakeki ko muga
hukuncin da zasu yanke ni nasan dama suna cike dani hukuncin da zasu yanke bazai mana dadi ba gwara muyankewa kanmu kafin suyanke mana ki daure ya,ta kishiya bazata miki komai ba da gani har mahaifiyarki muna dasu me suka rage mana
Kan uba se yanzu Nabill yagane me ake nufi cak yameke yana kada kai sam ummi wllh ba a haifi uwar matar da zan yiwa matata kishiya ba kai ko mutuwa ta yi ina kishin yi bata kishiya ummi kubar wannan mgn dan harkun sa na tsaneta tunkafin ace na aurenta dan duk matar da za ta zo gidan mu a matsayan kishiya ga Hadim ummi abin tausayice kuma ai.....
"Kai dakata inji ya fatime uwar hadim din ta katsehi
*By*
*Batul*
*Muje jezuwa*
DAnba da shawara ko ne man karin bayani 08062383027
[22:23, 12/13/2017] 鈥�+234 809 425 1341鈥�: *DAMA TA*


*Na*

*Batul Adam jattko*


2....


馃寛KAINUWA WRITES ASSOCIATAN馃

Kuma sai ta kwan tar d murya
Nabil mu "cire son zuciya mukawar' da zargin da dan gin mahaifinka" suke mana nace wa ganin yar" muce ah, gidan shi yasa muka ki. Daukan mataki aure shekara shida ba haifuwa
Yin auren me? Zai rage, ku dashi na gani dana haife ta ina tare da kishiya haka uwar da ta haifeka kai tana tare da su wata kila, ni ta gado dan se da nayi sheka ukku a gidan nan ban samu ciki ba se da"haka kawo halima ta samu ciki ni ma Allah yaba ni kuma muna zane lfy kai ma sheda ne tuda ita kan ta Hadim sunan kishiya tace,

Wata kila rabon wata yana ga ba da"nata yaza muyi kunu su kuyan kewa kan ku shawara ka fin lokacin da aka baku yacika kuci gaba da addu a' mu ma zamu taya ku....
Da kyar suka shawo kansu suka hakura akan za su nemi mafita ka fin lokacin yayi.

Atare suka fita da, su ummi ummi ta shiga motan kamal Hanif yaja na sa Hadim da Nabil suka shiga nasu..

Suna tafe ahanya
"Hadim tace yanzu my star da'gaske auren zakayi.
'zuyowa yayi ya kalle ta bai ce komai ba ya zuya ya cigaba da tukin'sa
Cikin damuwa
Bawanda yakara magana har suka ka raso gida
Kai,yatsaye

Bedroom suka wuccce shikam ma, wayoyin sa yazubar akan gado ya wuce bethroom ya sakarwa kansa ruwa bai jima ba yafito ya sameta tana rike da waya tana kallon wani abu tana cin dariya
Matsowa yayi kusan da ita

"yace yade.
Me a ka, masa meka masa wayan tayi shima dariyan yayi ganin wannan yarinyar da, zun lokacin da take, ta zuba.

"tace wai ina kasa mota na tashi a lawan bor nefa nagan ta a hanya nayi nunanin matsohuwa ce ahe wai yan mata ce
"kasan meyabani dariya wai da tace almajirin baban ta da za ahada su ma baya son'ta
"tom hauka, yake mezai so anan kinga hakoran ta kuwa
'hadim ajiyan zuciya tayi tameme ta waze so ta da Nabil yafa da aranta a ranta
Anya wannan bawata DAMAN Allah yajefo musu ba? Ta ke tambayan kan ta
A fili kuma tace

"my star kasan me na ai, yana.

"ah ah yace tare da meke'wa yayi ida'
Drssing mirror yake tace mezai ha na mucika wani burin mu akanta.
"yace kanwa

"tace wannan yarinyar mana wllh nayi wani nazari .
"bakiga na mata duk wani abunda zan mata ba har'fa number dina nabata idan kudin da na bata ya'k,are ta nemeni san sa hamza yakai mata na tausaya mata.

"tace niba wannan tunanin nayi a kan taba. Ta sowa tayi taka raso inda yake ta lakuci man tana shafa masa.

"tace mafitan da su mama suka ce musa mo ai inaga itace mafitan.

"yace kefa wani lokacin bakya, tunani a inda yadace ita kuma wannan meye ga minta da zancen da,zu.
Yatashi yabude wahdroof ya dauko jallabi yansa yasa ya tada sallah

Ba yada zatayi ita ma ta fada bathroom san da tafito yar ya idar ya haye gado se da tayi sallah ta shafa mai da duk abinda zatayi tasa kayan bcc ta ta yaye bargon tayi

"tace katashi muyi maganan my star kasan bamuda i she'shen lokaci gashi nanda sati samu bar, kasan nan ga, kuma DAMA tasamu wannan yarinyar itace kadai
DAMAR Mu.

"wai me'kikeson cewane ni fa kin,san idan ba fa,i yace zance kikayi ba,na ganewa

"tace yawwa yan zu zaka, gane idan kabani hankalinka
Kasan nayi 2 mu'bi daya da gacikin shawarin doctor muktar kaki...
"yace amma ina ce kafin yamani shawaran se da yaga yamana illolin yin hakan tunda ance ba haihuwa ne bazakiyi ba za ki haihu ma'haifan ki ne anesa muzubawa sarautan Allah idon mana har se mun dauki wani abinmu mukai wa doctor yan hada sun bamu da' bayan sun tabbarar mana da balalene asamu halitta mekyu, ba.
Ba tun asan nan muka rufe maganan doctor na mu dauki mani na da naki mukai ba.
Afusa ce ta fara maganan dan tasan idan tayi san ya ba zai karbi uzurin ta ba.
"itama afussa, ce tace "yakake son muyi ne nabil tun nuni naba da shawaran muje gidan marayu mudauko kace baha ka'ba..

"yace nifa bawani gidan marayun da dan je dauko dan kowane shege yazo yafi karfina ya,ran yanzun wanda aka haifa ma, yasu ka kare da'iyayen su balle mu dauko wan da mamu san asalin saba

"tace ai shiyasa na ce maka gawata
DAMAN Allah yakawo wllh idan baka, yarda ba se de ayita ta kare dan na, gaji nace wannan kace ba hakaba....

"ooo my sweet kifadi DAMAR muji.
"tace ka'auri wannan yarinyar me allo.
"wattt...
Yace yana durowa akan, gadon
Dariya hadim tayi dan tasan dole za ta fuskan, ci wannan kalubalin awajen nabil hannun sa ta'kamo ta'zaunar dashi akan gadon

"tace please shiyasa nace kanusu

Bawai aure nake son, kayi ta ita kamar kowa ba
Assalima za kayi auren ne batare da sanin kowa adan ginmu ko na baban ka ba dan za, ka aure tane dan ta haifa mana yaro ka, sake ta batare da, sanin kowa ba....
Katse ta, yayi da cewa "ta haihu dawa?
Dariya tayi tace "damu mana "yace ta ya zata samu cikin ko
"kezaki mata cikin kenan ko....

.dariya tayi
"tace kai zakayi

"yace baki ji dai dai ba
"tace mucire maganan wasa fa, dan naga wasa ka dauki abin..
"to'ai wasa kike shiyasa.
Kuka'ta fashe masa dashi.
Ya dago ta
"yace meye haka hadim
"tace wllh idan baka yarda da wannan shawaran ba na,san ba nida kowane ma sayi awajenka kanuna min iyaka ta
Kuma daga wannan ni da'kai kowa yaji da kansa dan wllh bazan zauna a namin gorin haifuwa ba kuba bazan yarda kamin kishiya ba....

"yace ba,yan zu da bakin ki cike iran na miki kishiya ba ni ina fada baki da kun,fa agaban su ummi aganki. Ashe ba, kya kishina
ashe son naki abakine

Wllh duk tausayin da nake yiwa yarinyar da kika hada, ta dake kin ga harna fara tsanan ta sabo bazan iya yi miki kishiya ba ko ta mutanen kir,ki ce balle wannan.. Birki ceciyar...

"tom shikena zan samowa kai na, mafita hai ma' kasamo naka ciki harda shirin rabuwa dani muddin ba zakabi wan nan DAMAN ta karshe ba'.....
-ta'meke zata fice yarukota ganin bai taba ganin irin wannan bacin ran atare da, ita ba

" yace tom gayanin yan da abin zai kasance.
Murmushi tayi.
"tace abin zai zo da sauki dan naga yarinyar ta na, da kwadayi zakaje mata da suffan yau dara kaci kana son ta amma a, gaggau ce kake son daura auren se kace ciki sati kai ba ba zauni bane tunda talakawa ne iyayen ka, ga bawani bin ciken da zasuyi dan zaka tura kudi ba na wasa ba idan suka amin ci se ka tura hamza ya yi maka hayan iyaye kar ka bari su iyayin su kan ga ido da ido dan, nasan baza su ka, sa gane kaba
Katura hamza a shine mijin a yi auren ba wanda yasani mu tafi da ita ta haifa mana yaro idan burin mu yacika mu tarkato ta kaga basu da ikon jadamu ina ma zasu gan mu

Murmushi yayi
"yace Gaskiya nayar da da, akecewa kanlalin mcce baya gamuwa, har tagaba yayuwan ta
Iyayen nata wane irin iyayene za su yarda dani ciki sati me ki ke nufi da ta haifa ta bamu
Kina gani duk daren dade, wa Gaskiya bazai yi halin saba......

Ummmm ko nabil ze yar,da, da aure yarinyar
Wacece yarinyar da nabil yakira me allo
*By*
*Batul Adam jattko 鉁嶐煆�*
*08062383027*
[22:24, 12/13/2017] 鈥�+234 809 425 1341鈥�: *DAMA TA*

3
*NA*
*BATUL Adam jattko*

馃寛KUINUWA WRITES ASSOCIATAN馃

Cikin konciyan hankali take takun ta har ta iso makarantan allon na su ledan hannun ta ta boye cikin shijab din,ta ta fito da daya hannun ta me kawa malamin malam tashir ya yamussa fuska yayi alamun baya so ganin ta
Bulala 2 ka wai yamata
Dan bayason ga ninta a gaban sa memakon 5 dayake yiwa kowace maka, yarriya idan ta makara

*kusa da kawar ta ummahani taje ta zauna ka mar yanda suka saba

..kowa karatun sa yakama dan mlm akwai gyara ba yason jin ko, mai se krt

A na tashi yan gidan su sukayi gaba dan baza su iya da tafiyan taba

hatta kawar ta
ummahani ba ko yau she tafiyan sun
Yake zama daya ba
Daf daza a kira magaruba ta shigo gidan ba tare da sallama ba kamar yan da tasa ba

Gidan su babban gidane da babu irin ta akaf anguwan bawai kyau ba girma ban garen baban su za ka fara cin garo dashi idan kashiga gidan nashi ban garen kan
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment