You Cannot Download this book untill you login but you can read it .
Login Register
wani mijina ba, kabeer din dabe damu dani bama daga Haka tashige toilet Abinta. Kingani Ko Kausar gava daya ko maganar Kabeer din Nalura bataso, nadade ina fada miki Gaskiya yusuf ya fada bawai Ra'ayin kanshi bane kawai. toh leemah ya wanann Abu ya kasance Ahaka Nifa sai Nake tunanin da'ace Suna Soyayya da koda kadan ne Zasu nuna. Hmm Kausar ki yarda Kawai mudai yanzu muyi Addu'a Allah ya tabbatar da wannan Abun domin Xasuyi farin Ciki muma Zamuyi.toh Allah yasa Alkairi Acikin al'amarin My Leemah. Amin Kausar time din kinkawo baby. Kinjiki Saikace Samun babyn wasan Yara ne. Ai Nasan ba wasan yara bane na manya ne dan haka jiya Akashanye janbakin dakika Saka waye yasani ko har Riga Aka yaga. Duka Kausar takaima Leemah gaskiyar feenah jiya da tace ina kika samu irin maganganun Nan. Kunjiku Yanda kuke maida kanku yara haka kukeson Nima nakoma impossible Na girma dole na Nuna muku. dariya Sukayi gaba dayansu. Allah ya Shirya Ki kodai Nazir ya bata ki! Feenah dake fitowa tace Wlh Shi ba'irin yan'iskan maza din nan bane itace ta bata kanta Sanadin grp din data Shiga A whatsapp. Aikema Zansa Asakaki besty Ana karuwa Sosai. Toh Ai bance ina bukata ba kisa Kausar tunda yanzu tazama Matar Aure. Haka Xa'ai kuwa Amma ita Kausar kusan irinki ce Abu kadan Sha'awa. Ai yanzu tanada miji idan yazo Saimu barmusu daki. dariya Sukayi. Kausar ta tashi kanku akeji, haka kawai Zanmika Ma Yusuf din jikina bawani gyara kamar banida gata...daga haka tashige Ciki. Feenah muma idan Kausar ta tashi gyara Saimuyi tare. Keni kirufamun Asiri gyaran datake nufi daban kingansu Chan Abunda zata rinka Sha idan nasha sai namutu Ai. hhhh tsafff koda baki mutu ba Zamu daukeki Asume. Haka Sukayita firarsu daga baya Suka yanke shawara wannan karan ba wasa kan Karatu domin Xangon karshe ne.
*Na yau dan kadan! Nasan Haka Wasu Xasu fada kuyi Hakuri my lovers iam busy*
ππππππππ
YAR LESBIAN CE
ππππππππ
By
Nadeeya muhd Ahmad
(πNadseerπ)
dedicated to
Xaynab Ummu mahbub
*you Are welcome Yasmeen Al'Ameen Allah yakara Shiryar da Wanda Suke Aikata Son Ransu*
*Safe trip My Zuzu (Ummu mahbub) Allah ya tsare Miss you My daddy*π€π€π€
Page.....37
Su feenah Yanzu gaba daya basuda lokacin daya wuce Su Zauna Suyita karatu Kasancewar Xangon karshe Suka Shiga. Kausar da Yusuf Anzama tsintsiya madaurinki daya duk Sanda yasamu lokaci Sai yazo Abuja gaba daya ya hana kanshi Hutu Acewarshi yakosa Suyi Sugama domin yana bukatar matarshi kusa dashi, Haka duk Sanda yazo yana kokarin Nuna Kausar ta Amince mishi Sam taki yarda domin maganar mahaifiyarta tana Nan Aranta.bangare guda tsoro take kada Yusuf ya kusanceta gani take itadin yanzu ba Cikakkiyar budurwa bace tana tsoron Abinda Xai biyu baya. Haka Xaigama Nacinshi ya hakura Saidai dan ShafeshafeπShima Sai idan yava kausar tausayi take yarda. Leemat da Nazeer Abun ba'acewa komai domin yanzu Shakuwa mai karfi da son junansu yakara wanzuwa Cikin Ransu.duk weekend yana Zuwa yaga babynshi Susha Soyayya. Yazeed tun Ranar dasuka Rabu bekara ganin feenah ba domin baya Xuwa Abuja Saidai Abu daya dake damunshi Aduk Sanda Zai Zauna shi kadai tunanin yarinyar yake. Wani lokacin yaji dadin tunanin Nata wani lokacin kuma Haushin kanshi kawai yake danme zairinka tunanin yarinya karama Mara Kunya yarinyar dayafi tsana Akan kowace mace Haka Zai gama Surutanshi Shi daya. Tunda Mufeeda ta fuskanci babu wata matsala data biyu baya tace tabbas k'anwarshi bata fada taganshi da mace ba Toh ni yanzu menene matsayina, itama Shegiyar yarinyar meyasa bata fada ba Nasan dayanzu Ance yafito dani Amatsayin matarshi. Kai dole Nasamu Mafita domin dukiyarshi danake kwadayi dole Nasameta. Toh Amma miye mafita Yanzu dazan Samu? Tunani tayi Cikin Ranta daga bisani taciro waya tashiga kiran Yazeed Saida Akalla tayi kira fiye da10 ba'a daga ba daga bisani ma taji wayan Akashe. Lallai bakasan waye Mufeeda ba ni Zaka kashe ma waya yazama dole Na dau mataki kan Wannan yazeed din Saina Rabashi da Abinda kesashi girman kai Wlh dani yake magana. Haka tayi ta fadan ta ita daya daga bisani Naga tayi kwafa Afili tace haka Xanyi. Bangaren yazeed tunda yaga kiranta yake tsaki Shegiya jarababba nikam Nasiya ma kaina Abinda yafi karfina Amma Zanyi maganin ta ga naci ga tsoro, Bari duk Sanda takara nemana Saina mata Abinda Zatai data Sanin sani na. Kiran Yusuf daya Shigo wayarshi ya katse mai tunani. dagawa yayi yakara A kunne beyi magana ba. Yau Yan takama ne Kenan A kanka. Yusuf yafada daga dayan bangaren. Tsaki yazeed yaja yace me kake bukata? Dama inason Naji ko Kana gidane ina hanyar Xuwa Shawara Zaka bani. Tunda katawo kasan ina gida mana Yazeed ya fada ya kashe wayar. Ba'afi mintina10 tsakani ba Yusuf yakaraso gidan Su yazeed Ciki ya Shiga domin gaisawa dasu Mamy. Inno ce kawai Xaune tana Saka lalle A hannunta karasawa yayi da murmushi kusa da ita.itama tana ganinshi tafara fara'a yusufa Sai yau Ake ganinka na lura baka Zuwa gidan Nan Saidan tsaka. Aa Inno yau wajenki nazo musamman. Kai Amma Ka kyauta Angon Kafso. Inno Kausar take fa. Aini haka na Iya fadi dan nan. dariya Yusuf yayi yace duk yanda kikace yayi inno dinmu, kawo nasaka miki lallen. Ka rufa ma kanka Asiri wajen Amayarka Lalle baya fita da wuri duk Sanda Kaje wajenta da fada Zaku rabu idan taga Lallen nan. Gyara Zama Yusuf yayi yace Meyasa Inno? Ai mata Akwaimu da kishi idan taga Jan lalle Xatayi tunanin wani Abu daban ne ita. Yusuf yagane maganar inno dan haka yace Inno bawata matsala Xan fada Mata ke nasaka mawa. Kaidai yusufa banason kuyi fada da matarka ko tarewa bakuyi ba. Inno Allah bakomai Kikawo nasaka miki. Toh Allah yamaka Albarka dama nakasa saka na bayan hannun. Amn yusuf ya fada Cikin Ranshi yace dis Is the best Solution da Xanyi maganin Kausar. Inno ta katseshi yusufa nikuwa yaushe ne "at yr? Inno "at yr" kuma ban fahimta ba! Kai Ran Nan muna magana da Amadi yace At yr Zasuje yola Ayi maganar Auren Nafisatu Achan, Shine nakeson nasan yaushe yake Nufi Ranar haushi Sukaban ban tsaya tambaya ba. Toh inno kodai end Of year yace? Kazalika haka ya fada yusufa meke nan? Yana nufin karshen Shekara din nan Kinga Saura Wata Uku kenan. Chaf dole Nasan Abun yi domin naga yaran Nan Su Samu Abinda Suke so, Nifa Suna Matukar burgeni Halinsu ne kawai banaso, yanzu Xan Sama musu Abinda Suke sone kawai Sabida inason su badan haka ba Dana bari kowannensu Andaura mishi Aure da wanda baya so. Kai Amma inno kin burgeni dama Na dade dasanin kina Sonsu Inno,Amma Yanzu me kike ganin Za'ayi Akai? Kaidai yusufa Kawai kacigaba da binshi Ayanda yakeso,itama Halimatu haka nafada mata, kubar komai Awajena Yola din Zani kafin lokacin Xansan Abunyi. Amma inno idan kikace Zaki yola Ai Su Abba zasuyi tunanin wani Abun. Yaro yaro ne wayace maka Kai tsaye nake Aikata Abu na, bakasan kakar Nafisatu ba mai Sunan ta? Kwarai nasanta inno ba'afi Sati biyu ba dana Raka Nazir yola wajenta, itama Kamar ke tana da Mutumci da Wasa. Aha tunda Ka gane ta wajenta Xance Zani kaga babu mai kawo wani Abu Tunda dama chan muna Zumunta da ita,takanje katsina wajena Nima nakanje Yola,yanzune da girma yazo mana Sai Ahankali. da kyau inno lallai maganar Hausawa ta tabbata "Abunda Babba ya hango yaro ko yahau tsani bazai hango ba. Atoh Aishi Abokinka Ya daukeni Kamar mara wayo karyar boko Kawai. Inno kinsani dariya Allah dai yakara jamana da kwanakinku. Amin dan Albarka. Kinga Tunda Nasan gidan a Yola Saina kaiki da kaina. Haka Za'ai yusufa Zansaka Ranar Zuwa. Toh inno. kalli fa hanunka yanda yayi ja! inno ba damuwa Yusuf ya fada yayinda ya tashi Bari nashiga wajen yazeed Inno naga mamy bata kasa. Bacci take yusufa idan kun gama kacema yazeedu din ina nemanshi toh zan fada mishi Inno. Fita yayi Ya nufi part din yazeed. Kwance ya sameshi ido Alumshe daga gani wani Abun yake tunawa. Kai Sarkin tunani tunanin naka kuma be wuce kan Abu daya ba wanda ka Kasa Sanar dani domin Kana gudun fallasa. Tashi yazeed yayi Zaune Ashe kasan kai dan fallasa dinne! Kaini ba wannan fallasa din ba. Toh wacce? Zakasani Sai nan gaba. Tabe baki yazeed yayi toh Yanzu wace Shawara kazo nema? Kaini Rike Shawararka Inno ta warwaremun komai kuma Nasamu mafita. Ai dakasani daga Chan ka wuce tunda tabaka Shawara irin ta tsofaffi kuma Ka dauka. Kwarai na dauka domin na hango Nasara, Kuma nabiyo Nace maka Zani Abuja gobe idan Zaka. No mai Zanje inyi ni Ka gaida Leemat Kawai. Matata fa banda ita Kenan? Yastina face yazeed yayi Idan Kaga zaka gaidata Ai Shikenan. Ok naji feenah fa? Hannu yazeed ya daga mishiβtashi katafi malan. dariya Yusuf yayi yace basai ka kureniba Xantafi Akwai lokacin Dazaka nemeni. Ni bawani nemanka dazanyi katashi ka tafi tunda mace Ka koma harda Saka Wannan jan Abun a hand dinka. Yusuf Shi har yamance da Lallen daya taba kallon Hanun yayi yaga har yayi ja Murmushi yayi yace Kama tunamun Wani Abu bye Ni gobe da wuri Zan tafi. Yadai fi maka katafi yanzu ma duk kabi ka'isheni da wani tafiya Sai Kace idan kaje wani Abun Arziki Kake Samu mtsww. Umm Kodai kissing din matata nayi Ai nafi wani Yusuf ya fada yayin da yayi Hanyar waje.....Oh naman ce Kakarka na kiranka ma. Ni babu inda Xanje tunda ba zamanta Nake ba. Ware hannu Yusuf yayi Alamar ko Ajikinshi ya fita yabar dakin.
Kausar gobe bani Zanyi miki kwalliya ba kamata yayi Kije A tsara miki ita domin inason ki kara burge yusuf gobe. Kinjiki feenah indai kara haukatashi Zakice. Mai yasa Zaki haukatashi black beauty din face dinki nakeson gobe yaga ta chanza mishi gaba daya. Nidai kawai kimun feenah Ahakama kinga yanda yake Surutai inaga naje Anmun. Yes nafison Haka Ai Kausar. No Ni banaso. Leemah dake Saurarensu tace besty Rabu da Ita maybe tashirya Zama da kishiya ne! da Sauri Kausar tace Allah ya kyauta mai fatan tsiya. Ai ba fatan tsiya namiki ba, matan dasuke Tsala kwalliya Akan titi yanzu Zasu Siye Zuciyar mijinki,idan kikai mishi kuwa ba lallai Idan yagansu Su burgeshi ba Sabida yariga ya gani Awajenki, kinfi kowa Sanin halin yan'matan Abuja tunda Kina ganin irin Abun da Suke Akan titi. Shiru Kausar tayi Cikin Zuciyarta tasan Gaskiya Leemah ta fada but tana tsoron kada Yusuf ya Zuzuce mata. Afili tace Allah yakaimu Sainaje.dariya Suka kwashe dashi feenah tace Eyya my Kausar kedai bakison kishiya. Feenat batada dadi yanayin yanda Ake fada. Hakane Amma Akwai nagartattu har yanzu. Toh Allah Ya hadamu dana gari. Amn. Ni Wai Wannan tarkacen Maisuke Kara miki Kullum Saikin sha banga Kina kiba ba bare naga kin chanza, dama gyaran jikin Kawai muka Samu mai yi tazo tarinka miki Anan. Lallai Feenah Ki gwada Sha Zakiji Chanjin Dana Samu Ajikina, gyaran jiki gara idan mun koma kinga yanzu munashiga Rana Kuma gyaran yan Sudan ma yafi. Waye yace miki Anan babu yan Sudan Kausar? Feenah ina Kika gansu toh? Nidai Nasan baza'a rasaba. Shikenan idan Ansamu Saimu fara.kudai fara keda Leemah nikam banyi. Eh tunda da kyanki Ai bakya bukatar gyaran jiki daman. Hmmm feenah tace. Leemah ce rike da Cup tayo wajen feenah, gashi kisha kiji besty. Mene wannan Leemah? Abin Kausar ne wannan, Akwai dadi yanzu Nasha Kamar Zuma Wlh. Kallon Leemah Kausar tayi tana gumtse dariya.karba feenah tayi tafara Sha Wow Akwai dadi kuwa Wlh. Eh mana ai nafada miki Leemah ta fada. Tafff yau daki Zanje nabiya kudi na Zauna domin bazanyi kwanan Xaune ba Kausar ta fada tana dariya. Me yasa kikace haka Leemah ta tambaya? Sabida bakusan Me yake Saniba Shiyasa kuka dauka Kuka Sha wato kwadayi dadi. Zaro idoπ¦feenah tayi Nashiga3 me yake Sawa Kausar? Ku kuka Sani tunda kunsha Ai Zakusan me yake Sawa. Wayyo Leemah kece kikaja koma miye. Ni ba ruwana mai yasa dana baki bakice bakya Sha ba. Tuni har feenah ta fara Hawaye Shikenan kila Yau mutuwa Zanyi. dariya kausar tayi mai Arhar hawaye Kawai toh tshokanarku Nake. Kinma kanki Leemah ta fada tayi Kan bed. Ita dai feenah bata yarda ba Haka itama tayi kan bed daniyar bacci. Kausar saida ta gama waya da Angonta ya Sanar da'ita gobe da wuri Zaizo tukun taje ta kwanta itama.
ππππππππ
YAR LESBIAN CE
ππππππππ
By
Nadeeya muhd Ahmad
(π Nadseer π)
dedicated to
Xaynab Ummu mahbub
Page....39
da Salati ta farka Abakinta tana mitstsika ido kamar baccin be isheta ba. Leemah naganin haka ta karasa kan bed din tana Sannu my Kausar kin tashi? Yanayin yanda Leemah ke mata maganar tana kunshe dariya yasa Kausar tunowa da Abinda yafaru, Wata irin Kunya taji ta kamata, eh natashi tafada tana kokarin tashi daga kan bed din. Oh Sorry kiyi Ahankali Nama dafa miki Ruwan Zafi. Komawa Kausar tayi ta Zauna tana kallon Leemah. Daga gira Leemah tayi tace yes na dafa miki Ruwa. Nifa bance Ina Soba Sai wani dariya kike kasa kasa Toh Mekenaan? Kaish Kausar ni menace kawai kiyi Wanka Nace. Ni bazanyi ba Toh. Sallah fa Za'a kira tayaya Zakiyi Sallah? Ahaka Zanyi mana Kausar ta fada Ko Ajikinta. dariya Leemah tayi tace Borin kunya tunda dai kinriga kinbada Kai Ai Shikenan, Amma Aka damemu Ni Sainayi Gyaran jiki Saina tare waye waye, Sai gashi Cikin dakin mutane Aka....toshe mata baki feenah tayi, ke besty yaushe kika koma Haka kiyita magana ko Ajikin ki. Tabe baki Kausar tayi Rabu da Ita feenah ni Abunda take tunani ma banyi Shi ba. da Sauri Leemah tace Mu Zaki mayar yara ko? Serious Ni banyi komai ba bacci ma kuka dawo kuka Samu inayi. Toh Ai dama dole Zaki baccin gajiya tunda yariga ya tafi. Oh Leemah tunfa yana nan kuka dawo. Karya kike Saida mukayita Knocking ba'a budeba Nakirashi yace ya tafi. Tunani Kausar tayi toh waye yazo dazun kuma? Nan din Leemah ta tambaya? Yes dazun Anyi Knocking Yusuf ya bude bacci Nayi Shiyasa ban San Ko waye ba I tot kune ma. Bamu bane Gaskiya feenah ta fada tana girgiza kai. Oh Ashe Katseku Akayi ko? Oh ya Allah besty Feenah ta fada tana kaima Leemah duka. Kaucewa tayi tana dariya Toh idan bakomai tayi ba tayaya Kwalliya duk ya goge kan bedsheet Sannan kalli inda bra dinta yake, jifa yanda Kanta yakoma kamar Mahaukaciya Kuma Sannan Ace babu Wani Abu da Akayi Anan! Kausar da Kunya duk yagama Rufeta tace Idan ma wani Abun Yamun Naga Ai mijina ne ko? I know that is why na dafa miki Ruwa Oya Aje A gasa jiki before Tomorrow when he's Come Back, Dan Nasan yanzu kuma yasamu wajen Xuwa, hw many round Akayi my Kausar?? Allah yasa dai be bamu matsala ba kuma Allah yasa munsamu baby Kinga Saimu hada biki da Suna. dariya Feenah keyi tana besty kinyi nisa kekam. Kausar Hawaye ta fara Wlh ni bawani Abu danayi kike kiramun Ciki I just help him because he's very Sick, kuma wata kemishi girki yanaci,ai kune kukace Idan mace bata taimaka mawa mijinta da Abinda yake bukata Anasamun matsala Menene laifina dan na taimaka mishi, idan banyi ba yaje yafada Wani halifa? dariya Leemah tayi Oh baby kukan dadi kike kin taimaka mishi ke yar dadi miji Kije kiyi Ciki Exam ya gagareki, Toh ma panadol kika bashi ko fielding? feenah gefe ta koma tana musu dariya ganin yanda leemah keta k'ular da Kausar ita kuma Sai kuka take. Pls Feenah kiyama besty dinki magana. Nikam ba Ruwana Kausar kunfi kusa Kema kina mata Ai. Kai feenah haka Zakice nifa ba Abinda nayi kawai Romance ne Sai.....Feenah ta katseta Nidai Xanbar muku dakin nan gaskiya,waye ma ya tambaye Ki ? Leemah ce tayi magana nice Nan barta ta fadamun mana kinmance Cika bakin da tai tayi kan ko hannu Yusuf bazai taba mata ba Sai Sun tare, gashi yanzu Anyi Romance Sauran gaskiyar ma Xata fito, tashi kiyi tafiya nagani indai kinada gaskiya. Xaro ido feenah tayi Cikin Ranta tana Oh Leemah batada kunya da ba haka take ba. Tashi Kausar tayi domin Leemah ta Sarara mata tafiya tayi Zuwa toilet ta dawo. dariya Leemah tayi tace eye Ashe ba'a Miki mai dalili ba Shiyasa dakika gama jin dadi kikai baccin wahala. Cije baki Kausar tayi kiyi kigama halimcy wlh bashi kinfi kowa Sanin halina Ai. Oh dai Aje Ayi Wanka kafin next time ya dawo kuma babu inda Zan fita sadai Ayi Agabana, dan harda muna furci wai wani pls Leemah kada kitafi,Ashe jira Ake nafita A.....feenah ta bige mata baki duk Abinda kike fada nayi Recording! dakin Kara magana Xan turama yaya Nazir Kinga sai yasan Yar bariki Xai Aura. Gum Leemah tayi dan tasan halin Feenat maiyuwa surutunne ya isheta tamun haka. Nayi Shiru Leemah ta fada Afili yayin da Kausar tashiga neman Dan kwalinta. daga filow tayi taci karo da takarda a nannade. budewa tayi tafara karanta wa Kamar haka"my Sweetie thank you for d help! God help you Always. My love to you. Zanyi kewarki yau kadai kinzama Wani Abu na daban awajena,may Allah bless u. Someone Come to see you but kinyi bacce her name is khadija. Bye take care My wife" Murmushi kausar tayi ta lumshe ido tanajin dadi addu'ar mijinta. Bamu musha me yace? wai Ku hadu a hotel Ko mai??? Leemah tayima Kausar tambaya (Oh Leemah Zama da inno ya Chanza ki lol) harararta Kausar tayi Anfada miki kowa irinki ne mai boye paper Cikin kaya yana gulma.dariya feenah tayi Gud Kausar fada Mata.Tabe baki Leemah tayi ta kalli feenah "talle tanama Audi gori" dawa kike besty wanda yake boye Soyayya mana. Ai munada yawa Leemah ta fada. Kunsan wai khadija tazo ta ganni! Zaro ido Leemah tayi khadija Shedaniya? (Lol Su leemah Anyi Blocking din Shedan yanzuπ) inaga ba wata khadija bayan Ita. Kudai kubari idan Itace Xata dawo feenah ta fadi tana kokarin tashi.
Kallon Kawar Tata dake Zaune tayi Yanzu Menene mafita! Kina ganin yauma na kirashi yaki ya daga Nifa idan burina be Cika ba hankalina bazai Kwanta ba. Kallonta Kawar tata tayi ta dafa kafadar ta Mufeeda mai Zai hana kijanye jiki daga yazeed din nan; Na lura dashi irin Maza din nan ne Masuji dakansu, Kinga tunda yafara cewa Zaiyi maganinki idan kika kara taka gidansu gara Kada Kije domin Wlh Zai iya daukan mataki Akanki, Shawarata daya ki fita harkanshi, tunda tun farko kece kika bata tsarin Abun mai Zaikaiki daga Xuwa gidansu kifada ma namiji daidai lokacin da iyayenshi kuma Suka Nuna basa Sonki? Kinriga kinyi ganganci dakin Bari kincigaba Amatsayin kamilar mace ce, kila dayasan yanda yayi ya Aure ki Koda iyayenshi basa So, toh kinriga kin Nuna halin naki. Asalima Yazeed din yayi Rashin hankali da farko Amma kila Kodan be taba Soyayya ba besan yanda mata Suke ba, idan banda haka Ai kallo daya kawai Za'a mifi Mufeeda Agane kedin Cikakkiyar karuwa ce! D'aga mata hannu Mufeeda tayi ya'isheki kiranki nayi kibani Mafita bacewa Nayi kizo kicikani da banzayen maganganunki ba, wlh bazan Rabu da yazeed ba har saina Samu yanda nakeso. Haba Mufeeda kedin mai Sanice tun farko yanzu duk kinbata kanki,kiji tsoron Allah kidawo kan hanya,Saikiga kinsamu miji Wanda zai kula dake kisamu kudi din dakike SO matukar kin daina Sabon Allah babu Abinda bazaki samuba, Amma yanzu tayay zaki nasara bayan Cutar dashi kikeson kiyi. Mtswww Wlh Nayi dana Sanin kiranki kawai kitashi kitafi,ba ruwanki da harkata lokacin dakikai Naki iskancin Babu Wanda besan da Zamanki garin kaduna ba,,Maza Nawa kika yaudara? Maza Nawa kikai mu'amala dasu baki saniba dan haka Nima kibarni Nayi nawa,babu wani Wanda Zan samu Mai kudi kamar Yazeed dan haka Zuwa Zanyi Nasamu bokan dazai hadani Aure dashi! Saina Cire mai Miskilancin dake kanshi Na Rabashi da dukiyarshi tukun Nasashi ya Sakeni. A'uzubillaah Mufeeda duk Abuna ban taba zuwa wajen boka ba,kuma tunda na tuba nadaina Aikata Sabo kema ina miki fatan Shiriya.kiji tsoron Allah kada ki'aikata Aikin dazai kaiki huta,Kuma kinsan Azabar Allah Akan Wanda Suka bijirema Umarninsa! "Manzon Allah S.A.W." yace "Kuji tsoron Huta koda da tsagin dabino" Kausar wlh kituba kada son Xuciya yasaki kiyi dakin Sani.....Naji Shek Gumi, idan kingama Zaki iya tafiya Mufeeda ta fada tana Nuna ma kawar Tata Hanya.tashi tayi tace Allah ya shirya daga Haka ta fita. Tsaki Mufeeda taja waini Zatama wa'azi ta mance lokacin data gama barbada Akan titi mtsww. Dole naje Nasamu bokan daya taba hadani da Alhajin nan daya taba kashemun Sama da million dari. Gaskiya da'ace ina Aje kudi da yanzu ni wata babbar Mai fada Aji ce..koda yake Yanzu dukiyar Nan ta Yazeed ta isheni.dariyar mugunta tayi tashiga dannama bokanta kira.
Kazo sai Wani iyayi kakemun na lura tunda kayi Aure kanka ke Rawa! dariya Yusuf yayi idan fitsari banza ne kaza tayi mana. d'an karamin tsaki yazeed yaja ya Maida hankalinshi kan takaddun dake gabashi. Nifa yazeed banida matsala Yanzu Komai Yana tafiyamun daidai yanda nake So. Saika fada mawa Wanda keda matsala. Ai kaine mai matsala shiyasa nake fada maka,kaki Aure kace sai yar 30yrs, kasamu manyan matan Sun Nuna maka halin girma Wai danma Allah yasa kaidin bana Wasa bane,da yanzu matan dasuka maka fyade Sunfi Akirga, daka gano matsalarsu ka Saduda. Kadawo kace Zaka Auri Karamar yarinya Amma Sai wadda ta kalli idonka tayi magana babu tsoro! kasaka gasa kan Hakan,Ansamu wacce taci gasa din, yanzu kaki Aurenta me kakeso ne kai, ko kafi Son ka Xauna ba Aure ne yazeed? Sauke Ajiyar Zuciya yazeed yayi. Yusuf nima Zuwa Yanzu inason nayi Aure.kawai bansamu wace nake so bane,idan Nasamu Zanyi. Yazeed yarinyar fa? Ai batace tana sona ba Yusuf! Ai dama ba'ita Xatace ba kaine zakaje kace mata kana Sonta. Chafff ni banga wacce ta'isa naje nace ina sonta ba,bare Wannan yarinyar kai nifa ko tazo tace tana Sona bazan Aureta ba! Mai yasa kace haka yazeed? Sabida bana sonta! Haka kace ko? Yeah haka Nace Idan kai kanaso kaje ka Kara. Murmushi Yusuf yayi ace "Good" Xaka maimaita. daga kafada yazeed Yayi irin Ko A jikinshi. Zaune Suke Suna fira cikin Raha Knocking din da'ake musu yasa Kausar Cewa Leemah dan bude.Feenah ce ta tashi bari na bude. Bude kofar tayi tana tambaya waye. Ido biyu Sukai da khady take ta daure face domin dama basa Shiri.dawowa tayi Ciki batace tashigo ba. besty waye ne? Shigowar da khady tayi ne yasa Leemah fadin A'uzubillah feenah Saikicemun kanwar