Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

a tare da ita, "Najeeb cire bakinshi yayi akan Nata inda ya fara wasa da boob dinta yana shafa mata tare da matsesu, "lokaci d'aya ya saketa tare da d'aukan bottle din alcohol d'inshi yaci gaba dasha, saida ya shanye gaba d'aya wannan ya jefar da bottle din a k'asa ya fashe, gaba d'aya ya fita cikin hayyacinshi

Gina ganin haka yasa ta "Fara k'okarin cire Mai kayan jikinshi, amma ta kasa "saboda janyota yake jikinshi yana k'okarin yayi sucking boob d'inta, "ganin haka yasa ta hakura tare da bashi boob din Nata Wanda suke manya kaman irin wanda Najeeb din yake bukata da kuma so, "Fara sucking d'insu yayi Sosai

Baka jin k'aran komai saina nishin Gina domin ba k'aramin dad'in sucking din takeji ba, "lokaci d'aya taji ya tsagaita da sucking d'in, "kallonshi tayi taga bacci ya D'aukeshi, "wani irin tsaki ta buga alaman jin haushi, janye jikinta tayi tare da kwanciya tasa hannunta cikin hq d'inta tana shafawa, wanda take matukar bukata, gashi "Najeeb ya tsokanota ya'ki biya mata bukata, "tsaki ta kuma saki tare da fad'in mai yasa na barshi yasha alcohol da yawa? Is ol my fault.

Haka taita wasa da hq d'inta tana nishi, tun tanayi kad'an har ta farayi da k'ara Sosai, lokaci d'aya ta saki wani irin ihu alaman tayi realising da kanta, cire hannun tayi akan hq din Tana sauke wani irin numfashi tare da sauke ajiyan zuciya, "hannunta tasa ta rungumo Najeeb tare da manneshi bata dad'e ba bacci ya d'auketa itama.

Washe gari da safe, tunda asuba da ibtisam ta tashi hannunta yake mata zugi Sosai, "dakyar take d'aga hannun, haka dai ta daure tayi alwala tare dayin sallah, "gaba d'aya ta kasa komawa bacci so take gari ya gama wayewa taje taga Dr dan ya duba Mata hannun, "gashi sai taga kaman lokaci baya gudu, wani irin yanayi ta shiga Mai ban tausayi domin tana jin zugi da zafi har cikin kanta"mugu azzalumi, sai Allah ya sakamin, kuma Wlh saina rama abunda kamin, Dan baka jima banza ciwo ba n..... "lokaci d'aya tayi shuru dan tunawa da abunda yace mata jiya, "Hmmm ajiyan zuciya ta sauke tare da fad'in ina tunanin ya fara shan wani abu, Inba wani abu yasha ba ai bazai ce zai aureni ba, "murmushi ta saki lokaci d'aya Toh yana tunanin ni ibtisam nice zan bashi hakuri? "lallai gwara ka canza tunani amma zan nuna mishi who I am, "dana aureka gwara na mutu babu aure, tsaki taja, tare da fad'in "Allah na godema daka had'ani da Kabir mutun mai tausayi, tare da sanin darajan mutane ba irin wancan mugun ba, Wanda bai San darajan kowa ba mara mutunci,, za Kaga abunda zan maka wlh....

Zarah ce ta Katseta da fad'in lafiya kika tashi sai tsaki kike bankawa, kaman wata tsaka?

Hararanta tayi tare da fad'in "Zarah dan Allah tashi muje hspt, wlh hannu na kaman zai fita saboda azaba, plz ki taimaka min ki tashi muje, kinga ko d'aga hannun bana iyayi.

Zarah cikin tausayawa tare Allah sarki sannu Kinji? "Kema kin cika kafiya babu yanda Banyi dake ba akan muje hspt jiya ba, kika k'i, "yanzu sai munje ki Fara kuka in an taba hannun

Ibtisam tace uhm, nidai ki tashi muje kawai.

Tashi Zarah tayi ta nufi toilet tayi brush ko wanka batayi ba, tasa jallabiya tare da yafa gyalen jallabiyan tace muje. "ibtisam hijab tasa suka fita

Direct asibitin suka nufa ko Mum bata sani ba, domin bata fito ba, "koda suka isa asibitin bayan driver ya faka motar, fita sukayi suka shiga, inda suka ga Dr aka kira Dr din daya dubata, bai dad'e ba yazo, inda ya fara duba hannun yana tabawa tasa k'ara alaman zafi, "Dr din murmushi yayi tare da fad'in kina da raki Ibtisam, "ibtisam kam haushi ya bata akan Mai zaice tana da raki Bayan ita d'aya tasan irin wahalan da take sha.... Ihu ta kuma saki tare da k'okarin ta kwace hannunta daka ri'kon da yayi ma hannun amma ta kasa, "hawaye ke fita daka idonta, domin azaba, irin wahalan da takeji yau yafi Wanda taji shekaran jiya, "hawaye kawai ke fita daka idonta dan azaba, "Zarah kam gaba d'aya tausayin Itbtisam din take itama lokaci d'aya taji kwalla nason zubar mata, da sauri tasa hannu ta goge tare da fad'in sannu ibtisam

Dr kam Jan hannun yake, ba tare daya saurari ibtisam ba, saida ya gama abunda yake sannan ya saki hannun yana fad'in "sannu ibtisam daurin da aka miki ne ya k'ara gocewa, garin ya akai kika bari ya goge again, sai kin dinga kula Sosai fah, domin in k'ashin bai had'e ba hannun zai tsaya a haka, "ko so kike ki zama mai hannu d'aya?

Ibtisam dake hawaye ko kallo bai isheta ba, domin azaba, kuma tana ganin yanda yaita Jan hannun nata ba tare dajin tausayin taba.

Dr yace zaku iya tafiya amma ki dinga kula, "rubuta musu magani yayi, ya basu, "Suka fita inda suka amshi maganin suka bar asibitin, "gida suka nufa inda fuskan ibtisam duk tayi fayau gashi kallo d'aya zaka mata kasan tayi kuka, ga idonta da yayi ja dan azaba.

Koda suka isa Gida sunga an bud'e gate din tun Kafin su k'arasa Mota ta shiga, suma suna zuwa suka shige, fita sukayi.

Najeeb ne ya fito daka cikin motar, hannunshi d'auke da wata Leda Fara babba, idonshi ya sauka akan ibtisam ta fuskanta ke d'aure duk tayi fayau

Kauda kai yayi inda Zarah take fad'in morning bros

Amsawa yayi tare da fad'in yakike cikin harshen turanci.

Ibtisam Hararanshi tayi tare da k'okarin yin gaba, da sauri ya matsa inda take tare da shiga gabanta, "Zarah kam gaba tayi tana fatan Allah yasa abunda take Fata ya faru tunda taga Najeeb harya Fara magana da ita, domin abunda ta gani yanzu.

Najeeb kallon fuskanta yayi lokaci d'aya yace, wa kike harara? "yace am not your mate, kina d'auka na kaman sa'anki right?

Bata kulashi ba sai hannunta dake cikin hijab da take kokarin matsarwa Dan karya fama mata shi again.

Yace I want you to apologize to me right now. Idonshi na kanta yake fad'a mata haka

Ibtisam murmushi tayi tare da girgiza kai alaman Kama rainani Wlh

Jan hannunta yayi lokaci d'aya tasa k'ara tare da fad'in plz Najeeb kayi hakuri ka barni, hannu na yana min ciwo tare da zubar da hawaye.

Bai saki hannun ba, sai ido daya kura mata, yanda take hawaye tare da bashi hakuri wanda baiyi zato ba, danya Lura she has attitude.

Tace plz Najeeb kayi hakuri dan Allah, wlh daka hspt nake, ance hannun ya k'ara gocewa saboda jefar dani da kayi jiya, yanzu kuma ka ri'ke wajan, plz I Apologize let me go.

Sakin hannun yayi tare da murmushi yace I accept your apology, but let me tell you one thing. "bana d'aukan raini from anyone, balle keda kike mace wacce ban d'auka komai ba, "and kar kiji jiya nace zan aureki ki Fara acting like big girl.... "murmushi ya saki Wanda yake k'ara mishi kyau, tare da fad'in even as house Girl bazan iya d'aukan kiba, balle as my wife, inna aureki maina aura? Funny ince na auri mace ko me?

Ibtisam kam hawaye take cikin kunan rai, na farko gashi yana fad'a mata magana babu daman bashi amsa, na biyu ga fama mata hannun da yayi tare da ro'kan Allah kar yasa ya k'ara gocewa, dan tasha azaba, gashi yasa ta bashi hakuri dan dole, Wanda bata taba zata, zata bashi hakuri ba, domin batai mishi komai ba, shine ya Mata abu....

Katse mata tunani yayi tare da fad'in, as from today karki k'ara repeating abunda kikayi min idiot. Yana fad'in haka yayi gaba abunsa

Ibtisam kam shuru tayi cikin mamaki tare da takaicin abunda yayi mata, lokaci d'aya kuma ta saki murmushi alaman yayi wining akanta yasa tayi apologizing d'inshi, a hankali ta furta Wlh saina rama inban rama ba, ba sunana ibtisam ba, zan nuna mishi na isa mace cikakkiya.......





Read and leave it, dnt share to anyone*IDAN KIKA KARANTA BAKI BIYA BA INA BINKI BASHI, KUMA NAUYI NE A KANKI*

*WACCE TAKE SON BIYA ZATA TURA 200 TA ACCOUNT NUMBËR DINNAN*

3138831065 Firstbank Maryam Alhassan

*SAI A TURO SHAIDAN BIYA TANAN 08060860886 IDAN KUMA KATI NE MTN SHIMA TA NUMBER DIN ZAKI TURA 200 NAIRA ONLY*

*KARKI MANTA KINYI ALKAWARI, BAZAKI FITAR MIN DA NOVEL BA, IDAN KIKA FITAR DASHI KEDA ALLAH, KUMA KINA D'AYA DAKA CIKIN MUNAFUKAI, DOMIN ALAMAN MUNAFUKI GUDA UKU NE, 1 IDAN ZAIYI MAGANA YAYI K'ARYA 2 IDAN AKA AMINCE MASA YAYI HA'INCI 3 IN YAYI ALKAWARI YA SABA, KIN DAI JI, KINCE KIN MIN ALKAWARI, IDAN KIKA SABA KIN ZAMA MUNAFUKA, KUMA WUTAR MUNAFUKI DABAN TAKE, IDAN KIKA FITAR KINMA KANKI*

Ciki ta shiga inda ta iske Mum da Granny a falon, "gaida mum tayi cikin girmamawa "mum tace sannu ibtisam ya hannun?

Ibtisam tace Alhmdlh Mum da sau'ki, "kallon Granny tayi da take kallonta cikin tausayi  "tace Granny Yadai? "granny tace sannu ya hannun naki?

Ibtisam tace Alhmdlh da sauk'i, "Granny tace ai naga idonki da Fuskanki ansha kuka, sannu Kinji? "jeki watsa ruwa kiyi wanka za kiji dad'in jikin ki, Kinji?

Ibtisam tace toh, "tare da shiga cikin d'aki, inda ta iske Zarah kwance ta lullube da blanket, "alaman tana jin sanyi "Ibtisam kallon Ac tayi wanda yake a kunne, "tace toh ki kashe AC d'in mana kaman dole, kin kunna AC kuma kin lullube cikin bargo, "jin muryan ibtisam na Mata magana yasa ta waigo tare da fad'in "har kun gama love d'in???

Ibtisam tace love kuma? Dawa?

Zarah tace da wanda kika tsaya, "uhm ni Wlh kin Fara bani mamaki keda Bros, "sai kiyi ta nuna kaman bakwa shiri, Ashe soyayya kuke zubawa.

Tsaki ibtisam taja tare da fad'in shirmen banza " ni zanyi soyayya da wannan yayan naki? Allah ya kyauta Wlh, sai kace maza sun k'are a duniya

Zarah tace uhm adai ta rufe rufe, ana boye boye, "duk zurfin cikin mutum abunda yake boyewa zai fito Wlh.

Ibtisam tace Wlh Zarah kina da matsala, "in rasa wanda zanyi soyayya dashi sai NAJEEB, uhm Allah ya kyauta, "Bari kiji koda maza sun k'are ace shi zan aura, toh gwara in mutu Banyi aure ba, Tabdi Allah ya kyauta, ai gwara in mutu da in aureshi Wlh, mutum sai miskilanci da mugunta, ya iya.

Zarah tace wannan shine yasa nace ke dashi kun dace, "saboda halinku yazo d'aya, "Kinga indai miskilanci ne ke dashi kunyi anko S......

Plz ya isa haka, ki daina danganta ni dashi, halina da nasa ba d'aya bane "zarah tace uhm ni banga amfanin rufa rufa ba, toh miye Abun boyewa Dan kuna soyayya?

Tsaki ibtisam taja tare da shiga toilet, "domin tasan maganan Zarah inta tsaya saurara rai kawai zata bata mata, ga hannunta na ciwo, "ga surutu mara amfani Tana mata "koda mutuwa zanyi in akace saina aureshi zan rayu ba gwara na mutu ba, "mutum miskili, mugu, wanda bai San darajan mutane ba, tsaki ta kuma ja tare da fad'in aikin banza kawai, "ya tashi ya k'ara famamin hannu, " insha Allah sai an d'aura maka hanne Wlh, sai dai ka mutu, lokaci d'aya kuma ta saki murmushi tare da fad'in zanso inga yanda zaiyi in aka d'aura auren, "ni tausayi ma take bani kar yaje yaita ma y'ar mutane mugunta, tunda baida imani.

Koda ibtisam ta fito daka wanka kwanciya tayi akan gado itama, "Wanda zarah tayi nisa cikin bacci, domin ibtisam ta dad'e a toilet, dan dakyar ta samu ta iya yin wankan, domin hannunta yana mata zafi daga ta d'aga, "itama bata dad'e ba bacci yayi gaba da ita.

Granny da Mum suna zaune suna fira saiga Dad ya fito cikin shiri, "gaida Granny yayi cikin girmamawa tare da fad'in gobe ne tafiyan mu yola d'inko?

Granny tace insha Allah, toh amma shi najeebun kunyi magana dashi ya amince?

Dad yace mama mune iyayensa, bai isa ya ketare abunda muka zartar ba, "dole yabi, "koda baya so, granny "tace Allah ya tabbatar ya taimaka, "goben ma tafi da wuri

Mum na jinsu bata ce komai ba, "sai dai ta kud'ira cikin ranta, zatai ma Granny magana, dan gaskiya bazata Bari a cuta d'anta ba, "yaron daya taso a waje, sai a aura Mai y'ar kauye, "kuma wacce baya so, "dama yana son auran ne, Toh da ance dasauki, "shima Dad in banda rashin adalci Ina Najeeb zai Kai matar da ake son aura mai, "ai yasan ba ajin Najeeb bace

Dad dinning ya nufa inda itama Mum ta tashi ta nufi dinning din, abinci ta Fara zuba ma mijin Nata, "Mum tace ma Granny in Kawo miki abinci ne mama?

Granny tace a'a, "Bari Nima yau in gwada zama a danis d'in nan, "Mum dariya tayi k'asa k'asa, "shiko Dad murmushi yayi

Tashi Granny tayi ta zauna akan dinning, Mum tayi serving d'inta, "Granny ta Fara cin abinci Tana ta mutsul mutsul, "lokaci d'aya tace Kai nifa wannan Dinis din zama akanshi babu dad'i, "tashi tayi ta d'auki abincin ta koma kujeran falon ta zauna, Tana fad'in yauwa, ga inda mutum zai zauna yaji dad'i nan, "amma Danis in ka zauna kaman kahau kujeran da akwai ruwa akai, "kwata kwata babu dad'in zama, "Mum dariya tayi Sosai, "shiko Dad dakewa yayi.

Granny tace Wai ina yaran nan ne?

Mum tace May be suna can suna bacci

Granny tace miye kuma my e?

Mum tace ina nufin hala suna bacci

Granny tace oho na gane yanzu.

Najeeb kam tunda ya shiga cikin gidan part d'inshi ya nufa, inda ya kwanta tare da lumshe ido, "tunanin ibtisam ya farayi, "kwata kwata baya son yarinyar ko kad'an, "danya Lura bata da kunya, tsaki yaja tare da fad'in haka yaran Nigeria suke most especially inka Fara sake musu, "and suna ganin kaman su wasu ne, "daga sunga sun Fara fira da saurayi, tad'i kenan, sai su Fara nuna Sun isa , that ibtisam karamar yarinya amma har an barta tana kula samari, "yanzu sai aji ana zatai aure, "komai take dashi da mijin zaiyi wani abu da ita oho, "Kai shima guy din da yake zuwa wajanta, bashi da hankali, "ko uban Mai zata bashi oho, lokaci d'aya yaja tsaki,  domin shi kwata kwata baya son saurayin ibtisam, baya son kabir, duk da ba saninshi yayi ba, but guy din bai mishi ba, tunda yaga yana zuwa tad'i wajan wannan karamar yarinyar ibtisam, wacce bata da kunya, "d'aukan wayanshi yayi tare dayin dialing wani number, naji yasa a kunne yana fad'in "get ready by 8pm I will come and pick you" yana fad'in haka ya kashe wayan "ba tare da yaji amsa daka wacce yake ma maganan ba.

Bayan Dad ya kammala cin abinci, "ya tashi tare da fad'in zan fita, "inada meeting, "sannan ki fad'ama su Zarah admission ya fito duka sun samu, jiya nayi waya da Bc, yace Sun samu amma suje su duba.

Mum tace Alhmdlh, sai zuwa makaranta kenan yanzu.

Granny taja tsaki tare da fad'in, "Aikin kenan, boko boko, "Wai Mai yasa bakwa maganan yima yaran nan aure ne sai dai maganan boko, kullum? "yanzu ku gani ga wane bai ishi wane tsoran Allah ba, "kenan abunda miskili yayi baisa Kun saduda bako?

Dad yace mama, Zarah da ibtisam yara ne k'anana K.... "salati Granny ta saki tana fad'in na shiga uku ni Aminatu, "yanzu su takwarar tawa ce yara k'anana? Lallai kam, " ku yanzu bakwa ganin tsufansu koh? "gaba d'aya yara Sun zama manyan mata, duk jikinsu ya fashe, gaba d'aya komai nasu ya bud'e, sannan kace yara k'anana ne? "Wlh yanzu su ibtisam da zarah inda a kauye ne da sun ajiye yara biyu, suna da cikin na uku.

Mum bata san lokacin data sake da dariya ba, "su itbisam dinne za'ace suna da yara biyu, da cikin na uku Hhhhh, kwata kwata kwaya nawa suke? Yaran da basu Kai koda 18yr ba , "mum cikin ranta tace sai yasa yara k'anana inka gansu a kauye saika d'auka tsofaffi ne, gama misali da Hanne, wacce karamar yarinya ce, amma ta yamutse ta koma kaman tsohuwa ,"shine za'a wani kawo ma NAJEEB, "tunda shi bai San abunda yakeyi ba, yana saurayi a aura Mai bazawara.

Dad tashi yayi ya fita, ganin haka yasa Mum tace mama ina son bada wani shawara.

Granny tace name fah? "Allah yasa akan maganan auran yaran nanne su zarah

Mum tace a'a "akan maganan Najeeb ne.

Granny tace inaji, "Mum tace mama kin daiga abunda Najeeb yayi ma babanshi akan maganan auran da ake so yayi, inaga Najeeb bai dace da hanne ba.....

Dakata Granny ta katse Mum "da kike fad'in basu dace ba, wa kika samo mishi wacce kike tunanin sun dace dashi din? "ko wannan Mai Jan kunnen kike so ya aura?.

Mum tace ba haka nake nufi ba, abunda nake nufi shine "Najeeb yana irin wannan Abunne saboda bai samu ilimin addini Sosai ba, ya kamata inza a bashi mata a zabo mishi wacce take da ilimin addini, wanda zata daurashi bisa hanya.

Granny tace toh ce muku aikai wannan batai karatun addini ba, koya?

Mum tace a'ah, ina dai zargin haka, "tashi Granny tayi ta nufi d'akin dasu Hanne suke inda ta gansu tsaye suna ma hanne fiffita, "D'ayan na fad'in Wlh Hanne kin more tunda zai aureki, zaki fara tu'ka Mota, ki dinga juya mamanshi da y'an uwansa, saifa yanda kika ce, "dayar ta cafe da fad'in uhm Aida ni akace ya aura danayi mulki Aradu, nifa sai nasa yama duka dangin mu gini inda ni ya aura Wlh Hanne kin more zaki aura kyakyawa gaki kin taba aure harda yaro.  Hanne tace uhm nikam ban son komai Inda zai taimakeni in samu Abun yi, da ban aureshi ba, domin yanda yake abu Wlh tsoro yake ban "Granny gyaran murya tayi wanda yasa dukansu sukai shuru tare da fatan Allah yasa bataji abunda suke fad'a ba "Granny tace toh ku kunna Abun sanyi mana da wannan fiffitan da kuke mata.

Granny ta kalli Hanne tace zo in ganki

Tashi hanne tayi tabi bayan Granny, inda suka fita har falo, "Granny tace ma mum ga Hanne nan, banda tabbacin tayi karatun addini, tunda nabar yola, sai dai abunda na sani suna karatun allo, Kinga kenan tana da ilimin addini Indai tayi na allon, saiki tambayeta.

Mum shuru tayi tana nazari, can tace mama "Aida kin barta kawai, "Granny tace a'a ki Mata tambayar, "Mum kallon Hanne tayi ta Fara Mata tambaya, Hanne na bata amsa, "duk tambayar da Mum tama Hanne ta bata amsa, "Mum taji dad'in hakan dama ita burinta kenan, tunda tana da ilimin addini yanzu zatai supporting d'anta ya aureta, "sannan zata taimaka wajan gyara Hanne, domin ta Lura akwai kauyanci a kanta.

Granny tace toh Kinji ?ko zaki k'ara Mata wani tambayar ne? "Mum tace a'a na gama.

Granny tace Hanne koma ciki.

Bayan tafiyan Hanne , Mum ta kalli Granny tace yarinyar tayi, tunda tana da ilimin addini.

Granny tace toh Alhmdlh, gobe sai aje a d'aura auren, mu dawo da ita .

Mum tace mama ina ganin kaman yayi sauri, da an bari anyi komai kaman yanda al'ada yake .

Granny tace a'ah kawai a d'aura aure, tunda bazawara ce, babu wani abu, tunda ba budurwa bace.

Mum tace toh shikenan zanyi magana da Najeeb, ya kamata muje tare dashi, yaga family din matarshi

Granny tace miye kuma mil?

Mum tace y'an uwan matanshi, ya kamata ya sansu.

Granny tace oho, eh gaskiya hakane kam, ya kamata ya sansu.

Ibtisam ce ta fito, falon ita da Zarah, "Granny tace har an tashi daka baccin? "Zarah tace eh granny wannan raguwar tasa mun tashi da sassafe munje asibiti

Ibtisam tace oh nice raguwa koh? Lallai ai dama Abu Inba akan ka yake ba, baka ji.

Mum tace Kinga rabu da ita, ai kina da dauriya ma, kuje kuyi breakfast, "yauwa Dad d'inku yace kuje ku duba suna a cafe, yace vc da kanshi ya kirashi yace an saki suna, saiku duba kuga course din da aka baku.

Zarah tace nidai Allah yasa basu canza min course ba wlh, dan low d'ina nake son karanta "ibtisam tace su low manya, "Zarah tace Kinga wata rana in case ya had'ani nazo wajan kabir.

Hararanta ibtisam tayi, ganin yanda take maganan Kabir gaban Mum, "mum tace Waye Kabir din?

Granny tace wanda zai aureta, shima naji shuru bai turo ba, "Anya dagaske yake kuwa? "ban son k'arya irin nasu Na samarin zamani, ni dama keda miskili na had'a, tunda naga kabirun kaman bai shirya ba.

Zarah ta cabe da fad'in Wlh kuwa Granny dama had'asu kikayi, itada bros Najeeb, "sunyi bala'in dacewa da juna

Mum tayi dariya tace Hanne dinfa? Sai ayi yaya da ita?

Zarah ta kwashe da dariya tare da fad'in wace Hanne? Badai y'an matan da Granny ta Kawo ba?

Mum tace eh su, gobe insha Allah, zamu yola a d'aura aure.

Ibtisam da fuskanta ke d'aure tunda taji ana fad'in dama ita da Najeeb aka had'a, jin ance za'a had'a Najeeb da Hanne ta saki wata dariya wanda bata san zai fito ba.

Granny tace lafiyan ki kuwa?

Da sauri ibtisam tace lafiya, granny kice mu Fara shirin zuwa yola gobe? "muje muga dangi

Granny tace eh "tare da fad'in kira mun abbanki, "ibtisam tace toh tare da tashi taje ta d'auko karamar wayarta, ta doka ma abbanta kira tare daba Granny wayar.

Bayan ya d'auka suka gaisa, granny tace gobe za'a d'aura ma Najeebu aure acan yola.

Yace mama ban sani ba.

Granny ta Fara fad'in eh Muma jiya muka yanke maganan auren, dan haka saika kwana da shiri mu had'e acan. Tana fad'in haka ta kashe wayan

Zarah tace gaskiya granny bros bai dace da Hanne kuke ce mata kowa? Taya Bros zai aureta dan Allah wanda ya taso a Turai "Wlh ba ajinshi bane, wannan ko driver bazai aureta ba, balle NAJEEB gaskiya a.....  "granny ta Katseta tare da fad'in kinci gidanku, Kema na kusa dawowa kanki, zan nemo miki ki wani a yola, duk da kun gama tsufa a gida

Ibtisam dariya ta saki ita da Mum "Granny tace gwara ku Fara shiri, ina ma miskilin yake?

Mum tace kaman yana cikin d'akinshi ai

Wayar ibtisam ce, ta Fara K'ara d'auka tayi tare da barin falon, ganin kabir ne ke kiranta.

Koda ta d'auka cewa yayi yana hanyar zuwa ya ganta, dan zai wuce Kano

Tace OK sai kazo, tare da kashe wayan, ta Fara k'okarin saka wasu kayan, tare dasa hijab akai, Tana Abu a hankali saboda ciwon hannunta, falo ta fito inda taga Zarah da Granny ne kadai mum tabar falon.

Zarah tace kabirun yazo ne? Ibtisam tace miye wani kabiru? Banso ,Zarah ta kwashe da dariya "Granny tace toh ba sunanshi bane kabirun!? Ibtisam tace Hmmm sai kuyi tayi Ai..... Wayarta ce tayi k'ara ta d'auka tare da fita...  "Granny tace duk ku gama, shima na bashi lokaci ne inbai turo ba wlh zan korashi ban son kashe kasuwa.

Zarah dariya ta saki tace kaman ya kashe kasuwa Granny?

Granny tace eh mana "Inba kashe kasuwa ba, miye haka? Shibai turo ba, kullum yana zuwa, duk Wanda yazo zaice tana dashi, Kinga ai ya kashe mata kasuwa, ni bana son irinsu Wlh. Gwara yaba masu yi dagaske waje .

Zarah tace Granny dagaske shima yake, yana sonta kabir din Sosai,.  Suna cikin fira saiga Najeeb ya fito daka shi sai riga da wani wando 3quater jeans.

"Granny tace miye haka? Ka fito rabi da rabi tsirara.

Najeeb ko kallonta baiyi ba Ya fita bayan yaja tsaki

Granny tace kama uwarka, dan banza, farin banza da hofi.

Zarah tashi tayi tana dariya tare da fita tabi Najeeb, kiranshi tayi yace what?

Tace Bros I need to discuss  something very important to you

Yace not now, ina sauri, let talk letter, tare dayin gaba abunshi

Mota ya shiga inda yayi horn, yaji shuru ba'a bud'e gate dinba, tsaki yaja tare da fita yaga Ina security din, Kabir ya gani da ibtisam a tsaye a kofar gidan, "ganin ya fito daka gidan kabir ya mi'ka mishi hannu, Najeeb kam k'in bashi hannu yayi tare

Please Login or Register in order to submit comment