Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

zatayi kenan.

Nanny sai rarrashinta take akan taci farfesun nan tasaha magani amma taki,kuma har lokacin marar ta ciwo take mata.

Suna cikin haka saiga Adeeb ya shigo ɗakin,tana ganinsa jikinta ya ƙaru.tun kafin ya zauna ta fara magana.
" Hamma na shiga uku har yanzu jini na zuba yake ,tsoro nake karya kare In mutu,dan Allah Hamma ka taimaka min" fattu ta faɗa tana mai miƙa masa hannu cikin kuka sosai.

Da ɗan sauri Adeeb ya ƙaraso kusa da ita ya zauna,kallonta yake cike da tausayi,kafin ya riƙe hannunta wanda take miƙa masa yana ɗan murzawa kana yace" kina so ya daina zubowa " ya faɗa cikin sanyin muryarsa.
Da sauri fattu ta jinjina kai tana hawaye.
" To kiyi shiru,ki daina kuka, sannan ki nutsu kici abinci Kisha magani,zakiga ya daina zubowa" Adeeb ya faɗa yana mai share mata hawaye wasu na zubowa.

"Hamma da gaske idan na daina kukan zai daina zubowa Ni tsoro nakeji kar jinina ya ƙare" ta faɗa cikin muryar kuka tana mai shagwabe fuska.
Jinjina mata kai yayi yace " sosai ma kuwa,kuma jininki bazai ƙare a idan kika daina kuka"
Ahankali fattu ta sanya bayan hannunta ta share hawayen,tana mai kallon Hammana nata.
Farfesun ya karba ahannun nanny ya fara ɗiba da cokali yana bata abakin,haka take cin farfesun kamar magani,kusan lokaci shida tayi tace ta koshi.
Bai takura mata ba,ya ajiye flate ɗin ,magungunan ya bare tare da miƙa mata.yamutse fuska tayi tana mai turo baki,alamun bata so.
Kallonta Adeeb yayi kafin yace " ok baki son abun ya tsaya kenan?"

" Ina so Hamma amma Ni bana son wannan abun aradu" ta fada cike da shagwaba, kafeta yayi da idanunsa masu matuƙar haske da ɗaukar hankali,wani irin yakeji idan tana masa shagwabar nan,nan take zaiji jikinsa yayi week, kasala ta lullubeshi ,gara yayi ya bata maganin nan kar ayi abin kunya gaban nanny.
Hannunsa yaji fattu ta kama cikin nata tattausan hannu ,wani yuummmmm!! Yaji gaba ɗaya jikinsa ya ɗauka ,ahankali ya lumshe idanunsa yana mai sauke ajiyar zuciya.
" Hamma zansha to kabani"fattu ta faɗa tana mai ƙara damke hannun Adeeb cikin nata.
Ƙara damke idanunsa yayi tamau yana mai fidda wani sauti da ɗan sauri,kusan minti biyu idanunsa na runtse ,kafin ya budesu,har sun sauya kala daga fari tas zuwa ɗan jaa kadan.

Ahankali ya zare hannunsa daga cikin nata,jikinsa sam ba kwari,maganin ya mika mata ,buɗe baki tayi ya saka mata maganin sannan ya bata ruwa.da gyar ta hadiye maganin tana ƙoƙarin yin amai.

Janyota yayi zuwa jikinsa ya rungume ta tsam-tsam ,yana ɗan shafa bayanta slowly.
Lumshe idanu fattu tayi tana mai shaƙar daddaɗan kamshi jikin Adeeb,lokaci guda kuma taji ciwon marar ta na raguwa sosai.
Shima Adeeb idanu arufe yake shafa bayan fattu,yana mai jin wani yanayi atattare dashi ,dadinsa ma nanny ta bar ɗakin tuni.dan haka gyara zama yayi ,tare da jingina bayansa jikin gado.sosai yake jin dadin yanayin da suke ciki ahalin yanzu,gaba daya yanayinsa ya sauya.sosai yake jin kansa cikin hali na buƙatuwa,wanda har wani hucin iska yake fesarwa daga bakinsa.

Ahankali ya dago kan fattu tare da ƙura mata idanu,itama kallonsa take ,dan wani iri takeji ajikinta,bata san me takeji ba,amma kawai tana so hammanta yayi ta shafa mata bayanta.

Ahankali Adeeb ya kira sunanta" Hulwa"can cikin makoshinsa,kallonsa take jin ya kira sunan Hulwa kuma yana kallonta.
Bai damu da kallon da take masa ba yaci gaba da magana " me kike buƙata yanzu?ina ne yake miki ciwo" ya faɗa kamar mai yi mata rada asaitin kunnen ta.

Da sauri ta ƙanƙame dantsen hannusa tana mai lumshe idanunta,dan wani irin abu dataji yana mata yawo cikin jikinta,lokacin da sautin muryarsa tare da iskar bakinsa suka doki kunne ta.

"Hammmma" ta furta ahankali cikin jan sunan.

Kallonta yake tare da karantar yanayin da take ciki,ko shakka babu yasan tana jin makamancin abinda yake ji ajikinsa,saidai shikam baida niyyar cutar da fattu,ko kaɗan dole yake nesanta kanshi daga gareta ,dan gudun faruwar wani abu.

Ahankali ya ƙara maimaita mata tambayar ,saidai wannan karon bai kai bakinsa saitin kunnenta ba.

"Hannunsa fattu ta kamo tare da ɗorawa asaitin mararta" marar Tata kuwa tayi zafi sosai ,kallon fuskarta Adeeb yayi wacce har yanzu idanunta ke rufe,

"Nan ke miki ciwo" Adeeb ya faɗa ahankali muryarsa na dan rawa.

Jinjina kai fattu tayi ba tare da ta buɗe idanunta ba.

Ahankali ya kwantar da ita akan gadon,sannan ya ɗan daga doguwar rigar dake jikinta,nan take santala -santalan farare cinyoyinta suka bayyana,kallo Adeeb yabo cinyar Tata dashi,yana mai ambaton sunan Allah cikin ransa.

Ahankali yake ɗan shafa marar Tata tare da dan dannawa kadan kadan ,kamar yana mata tausa , shiru fattu tayi tana jin wani irin sanyi da daɗi na ratsa dukkan sassan jikinta,sosai take jin dadin abinda Hamma ka mata,dan kuwa tuni ta nemi ciwon mararta ta rasa,sai wani nishi take ahankali tana mai riƙe zanin gadon .kwantowa Adeeb yayi tare da ƙurawa lips ɗin ta idanu,buɗe ido fattu tayi tana mai kallon fuskarsa,
Kusan minti biyu suna kallon juna,kafin Adeeb yaji bazai iya ɗaurewa ba kawai ya hada bakinsu guri ɗaya ya fara kissing ɗin fattu.
Kusan mintina biyar zuwa bakwai suka ɗauka cikin wannan halin,gaba daya Adeeb ya fice daga hayyacinsa ,Banda nishinsa ba abinda kake juyowa aɗakin,yayinda fattu kuwa tayi lakwas tana amsar sakonsa, da alama dai itama tana karbar sakon yadda ya kamata.

Kamar wanda aka tsikara,Adeeb yayi saurin zare bakinsa tare da mikewa yayi hanyar fita daga dakin yana tangadi kamar ɗan giya.

Fattu ma saurin juya bayanta tayi tare da runtse idanunta,wani irin abu takeji yana yawo ajikinta ,kuma bataso hamma ya daina mata wannan abun ba sam.

Adeeb yana fitowa daga dakin fattu sukayi kiciɓis da Rashad shikuma yana shigowa babban falon,
Baki sake tashar ke kallon Adeeb ,ganin yanayin da yake ciki,kar dai ace Adeeb zagayawa yake gurin yarinyar nan fa? Dan kallo daya Zakayiwa Adeeb kasan yana cikin hali na buƙatuwa.
Kodai dama kafuwarta ce bamu sani ba ?yace taimakonsa tayi shima yake son taimakonta?(Dan ba Wanda yasan meye alaƙar dake tsakanin fattu da Adeeb ,hatta mai martaba ,sam Adeeb bai fada masa ba.

Shikuwa Adeeb ko kallon inda Rashad take baiyiba ,yayi ficewarsa daga ɗakin,Dan shikadai yasan meke damunsa.

Kai tsaye Rashad ya nufi dakin da fattu ke ciki,tana kwance har lokacin bata ko motsaba, kallonta yake cike da tsantsar sha'awar ta ,abun tayi ta ko ina kalli hips ɗin ta kamar zai fasa rigar nan,ahankali ya Rashad ya ƙarasa bakin gadon yana mai karewa fattu kallo ,wani irin kashe ido yake yana mai jin kamar ya ruƙunkumeta ajikinsa,hmmmmm Allah ya kamu gobe ,ko kaɗan bazan saurarawa babyn nan ba,Rashad ya faɗa yana mai miƙa hannu da nufin taba abinda ke taimake masa idanu ajikinta.

" Kai- kai ɗan nan menene haka?me zakayi mata ajikin nata ?zo maza ka fice" nanny ta faɗa tana nuna masa hanyar waje.
Dan sosa kai Rashad yayi yana mai hararar nanny kafin ya fice daga dakin yana faɗin "wllh tsohuwar nan ta fiye samun guri,duk wannan banzan ne ya bata dama ,amma zanyi maganinta ne.ya faɗa yana mai ficewa daga ɗakin.

Ammi kuwa waya ta dauka tare da kiran wata number,bugu biyu aka daga ,murmushi ammi tayi tana faɗin " ƙawatafatan dai kina hanya ,zakizo gurin taron namu ?"

Ta can daya bangaren bansan me akacewa ammi ba ,na dai ji tace "hmmmmm ke dai ki bari kawai saikinzo dan akwai gagarumar matsala sosai"
Shiru ta ɗanyi kaɗan kafin tace " shikenan Allah ya kawoki lafiya dole mu san abinyi" ta faɗa cike da daure fuska.

Ajiye wayar tayi tare da yin shiru ,da'alama tayi zurfi cikin tunanin mafita.

Adeeb kuwa yana shiga part dinsa ya zube akan kujera,ko takalmin bai iya cire wa ba ,kwanciya yayi rub da ciki akan kujerar ,idanunsa alumshe ya dafe mararsa da hannun damarsa ,fuskarsa ayamutse. Sai huci yake sauƙewa.

Wayarsa ce take ta faman ringing ,Amma ya kasa ɗagawa,haka tayi ta ƙara harta tsinke.

Dole ya ɗauki mataki ,dan gaskiya yana cikin matsala ,idan haka taci gaba da kasancewa to zai shiga damuwa matuka.
Ajiyar zuciya sauke arako na ba adadi,yana mai kara damke mararsa,ba abinda yake ji dagani sai fattu kwance kan ƙirjinsa,yayinda yanayinsa ke kara yin nisa.

"Washhhh " ya furta ahankali yana mai dantse lips ɗinsa na ƙasa.
Nan da nan jikinsa ya kama rawa zazzaɓi mai zafi ya rufeshi ruff..


Muje zuwa masu karatu.

Anty mammy ce

Mrs babi💘💘

Share and comment
Fisabilillah.
[8/23, 9:06 PM] +234 813 465 3007: 🎄🎄🎄🎄🎄🎄🎄🎄


MACIJI NE🪱🪱🪱



Na mammy kabeer
(Anty mammy)


Elegant online writers📚📚


Free book

Page 43/44




_______________"Washhhhhh "Adeeb ya furta ahankali yana mai dantse lips ɗinsa na ƙasa, cikin azaba da radaɗin ciwo,juyi kawai yake akan kujerar,banda bari ba abinda jikinsa keyi,ko yaya ya runtse idanunsa Hulwa yake hangowa,gaba daya ya kasa cire moment ɗinsu,na dazu cikin zuciyarsa,kuma duk lokacin daya hasko moment ɗin ,ji yake tamkar anƙara masa zafin ciwon ne.

Nan da nan cikin lokaci ƙanƙani zazzaɓi mai zafin gaske ya lulluɓeshi.duƙunƙunewa yayi akan kujerar yana mai rawar ɗari da fidda wani irin nishi na azaba.
Wayarsa ce ta ɗauki ƙara akaro na biyu,amma ko inda take bai kallaba hatta tsinke.

Shikuwa tareeƙ da yaji wayar nata shiga kuma ba'a ɗagaba,sai kawai ya shigo part ɗin Adeeb ɗin ta baya.dama shike kiransa tun dazu ,yana don zasu tattauna akan wata magana.

Shigowa yayi cikin falon da sallamarsa,bayan yayi ta nokking yaji shiru.
Kallo yabo falon dashi aƙoƙarinsa na gano inda Adeeb ɗin yake ,dan yafi tunanin ma yana ɗaki.
Saidai kuma akan kujera ya hango Adeeb ɗin cikin mawuyacin hali,da sauri ya ƙarasa gareshi yana mai durƙusa akasan kurar da Adeeb ke kwance.cikin rikicewa yake faɗin" yallaɓai lafiya kuwa?meke faruwa?baka da lafiya ne?tareeƙ ya faɗa cikin ruɗu yana mai taɓa jikin Adeeb ɗin.aikuwa jikinsa yayi zafi ƙau kamar wuta.
Ahankali Adeeb ya buɗe idanunsa tare da ɗan juyowa ,dan da ya tura kansa ne jikin kurar ya bada baya.kallon tareeƙ yayi cikin mayen ciwo kafin yace " tareeƙ bani magani Please my seek" ya faɗa yana mai jihar da kansa yaci gaba da kwanciya.

Da sauri tareeƙ ya mike tare da shiga uwar ɗakan Adeeb dan dauko maganin.
Wow masu karatu wato yadda Adeeb yake na daban ,haka komai nashi yake na daban,Dan karkuso kufa haduwa adakin Adeeb,komai na cikin uwar dakan,pich ne da milk ,hatta silafas ɗin toilet pich ne jikinsa da milk.banda ƙamari ba abinda dakin keyi.

Maganin tareeƙ ya dauko,dan yasan meke damun yallaɓai ɗin nasa,lokaci zuwa lokaci yakanyi wannan irin ciwon marar.
Ruwa ya dauko cikin fridge ,sannna ya ƙaraso kusa da Adeeb ,maganin ya ɓallo tare da miƙa wa Adeeb ɗin yana mai cewa" yallaɓai ga maganin"
Saida Adeeb yayi kusan minti biyu kafin ya yi ƙura da gyar ya tashi zaune hannunsa riƙe da mararsa, wacce take mugun mirɗa masa,har wani ƙara take.
Karɓar yayi tare da kaiwa bakinsa ,sannan ya kora da ruwa yana sauke numfashi da sauri da sauri.idanunsa sunyi mugun jama'a,sun ƙanƙance.ahankali ya furta " na gode tareeƙ" ya faɗa idanunsa alumshe ya jingina da jikin kujerar.

" Yallaɓi aikinna ne kula da lafiyarka, dan bani da wani ɗan uwa daya wuceka, daga mahaifiyata saikai nake kallo inji daɗi,amma yallaɓai inaga lokaci yayi da yakamata akawo karshen wannan ciwon,abin yana matukar damuna"tareeƙ ya faɗa kamar zaiyi kuka,dan harga Allah baya ƙaunar ganin Adeeb cikin damuwa ko ƙanƙani.
Adeeb ya ɗauke tamkar ƙaninsa da suke ciki ɗaya,tun suna yara suka taso tare,dan tareeƙ ɗan gidan nanny ne,mahaifinsa ya rasu tun yana yaro,agidansu Adeeb ya rayu da mahaifiyarsa,cikin kulawa da nuna kauna .

Ajiyar zuciya mai ƙarfi Adeeb ya sauke dan marar tasa ta fara lafawa,kafin yace " karka damu tareeƙ komai zaizo karshe in sha Allah " ya faɗa yana mai kwanciya akan kujerar.
Jinjina kai tareeƙ yayi tare da kallon Adeeb cikin tausaya wa yace " yallaɓai ko zakayi wanka?
Jinjina akai kawai Adeeb yayi alamun ehh zaiyi" tareeƙ da kansa ya haɗawa Adeeb ruwan wanka kafin yazo ya sanar da shi.

Mikewa Adeeb yayi lokacin jikinsa ya haɗa zufa sosai ,kan tareeƙ ya shafa cikin murmushin ƙarfin hali kafin ya shige cikin dakin.
Binsa da kallo tareeƙ yayi cike da mugun ƙaunarsa aransa, akwai abubuwa da yawa da yake son sanar da uban gidan nasa,saidai yana tsoron ta yadda zai karɓi maganar ,dan kuwa hankali bazai taba daukar abinda yake son sanar dashi ba,amma zaiyi iyakar ƙokarinsa wajen bawa Adeeb kariya ga duk masu don kawo masa hari arayuwarsa.

Amma ce zaune cikin ɗakinta,yayin da Rashad ke zaune shima kusa da ita ,fuskarsa sam ba walwala, da alama dai suna tattauna wata magana ne mai muhimmanci,
"Rashad bana son irin rayuwar da kakeyi ko kaɗan,sam baka jin maganata,ka maida ammi itace uwarka itace ta isa dakai,kasani ba'a yarda da kishiyar uwa dan wasu ba alkairine azuciyarsu ba,Ni dai nina haifeka ,kuma kasan bazan taɓa cutar da kaiba,amma ka haɗa kai da maƙiyiyata sai abinda tace kakeyi ,to wllh ka kiyayeni,idan na juyo kanka bazakaji daɗi ba,yau kusan kwana uku baka ko leƙo dakin nan ba da sunan ka ganni ,sai yau da kazo min da wani zancen banza,to ina mai gargaɗinka akan yarinyar nan ba ruwanka da ita,kasan halin Adeeb sarai ,kome yayi maka kaika sani" amma ta kai ƙarshen batunta tana mai huci da jin ciwo cikin zuciyarta,sam Rashad bai ɗauke ta matsayin uwa ba,ya mika al'amarinsa kaf ga ammi ,hakan na matukar yiwa amma ciwo,yazo su hada kai susan me suke ciki amma yaƙi.

Rashad kuwa banda hura hanci ba abinda yake,yana zatace wani wai baruwansa da babyn na?wannan ma ai shirmene,wllh saidai kome zai faru ya faru ,amma ya gani ya gyasa kuma saiya ɗana.ya faɗa cikin zuciyarsa,kafin ya mike cikin rashin biyayya ga mahaifiyar tasa yake magana" nufa ba wanda ya isa ya hanani yin abinda naga dama,ke dayake hanaki naki uzurin, ko kina tunanin duk irin mugun abinda kike ƙullawa Adeeb ɗin ban sani ba?wllh idan aka takuramin zan fasa kwai ba ruwana,kinji kinsawa mata ido,baiwar Allah ita kuma tana ta nunawa danki so da kulawa" Rashad ya faɗa cikin rashin kunya yana ficewa daga ɗakin.

Kallonsa kawai amma keyi,idan da sabo yaci ace ta saba da rashin kunyar rashad,sam baya ganin girmanta, amma zatayi maganinsa.
Ta faɗa cikin ranta tana mai tunanin yadda zata wulaƙanta ammi cikin ruwan sanyi.

Fattu kuwa barcine yayi nasarar ɗauke ta ,har cikin barcinta mafarkin Hammana tayi tayi,yana mata wasanninsa masu nutsar da jiki da zuciya .sai kusan la'asar kafin ta farka daga barci,ba laifi marar ta daina ciwo,dan likatar nan ta dawo dan ta dubata lokacin tana barci .

Wanka nanny ta sata tayi tare da bata wata always ɗin ta saka bayan ta lika mata jikin pant.abinci taci tasha magani sannan ta zauna akan gado tana kallon Film ɗin da nanny ta kunna mata jikin kayan kallo.

Ta maida hankalinta sosai tana kallon Film ɗin ,indian yayinda take ganin kamar itace da Hammana suke lobayya.lol

Nanny ce ta shigo ɗakin ta zauna kusa da fattu tana mai faɗin" sannu ƴar nan ya jikin naki? Nanny ta faɗa tana ajiye wani bolw duke da kayan marmari a cikinsa.
Kallonta fattu tayi tare da sakin murmushi,dan tana ƙaunar matar har cikin zuciyarta,tana da kirki ga kulawa da mutum,dan zaman da sukayi sosai fattu ke cintar wasu kalmomin na larabci,saidai baya iya maidawa ba.
Jinjina kai tayi alamun da sauƙi, kafin ta fara cin apple.sosai take jin dadin wannan abun mai kama da dankali aradu idan tanacinsa har wani lumshe ido take.

Ammi ce ta shigo ɗakin cikin shigar ta ta koda yaushe wato doguwar riga mai shegen kyau da ɗaukar ido,gaba daya jikinsa sarkokin gwal ne ,sai ƙamshi take bugawa,cikin murmushi take shafa fuskar fattu tare da mata ya jiki,sunkuyar da kai fattu tayi cikin kunya,bata e komai ba.
Kallon wuyan fattu ammi tayi, tare da kafe sarƙar wuyan nata da ido,tabbas tasan wannan sarƙar da masu alaƙa da ita,amma ta yaya sarƙar zata kasance a wuyan wannan yarinyar,lallai dole ta raba ta da sarƙar nan dan kawar da zargi.zama tayi abakin gadon,cikin murmushi tana shafa lalausan bakin gashin fattu,kafin ta kalli nanny cikin murmushi tace " nanny ƴar taki fa akwai kunya sosai,ban sani ba kodai sirikata ce ita?da alama ko suna soyayya da dana ne " ta faɗa tana mai shafa sarƙar da hannunta.

Murmushi nanny tayi wacce ke tsaye can gefe tun shigowar ammi dakin,kafin tace " ranki ya dade gimbiyar uwar magajin faɗa,ba wannan alamun atare dasu,yana mata kallon ƙanwa itama tana masa kallon yaya ne,wannan shine abinda na fuskanta atsakaninsu" nanny ta faɗa cikin murmushi tana kallon fattu.

Murmushi itama ammin tayi,tana mai jin wani sanyi cikin ranta,yanzu ta sami nutsuwa ,akan ba wata alaƙa atsakaninsu,saura biye duk wata alama da zata sa agane iyayen fattu.

" Nanny kawo mata lemo mana ,naga ba wani drinks agabanta " ammi ta faɗa dan son fitar da nanny ɗaga ɗakin.

Da sauri nanny ta fice tana faɗin " angama ranki ya dade" tana fita ammi ta kalli fattu tare da sakar mata wata uwar harara,ta gefe ,kafin ahankali cikin dabara ,ta yadda fattu bazata taɓa tsammanin ancire sarƙar wuyanta ba ,ammi ta zare sarƙar tare da damkewa cikin hannunta.

Lokacin da take zare sarƙar ,da sauri fattu ta kai hannunta dan jin abu yana ɗan yawo awuyanta. Cikin sauri ammi tace " ayya ƴata bari incire miki wani ɗan zarene awuyan naki" ta faɗa tana mai karasa cire sarƙar.

Nanny na shigowa ita kuma ammi ta mike tare da ficewa daga ɗakin cikin tsantsar farin ciki.da alama komai zaizo mata cikin sauƙi.

Adeeb kuwa bayan yayi wanka ya huta,sannan yaci abinci kaɗan ,kafin ya janyo computer yana ɗan wasu ayyukan da ita,har lokacin yana jin ciwon marar kaɗan,saidai ba zazzaɓin.yana aikin ne kawai amma zuciya da tunaninsa suna kan fattu,dan so yake yaga Wane hali take ciki.kasa ɗaurewa tayi ya dauko wayarsa ya kira nanny, Tana dagawa ta ce " magajin fada ɗana ɗan albarka,me kake buƙata.

Murmushi yayi yana mai ɗan kumshe idanunsa,bayan amminsa nanny itace uwar riƙonsa da bazai taba daina ƙaunarta ba.cikin sanyin murya irin ta masu jinya yace "nanny ya jikin nata" ?
"Jiki kam da sauƙi ka gantama tana kallo bari na bata wayar."
Cewar nanny Tana mai karawa fattu wayar akunne.

"Hmmmmm Indai wanna ce Allah yasa tasan me ake yi da wayar ma"Adeeb ya faɗa cikin zuciyarsa.
Fattu kuwa kallon nanny tayi jin ta ƙara mata waya akunne,meye kuma wannan haka ?nanny ta doramin akunne na?

Fahimtar kamar fattu bata gane me zatayi da wayar bane yasa nanny tace " yayanki ne Adeeb ya ke magana,riƙe bari naje kitchen" nanny ta faɗa tana damkewa fattu wayar ahannunta.

Kallon haɗaɗdiyar wayar fattu tayi tana mai cewa acikin" Hamma kuma anan,to ta yaya yashiga cikin wannan ɗan karamin abun har yake magana?wayyo Allah na ta yaya Hamma zai fito ?na shiga ukuna Hamma kana ina ?kana jina ?dan Allah ka fito" fattu ta faɗa cikin muryar kuka,nan da nan hawaye ya fara wanke mata fuska.

Lumshe idanu Adeeb yayi ta can bangaren dan yana jin duk abinda yake fadi,kuma yasan za'ayi hakan .ya rasa wane irin shirme ke samun fattu,yanzu inda zuwa yayi ta ganshiba shikenan zatayi ta kukane gashi bata da lafiya.
Mikewa yayi da sauri ya nufi ƙofa.

Rashad ne tare da ammi suna tsaye jikin wata ƴar ƙaramar runfa mai kama da bukka ,magana suke mai muhimmanci,dan kuwa sai murmushi Rashad keyi yana kallon ammi.
" Aikuwa ammi yanzu zanje na ɗan ganta dan wllh ko barci bana iyayi,gaba daya babyn ta rikitani " rashad ya faɗa yana mai dage gira daya.

Dariya ammi tayi kafin tace " maza ɗan jeka abinka ,ba mai hanaka abinda ranka ke so,amma karka sake kayi mata komai,kajira lokaci,kawai kaje ka ganta kasami nutsuwa ranka" ta faɗa tana mai shafa kan Rashad din.

Murmushin jin dadi yayi tare da sumbatar hannun ammi,yace " shiyasa nake sonki fiye da mahaifiyata ammina"ya faɗa yana barin gurin.

Wani shegen murmushi ammi tayi tana mai binsa da kallo kafin tace " dani kike magana hafsat, nayi alƙawarin saina kawo karshenki afadar nan, keda ɗanki.koba dani zakiyi gasa ba?muje zuwa" ammi ta faɗa cike da gadara tana kaɗan kai.
rashad na shiga dakin da fattu take ya ganta zaune tana kuka,ga apple ɗin ta ahannu wani abaki,cike da shaukin babyn ya ƙarasa inda take ya zauna kusa da ita sosai ,da sauri fattu ta matsa can gefen gadon tana kukanta.

"Ohhh baby menene kike kuka?masu kyau ga basa kuka kiyi shiru,fadamin abinda ke saki kuka ?ko zakuɗa chocolate?ko ice cream kike so,Rashad ya faɗa yana mai ƙara matsawa kusa da fattu sosai .

Yunƙurin mikewa fattu tayi daga gurin da take ,dan ya kunaceta sosai,rashad yayi saurin janyota jikinsa ya rungume ta, ta gefe" haba babu kiyi shiru mana bana son ganin ki cikin damuwa,zo in baki chocolate kinji" ya faɗa yana ƙoƙarin hade bakinsu guri daya bayan ya riƙe fuskarta.

Cikin kuka fattu ta hankaɗe shi tare da fitowa daga kan gadon tayi kofa da gudu tana kuka.biyota yayi shima,saidai kafin ya ƙaraso ta buɗe kofar ,tana buɗewa kuwa taji ta faɗa jikin mutum,da sauri cikin tsoron ko rashad ne fattu ta dago kanta tana kallonsa. Ai tana ganin Adeeb ne tayi sauri ƙanƙameshi tana kuka.
Riketa yayi da sauri shima yana mai shafa bayanta ahankali,idanunsa alumshe" ya isa haka ba gani ba ?ki daina kukan " Adeeb ya faɗa yana mai dago kanta.
Cikin kuka fattu take nuna masa rashad" Hamma kace ya fita bana son ganinsa tsoro yake bani"ta faɗa tana mai ƙara kwantar da kanta aƙirjin Adeeb.

Da sauri Adeeb ya dawo kansa ,aikuwa carab idanunsa ya sauka akan na rashad,wanda yayi tsilli -tsilli dashi yana kallonsa.

Cikin wata irin zuciya da ɓaci rai Adeeb yace "what? rashad ?ubanme kakeyi anan?me yakawoka dakin Hulwa?me kayi mata" Adeeb ya faɗa cikin karaji yana ture fattu gefe guda tare da tunkarar rashad gadan-gadan kamar wani zaki.
Rashad kuwa cikin rashin kunyarsa ,duk da yana jin tsoron Adeeb ɗin,yace" kamar ya me ya kawoni ɗalibta?nazone in dubata kamar yadda ammi tace ,kuma kaima ai...bai karasaba sakamakon wani bahagon mari da Adeeb ya ɗauke shi dashi,kafin ya dawo hayyacinsa ya ƙara ma wani marin,nan da nan hancin rashad ya fara zubar da jini,kuma Adeeb ya shaƙe masa wuya tare da haɗa shi da bango.

Jikinsa banda karkarwa ba abinda yake" idan ka sake ka ƙara kallon koda inda Hulwa take ,wllh,billahi,saina illataka .wawa jaki dan iska "Adeeb ya faɗa cikin zafin rai da jin kamar ya karkarya rashad ɗin.

Rashad kuwa tsoro ya gama kamashi, gashi Adeeb ya shaƙe masa wuya yana neman kashe shi.sai dukan hannun Adeeb yake akan ya sake mai wuya,yana kakari

Kuka kawai fattu keyi tana daga tsaye jikinta na rawa ganin abinda ke faruwa,nan da nan jini ya ƙara balle mata sai zuba yake bul-bul yana bin ƙafarta.

Da gudu nanny ta shigo ɗakin tana salati" magajin fada zaka kashe shi ,maza sake mai wuya " ta faɗa tana mai kama hannun Adeeb ɗin.
Gaba daya hankalin Adeeb baya jikinsa.tsantsar kishi da tsanar rashad ke dukan zuciyarsa.sam yaki sake mai wuya.
Rashad sai kakarin mutuwa yake.

Ammi ce ta shigo ɗakin arude tana zuwa ta kama fuskar Adeeb tana faɗin"my prince meye hakan?zaka kashe shine sakeshi mana ,nice fa na aikoshi"ammi ta faɗa cike da tsoron kar Adeeb ya kashe rashad.
Amma ko gezau Adeeb baiyi ba ,ba kuma alamun zai sake rashad ɗin.

Rashad kuwa gaba daya jikinsa yayi kaishi dan ko hannunsa ma ya kasa dagawa bare ya kwaci kansa.

Da jan kafa fattu ta ƙaraso garesu,tare da rungume Adeeb ta baya cikin kuka take faɗin"Hamma ka sakeshi,zai mutu dan Allah Hamma ka bari,jinina yana zuba zan mutu Hammana " ta faɗa tana mai ƙanƙame Adeeb sosai ta baya tana kuka.

Sakin rashad Adeeb yayi yana mai runtse idanunsa da mugun ƙarfi,kafin ya dunƙule hannunsa ya daki bango da karfin gaske.
Juyo da fattu yayi zuwa gabansa tare da ƙanƙame ta ajikinsa yana sauke wata zazzafar ajiyar zuciya.

Ba tare da yayi magana ba ya kama hannunta suka fice daga ɗakin.

Da gudu su ammi sukayi kan rashad daya fadi ƙasa yana ta tari,ruwa nanny ta kawo masa mai sanyi,ɗan kwalla Uba daya kafa kai saida ya shanye ruwan tass.yana sauke ajiyar zuciya da shafa wuyansa cikin azaba.

Sannu suke ta masa ,kafin ammi ta kamashi suka bar ɗakin tare da nufar nata ɗakin.

"Wllh ammi tunda yayi min wannan ƙamshin mutuwar akan wannan yarinyar,nayi alƙawarin gobe saina yi mata fyade mafi muni agidan nan,saina yi mata abinda ko likitoci bazasu iya ɗin keta ba Adeeb ya yawo bala'in da bazai kare ba agareshi da ma yarinyar" rashad
Ya faɗa cikin azaba yana lumshe idanun.

Kai ammi ta jijjiga cikin bashi kwarin
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment