Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

ba can yake zuwa ba,sannan kuma baya zuwa gurin *SAGEER* tunda wani lokaci yanafita shikuma *SAGEER* din zayazo nemansa, don hakane yauta kudiri aniyar saita gane inda yake zuwa.

*SAGEER* takira awaya tace masa tana son yazo yabi baya *"SEERAJ* yaga inda yake zuwa,yace toh" *ZUCIYAR* shi cikeda farinciki yau Ammi zata gane inda *SEERAJ* yakezuwa domin shi tuniya gane cewa gurin wannan yarinyar da batadace dashiba yakezuwa dama baya sanshi da'ita.

yace toh"Ammi idan zaya fita kikirani saina fito na bishi,tace kafito yanzu dan ya kusan fitowa yace OK " gani nan zuwa tace toh " tareda kashe wayar, Sanye yafito cikin rigar T-shet baka da wando blue Abu ga farin mutun sai kayan sukayi masa kyau, yace my Ammi zan fita yacetoh"sai kadawo yana fita takira *SAGEER* tafada masa.

Yanatafe *SAGEER* yanabin shi abaya harsaida yaga shigarsa gidan sannan yajuya, zaune yake adan'ma dai-daicin falon gidan dambun shinkafa sukeci shida Sajeed wanda *SAJEEDAH* ce tayi shi, yajikayan lambu kamshi duk ya cika falon, *SEERAJ* kam sai faman sanyi yake yayinda Sajeed ke tayi masa dariya Inna ma dake zaune agurin murmushi takeyi, itama *SAJEEDAH* dake zaune a can gefe dariyar takeyi hannun rikeda abun yankan kunba tana yankewa, jikinta sanye da riga da siket namateriya yayi mata kyau sosai.

*SEERAJ* bayan ya cika bakinshi da dambun sai yace ummh! Jeed kaidai fada mani gaskiya Inna ce tayiwan dambuko?..dariya Sajeed yayi yace Kai *yah SEERAJ,* my friend nafada maka Aunty *JEEDAH* ce tayi, yace ah gaskiya Aunty *JEEDAH* ta'iya dambu pls Aunty *JEEDAH* kinkoya mani nimana'iya?.. yafadi yana kallonta tareda sakarmata lallausan Murmushi itama tamayar masa.

Sallama akayi aka shigo Inna ya'amsa tareda cewa maraba sannan dazuwa, shikam *SEERAJ* jiyayi gaban shi yafadi harsaida dambun bakinsa Ya kusan zubowa kasa saboda tsabar firgici dajin muryar dabeyi zatoba, cikin karfin hali yajuya Ya kalleta *ZUCIYAR* shice taharba sakamakon kallon da Ammi ta watsa mashi, kai yadukar kasa yayinda yaji kirjin shi yana dukan tara-tara.

Inna tace bissimillah kizauna, fuskar Ammi ba annuri tace "a ah bazama nazoyiba hararata watsa *SEERAJ* cikin bacin rai tace?..



Muje zuwa

A

๐Ÿ’˜Zuciyata ce๐Ÿ’˜


Tareda Alkalamin

โœ๐Ÿฝ

๐Ÿ’˜Lufhat ce๐Ÿ’˜
[10:01AM, 3/29/2018] โ€ช+234 902 288 0912โ€ฌ: ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

๐Ÿ’˜ZUCIYATA CE๐Ÿ’˜

_Based on true life Story_
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

3โƒฃ2โƒฃ

WRITTEN BY

๐Ÿ’˜ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐Ÿ’˜
OR
๐Ÿ’˜MEENAT๐Ÿ’˜

________________________

*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



โœ๐Ÿฝ


"Toh aisai katashi mutafi ko?.. jiki asanyaye yamike cikin karfin hali ya kalli Inna yace Inna wannan itace Ammi na, Murmushi Inna tayi tareda cewa ALLAH sarki nifanaga Kama Sannun Hajiya gashi baki zaunaba?.. cikin daure fuska Ammi tace ainace miki bazama nazoyi bako?..cikin sanyin jiki Inna tace haka ne toh" mungode sosai da kokarinku "agaremu Allah yasakada Alkhairi idanun ta yanakan *SEERAJ* tace Ameen,

*SAJEEDAH* kam kirjintane yake bugawa gawani tsoron Ammi data jiya darsu a *ZUCIYARTA* cikin lokaci guda, cikin sanyin jiki tareda bugawa *ZUCIYA* tazo gaban Ammi ta tsugunna tareda dukarda kai kasa tace Ammi inayini?.. ta kalleta sama dakasa sannan tamaida kai gefe sannan tace Lafiya, tareda maida dubantaga *SEERAJ* Wanda yake tsaye kamar gunki duk da bugawar da kirjinshi yakeyi hakan bai hanashi jin bacin ran abunda Ammi tayi ba.

tace aisaka wuce mutafi ko?... "ahankali yace toh" my Ammi kiyimasu gaisuwa "anyimasu rasuwa, fuska daure tace ayya toh" Allah yaji kan musulmai cikin mutuwar jiki Inna tace Ameen mungode, cikin sanyin murya yace' Inna sai anjima tace toh" *SEERAJO* sai anjima mungode Allah yayi Albarka idanu yazubawa *SAJEEDAH* wacce haryanzu tananan tsugunne, Kai ya girgiza tareda wucewa, Ammi tabi bayan shi yayinda Inna tace sai anjima bata amsa ba.


"Ahankali kuma jiki ba kwari *SAJEEDAH* tamike daga tsugun'nan datake, karaf suka hada idanu da inna
Kai *SAJEEDAH* tadukar kasa tana wasa da hannun kuma har a lokacin kirjinta yana bugawa, Inna kam tausayin yartane yakamata har tana fadi a *ZUCIYARTA* ayya za'a shirya da mahaifiyar *SEERAJO* kuwa?..
Itama *SAJEEDAH* abunda take fadi kenan a *ZUCIYARTA,* "Ahankali takoma ta zauna inda aranta tacigaba da fadi Ammi Inason danki da dukkan *ZUCIYATA* saidai Allah yasa karki zama matsala tsakanin mu ameen.

_*nima nace to ameen SAJEEDAH*._

*SEERAJ* kam tambayan kasa yake shin ya'akayi Ammi tasan inda yake zuwa?.. saidai kuma yakasa bakanshi amsa, dai-dai lokacin da ya'isa kofar gidan Alh Siddi. Mamaki ne ya kamashi saka makon gani *SAGEER* tsaye ajikin mota, yana sakarmashi wani dan'iskan Murmushi.

"aranshi yace no wonder Ashe wannan dan'iskan yakawo ta lallai S A NASKO zamu kwashi bura'uba Dani dakai, daure fuska *SEERAJ* yayi tareda watsa mashi wani irin mugun harara me daukeda zamu hadu, shi kuma ya bashi amsa da muhadu din mana saime badai bukata nayabiya ba yau Ammi tasan abunda kakeyi,

dasauri yaya maida duban shiga Ammi tareda cewa Sannun Ammi kinfito?..tace "eh *SAGEER* mutafi yace toh tareda bude mata gidan baya tashiga yarufe yayinda, *SEERAJ* rai abace yabude gidan gaba yashiga shi kuma *SAGEER* yaje yashiga yaja suka tafi, acikin mota KO" kallon inda *SAGEER* yake *SEERAJ* beyiba harsuka isa gida.

Da sauri *SAGEER* yazo yabude wa Ammi kofa tareda cewa Sannun Ammi ahuta gajiya tace toh" sai anjima *SAGEER* nagode sosai, rai bace ta kalli *SEERAJ* tace kasa meni ciki yace toh"

Saida yabari Ammi tashiga cikin gida Sannan ya chakumi kwalan rigar *SAGEER* cikin bacin rai yace dan'iska Uban waye yace kakaita gidansu" *my JEEDAH?..* cikin Murmushi mugunta yace Ubana, sakinshi yayi tareda turashi da karfi, dasauri yadafa mota gudun kar yafadi, dai-dai lokacin da *SEERAJ* yake nunashida yatsa Cikin bacin rai yace S A NASKO kasan Allah idan baka fita harkataba nafada maka zamu samu mummunan matsala takanina dakai, wai Ina ruwan kada sha'anina ne?..

yace daruwa Na domin ni "abokin kane kuma masoyinka, dasauri yace karya kake dan'iska kaiba masoyina bane tunda bakasan abunda nakeso, yace "eh indai kan wannan yariyarne saidai ka fadi duk abunda zaka fadi amma bansan kada ita domin kaidin ba kalarta bane,?...yace Dan iska karda Allah yasaka sodin tunda kaine Ubana Wanda yakeda damar zaba Mani mata KO?.. banza kawai magulmaci toh" ka kaita tagani saika zuba ruwa kasa kasha, kuma kasani ba'abunda zaya Chanja SONTA agareni domin itadin *ZUCIYATA CE* dan'iska kawai yafidi tareda juyawa yanufi cikin gida ranshi bace. yayinda shikuma *SAGEER* yace "Oho dai Sannan yashiga mota yaja yafita daga harabar gidan *ZUCIYAR* shi fari kal.

_*Nikam nace hmmm su SAGEER a sake hali dai*_

Cikin tsoro yashiga falon yayinda bakinshi kedaukeda Addu'a kirjinsa kuwa sai bugawa yakeyi, domin shi kam tun yana yaro yake bala'in tsoron Ammin shi, shiyasa ma yake gudun bacin ranta "arayuwar shi, Ammi kam sai faman safa da marwa takeyi atsakiyar falo ranta bace kasan cewar tun lokacin da zasuje *SAGEER* yafada mata komai gameda *SAJEEDAH*,

Cikin faduwar gaba ya'isa kusada ita yace my Am...hannun tadaga mashi Dan hakane yai shuru, fuska daure tace mene ne hadinkada wayan nan mutanan?..aranshi yace *KAUNA* "afilikuma yace taimako, tace Ok daga taimako shikenan saika maida gidansu gurin zuwanka ko?..
baice komai sai wani irin zufa(gumi) da yakeyi kana gani kasan natashin hankali ne.
tace ita wannan data gaida ni wacece?..

saida yahadiyi wani irin miyau tukunna Sannan cikin matsananci tsoro yace ummh- ummh ita ce, tace "eh shine nakeson nasan wacece itadin?...idanu yarintse domin kuwa jiyayi *ZUCIYAR* shitana bugawa da sauri-dasauri!.. tace dakai fanake?.. Cikin karfi hali yace *SAJEEDAH* ceeee! Cikin bacin rai tace *SAJEEDAH* ba itace yarinyar da nace kar nasake jin ka kira sunanta?... Cikin sanyi murya yace' ita ce, tace wato nidin ban'isa nace kabar abu kabar shiba ko?...dasauri yace wlh my Ammi mikin'isa har kinyi yawa, tace a ah ban'isaba tunda har zance kabar abu baka bari basai maka Karawa dakai,

ai *SAGEER* yafada mani komai saboda haka kafita idona narufe kajiko?..wai shi ba taimakon sukace kayi ba?..dasauri yace "eh my Ammi babansu yarasu don haka basuda kowa, tace ah yanzu kam aigaka sunsamu asama ko?..shin waini mekake nufida auren *ZUBEE* ne?..dasauri yace my Ammi bana nufin komai zanyi kamar yadda ki keso, toh" ita kuma waccen yariyarn mekake nufida'ita?.. yace inasonta da dukkan *ZUCIYATA* don Allah myAmmiki amince mani Na aure ta tanada halayya da dabi'a masu kyau, taceitakuwa *ZUBEE* bata dashiko?...

Aran shi yace tabbas batadashi yanzu domin kuwa tazubar da tarbiyan dakukai mata, indama kinsan abunda takeyi da baki tilasta mani aurenta ba afili kuma sai yaca a ah my Ammi bance ba. Cikin bacin rai tareda daga murya tace *SEERAJO!* Cikin tsoro yadaga kai ya kalleta yayinda yaji *ZUCIYAR* shi tana bugawa fat-fat-fat kamar zata fasa kirji shi tafito waje saboda tsabar tashin hankali domin tunda yakebai tabajin takira sunan shiba saidai tace baban Jordan ko kuma tace young pilot.

_*Nace wayyo Seeraj za'aina Sajeedah da inna kenan.*_

da karfi tasake cewa *SEERAJO* ido yarintse tareda cewa na'am my Ammi, kasan Allah idan bakafita sha'anin wannan yarinyar basai nayi mummunan saba maka ko maka sake na wata Uwa ba niba, domin bazan hada zuri'a da mutanan da bansa asalinsuba,

kuma yanzu nan nakeson ka shirya kakoma Jordan gurin aiki, kuma karka kuskura kadawo sai'ana saura kwana biyu aurenku domin yau saura wata uku tagama karatu don haka sa'a saura kwana biyun nakeso ganinka, Cikin tashin hankali yadaga kaiya kalleta yace'?...


Muje zuwa

A

๐Ÿ’˜Zuciyata ce๐Ÿ’˜


Tareda Alkalamin

โœ๐Ÿฝ


๐Ÿ’˜Lufhat ce๐Ÿ’˜
[11:33PM, 3/30/2018] โ€ช+234 902 288 0912โ€ฌ: ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

๐Ÿ’˜ZUCIYATA CE๐Ÿ’˜

_Based on true life Story_
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

3โƒฃ3โƒฃ

WRITTEN BY

๐Ÿ’˜ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐Ÿ’˜
OR
๐Ÿ’˜MEENAT๐Ÿ’˜

________________________

*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



โœ๐Ÿฝ


"Tsabar tashi hankali da *SEERAJ* yatsinci kansa aciki ne yasa shi kasa cewa komai domin kuwa wani irin bugawa *ZUCIYAR* shi takeyi har yafi nadazu tsanan ta, jiyayima kabafunshi suna neman kadashi kasa don haka dasauri yadafa kushi, gawani irin sarawa da kanshi yake shi ko kirjinshi bugawar dayakema yawuce misali.

Ahankali yadago Kai yakalleta sannan Cikin sarkewar murya me kunshe da tashin hankali.
yace D..o.n.. ALLAH my Ammi karki rabani da *"JEEDAH* wlh Inason ta" dayawa *ZUCIYATA* bazata jure rashinta, ba pls my Ammi...harara ta watsa mashi sannan tace ai *ZUCIYARKA* zata iya jure ganin bacin rai nako?..

Dasauri yace no my Ammi itama bazata jure ba, tace toh" yanzu zakayi abunda nace ko kuma ban'isaba?..Cikin sanyi murya yace' kin isa my Ammi har kinyi yawa don haka zanyi duk abunda kikace" Amma don Allah kiyi hakuri har ending of this month sai natafi kinji?.. taca

"A ah bazan bari kawuce kawai kaje kashirya peter KO Adamu Cikin su daya yazo yakai ka Abuja idan kuma jirgi zaka bi toh" zabi yarage gareka, kuma kasan Allah muddun ka kuskura kafadama Sardauna KO" kuma Alh Jordan wannan maganar toh" sai nayi mummunan saba maka "eheee! kaji nafada maka don bazayayuyu nabarka ka aurin wannan local girl dinba yace pls my Ammi kiy...

hannun tadaga mashi tareda nuna masa hanya Cikin sanyi jiki yawuce bin bayan shitayi da kallo har yashiga part dinsa. tsaki taja mtswwwww tareda cewa haka kawai Zan Bari kaje ka kwaso mani tarkacen ba tafadi tareda wucewa part din ta tana fada. Dakyar da hada hanya ya'isa part dinsa zama yayi agefen gado tareda Kama kanshi dayake barazan tarwatsewa,

Cikin sanyi murya yace' haba my Ammi mesa bazakiyiwa *ZUCIYATA* adalciba?.. surutu kawai yake Wanda kanajinshi kasan baya Cikin nutsuwar shi, candai yamike Cikin bacin rai yanufi wedrof hannun yakai yajawo trolley asaman wedrof din aiko cikin rashin sa'a dukkan akwatan suka zuba kasa saidai ko" kallon inda suke baiyi ba Saboda wani irin bacin rai yakeji a *ZUCIYAR,* shi kawai sai yaduki trolley tareda bude wedrof din yashiga fitoda kayan shi yana zubawa aciki saidaya cika trolley din Sannan yarufe yadauko kayanda zayasa yawurga saman gado.

Sannan yashiga bayi
yasakarwa kanshi ruwa yadade Sannan yafito, saidai kuma yana fitowa wani irin sanyi yarufe shi jikinshi sai rawayake, har hakoranshi suna haduwa da junansu alamar zazzabi yanasan kamashi Cikin karfin hali yashirya, Sannan yakwashi wayoyin Wanda yakashesu duk sannan zibasu cikinaljihu Sannan yarataya jakar laptop dinshi Sannan yaja trolley din yafita.

afalo yasketa rai bace yace natafi tace toh" Allah ya kiyaye hanya agaida su Alh yace toh" tareda fita.koka fin su is a Abuja wani irin azababben zazzabi yarufe shi Cikin sa'a KO fasinja daya yarage don haka bawani bata lokaci jirgi yatashi sai Jordan.

_*To mukam saimuce asauka lafiya young pilot saidai wannan tafiyar sai a slow.*_

๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜***๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
JORDAN
Koda suka isa dakyar ya'iya kunna wayarshi yakira Alh seerajo yaturo drive adauke shi, Alh seerajo yana zaune afalo *SEERAJO* yashiga direct jikin Alh yafada yana sauke wani irin numfashi wanda kallon daya zakaimai kagane dakyar yake fisgo numfashin, ciki matsananci tashin hankali Alh yake tambayar shi cikin harshan larabci meyasa meshi?.. saidai be'iya bashi amsa ba sakamakon daukewar da numfashin sayayi. aikam cikin tashi hakali yasa drive yadaukeshi sai asibiti.

Likitoci uku ne akan *SEERAJ* dakyar suka samu numfashin sa yadai-daita indasuka gano cewa ciwon *ZUCIYA* naba razanan kamashi, hankali Alh seerajo yatashi sosai bayan yafara sai Alh yake tambayar shi meye yasa aranshi har yakebarazan haifar masa da ciwon *ZUCIYA?..* sai yace bakomai Alh seerajo yayi yayi dashi yafada masa abunda keda munsa amma sai bakomai kawai yake cewa, dagan saikawai ya kyale shi wasa-wasa saida *SEERAJ* yayi kwana biyar a asibiti Sannan aka sallame shi balaifi yadanji sauki saikam *ZUCIYAR* nan nashi hmm ba'acewa komai.

๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜***๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
NIGERIA
Su *SAJEEDAH* hankalonsu yatashi sosai sunkira lambarshi batajuwa takira hartagaji, amma kuma bata fasa ba kusan kullum saitakira "amma amsar daya ne wato akashe wayar take ranwata laraba tadawo daga makaranta kasan cewar ankoma boko. daki tashiga direct bayan tacire uniform tasa wata doguwar riga saita zauna gefen gado, tareda da daukar waya tafara neman layin *SEERAJ* kamar yadda tasaba saidai amsar daya ce wato akashe, kawai sai tafashe da kuka saida tayi mai isarta sannan tashiga bayi tawanke fuska tafito Sannan tanufi falo.

Bayan kwana biyu ranan wata Asabar Wanda tayi dai-dai da kwanan "baba arba'in da biyu darasuwa,kwatsam saiga yan'uwanan baba sun zo daga nijar su biyar maza uku mata biyu, aikan nanda nan inna ta tare su dafarinciki bayan angaisa tareda nima juna gaisuwa rashin baba,sai innata tashita Dora masu girki kasan cewar *SAJEEDAH* taje islamiyya tana Cikin yin girki saigasu sundawo.

sai suka gaidasu inna tace kinsan su?.. *SAJEEDAH* tace gaskiya bansan suba amma naga suna Kama da baba kodai yan'uwansa ne?.. Murmushi Inna tayi tace "eh yan'uwanan sa, daya daga cikin su yace haka ne *SAJEEDATU* mu'yan'uwannan baban kune,

ni sunana Alh Labaran wannna kuma Alh Isah ga Alh Sule wannan kuma Hadiza fati dukkan mu yayanyi shine, waccen ne kawai gwaggon mu munzo gaisuwane sannan kuma mutafi daku Cikin tashin hankali Inna tace?...


Muje zuwu

A

๐Ÿ’˜Zuciyata ce๐Ÿ’˜

Tareda Alkalamin

๐Ÿ’˜Lufhat ce๐Ÿ’˜

_*Assalamu'alaikum yan'uwana kuna Lafiya? pls kuyi hakuri DA wannan Saboda yau gaba daya ban zauna ba so wannan din ma yanzu nayi typing dinsa,*_
_*barkan muda jumma'a dafatan Anyi jumma'a lafiya*?.._
[8:46PM, 4/1/2018] โ€ช+234 902 288 0912โ€ฌ: ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

๐Ÿ’˜ZUCIYATA CE๐Ÿ’˜

_Based on true life Story_
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

3โƒฃ4โƒฃ

WRITTEN BY

๐Ÿ’˜ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐Ÿ’˜
OR
๐Ÿ’˜MEENAT๐Ÿ’˜





________________________

*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



โœ๐Ÿฝ



"Alh Isah Wanda hausar shi ko ince hausar su bata cika sosai ba, kasan cewar bakin su yasa bada zabarmanci, yace "eh zamu tafi dasu can agadas suga yan'uwa idan sukaga kwana biyu sai sudawa tunda dama basu taba zuwa, KO" Alh Isah?.. yace "eh abunda yakawo mukenan mutafi dasu suga da'ngin babansu idan sun kwana biyu sai sudawo.

Wani sanyayyan ajiyar *ZUCIYA* Inna yasauke tareda cewa "eh zanso hakan saidai kuma kash!.. gashi basu dade da komawa makaranta ba, saidai KO" idan sunyi Hutu Da sauri yace wani irin Hutu kuma abunda badadewa zasuyi ba,

tace toh" yaya Labaran makarantar kuma fa?..Fati ce tace "eh gaskiya kuma fa bai kamata suna acikin karatun su aciresu ba "abari har suyi Hutun tukun'na, KO?..gwaggo Hadiza tace "eh hakan yanada kyau abiri susamu hutun sai "azo adaukesu, Alh Isah toh" bada muwa Allah yakaimu lokacin lafiya, suka ce Ameen saidai shi Alh Labaran beso hakaba Saboda ganin *SAJEEDAH* yasashi shirya wani Abu *ZUCIYAR* shi.


_*toh su Alh Labaran Allah dai yasa Alkhairi akeshiryawaAmeen.*_

Su *SAJEEDAH* anji dadin yan'uwan baba sunzo sai Fari cikin takeyi, aiko nan da nan takar bin inna girki Cikin kan-kanin lokaci tagama, ta zuzzuba masu aiko ta birgesu musamman ma Alh Labaran ba'abunda yakara birgesu da'ita irin nutsuwar ta,bayan sun gama cin abinci sai aka fara fira Cikin sanyi Murya *SAJEEDAH* tace gwaggo fati kibani Labarin nijer, dariya sukayi dukkan su dakin Kawu Labaran don tuni tafara kiransu haka,yace' *SAJEEDATU* kudaza kuje aibasai anbaku labari ba, gwaggo Fati tace "eh kuma fa toh" amma Bari abata kadan kafin suje KO"..yata?.. tafadi tana dariya itama *SAJEEDAH* dariya tayi tareda gyara zama don taji Labarin agadas.

๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
Kwanansu biyu suka tafi suka barsu *SAJEEDAH* dakewar su musamman ma *SAJEEDAH* data jin kamar tabisu don harda kuka tayida zasu tafi, hakan nan su *SAJEEDAH* suka cigaba da rayuwa su kadai dagasu sai makota ba baba ba *"SEERAJ* dama shi baba sunsan bazaya dawoba, shidai *SEERAJ* ne dasuke saran ganshi saidai kuma shuru kakeji wai Malam yaci shirwa, Wanda hakan yayi matukar damunsu.

musamman ma *SAJEEDAH* wanda rashin *"SEERAJ* din har yafara tabata jikin ta, da *RUHINTA* domin kuwa tarame sosai gawani ZAFI datake jin a *ZUCIYAR TA* musamman idan ta tuna yau wata biyu kenan da kwana goma, rabonsu dashi gashi har suna batun fara jarabawar sunashi ga S S 2 don jiyama suka gama text amma har awannan lokaci basu samun layin *SEERAJ.* hakan ne yakansa saitaji gabanta yafadi.

ganin shi bekiraba kuma bezoba, tasha yunkurin zuwa gidansu" tagani koyananan duk dadai *ZUCIYAR* tana ayya na mata cewa kila, yakoma JORDAN gurin aiki saidai kuma data tunada Ammin, saitafasa saida tashiga daki tayi kukanta tawanke fuska domi kullun son *SEERAJ* karuwa yakeyi acikin *ZUCIYARTA* ita abunma har tsoro yake bata.

"Akwai wata rana tadawo daga makaranta bayan ta cire kaya ta watsa ruwa, ta shirya Cikin Riga Da siket na atafa bata daura dankwalin kayan ba saidai ta yafa mayafin abaya, kwantawa tayi kasan cewar ranan alhamis ne tana azumi shiyasa batayi yunkuri Neman abinci ba.

wayar ta tadauka tafara Neman layin *SEERAJ* kamar yadda tasaba saidai amsar irin ta kullum ce wato akashe wayar take, tana tayi amma akashe kawai sai tafashe da kuka tana fadin pls *yah SEERAJ* meke faruwa ne kodai kabarmu kenan,?..wata *ZUCIYA* ce tabata amsa dacewa tun yaushe yabar ku kece dai kika tsaya tunanin "shi, amma shikam tuni ya manta dawata *SAJEEDAH*

dasauri tace no *yah SEERAJ* nasan bazaka barmuba Saboda kana sonako?.. nima kasan Inasonka ko?.. toh" don Allah kazo garemu kaji *yah SEERAJ,* *ZUCIYATA* takasa jure rashin, ka haka dai tayi ta surutu har barci ya dauke ta. wanda Inna tana tsaye bakin kofar dakin tana jinta duk saitaji tausayin yarta yarufe ta saidai kawai ta girgiza kai tanufi dakin ta.


๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜******๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜

Yau takama Asabar ba bu makaranta Boko saita islamiyya saidai kuma *SAJEEDAH* bata samu zuwa islamiyya ba,kasan cewar ta tashida mutuminta wato ciwon Mara,don haka sai faman juyi takeyi asaman gado.

Inna ce tashiga dakin tanayi mata sannu dai-dai lokacin da Sajeed yashiga tareda cewa Aunty *JEEDAH* ga maganin Na karbo "Oga chidimma yana gaida ke kaikawai tadaga(kasan cewar tun lokacin da a *SEERAJ* yaima sa gargadi yake bata magani kyauta).Inna tabollo mata magani tace toh" tashi kisha dakyar tai'yatashi ta Sajeed yamika mata ruwa ta sha, suna tayi mata sannu sannan takoma takwanta.


๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
JORDAN
Jikin *SEERAJ* yayi sauki domin tuni yadade da cigabada fly dinshi saidai kam *ZUCIYAR* shi ba sauki sai agurin Rabbil'izzati, Wanda kallo daya zakayi masa kagane cewar akwai abunda yakeda munshi a *RAINSHI* domin ko dariya bayayi, yareme sosai.

Yana zaune a tsaki yar falo dawowarshi kenan daga gurin aiki bayan yacire uniform ya watsa ruwa saiyasa singilet da gajeren wando, kamar koda yaushe laptop dinshi yadauko yakunne yasa agabanshi yazuba tagumi tareda tsurama hoton *SAJEEEDAH* dayake gaban laptop ido, gefe kuma wayoyin sane wanda tun ranan dayazo suke akashe baya kiran kowa ko'ankirashi ba'asa munshi,

ko Ammi datakira bata same shiba saita kira layin Alh Seerajo tace tanason magana dashi, koda ta tambayeshi meyasa muwayarshi kullum kashe?..saiyace mata aikine yayimasa yawa shiyasa, tace toh"shikenan, don hakasaidai kullum yadauko yasa chaji yamayar ya ajiye ko yayi yun kurin kiran *SAJEEDAH* daya tuna kalaman Ammi saiya fasa.

Saida kuma yau *ZUCIYAR* shita tsanata masa dason yakira *SAJEEDAH* KO yaji saukin abunda yakeji a *ZUCIYAR* shi domin SONTA yayi masa yawa, muddun za yacigaba dazama batareda yaji muryar taba toko tabbas *ZUCIYAR* shi zata'i jiya tarwatse wa.

"Ahankali yakawo wayar tareda cireta "ajikinchaji, Cikin sanyi murya yace' kiyi hakuri my Ammi *ZUCIYATA* takasa jure rashin *my JEEDAH.* wayar ya kun'na yayinda hotonta daya dauke ta lokacin da zasu asibiti ya baiyyana, Murmushi yayi tareda cewa I really miss u *my JEEDAH* I know u miss me ba?..

dai-dai lokacin da yake daddana lambar tunda dama tuni yahaddace su" akai kamar yadda tahadda ce nashi, aikam nan da nan sunanta yabayya kamar yadda yayi seving wato *my JEEDAH,* kira yafarayi ringing daya biyu ana uku ta dauka bataduba kasan cewar tana barci, don haka saikawai tasa kunne tareda yin Sallama Cikin sanyi muryata me kunshe da barci.

Wani irin yarrrrr! *SEERAJ* yaki a jikinsa saka makon jin sanyayyan muryarta daya dade be jiba, aikam nan da nan kasala ya rufe shi yayinda yaji wani irin sanyi yaziyarci *ZUCIYAR* shi. Wanda rabonda jishi tun randaya bar gidansu *SAJEEDAH*, ahakaliya amsa sallama dacewa Amin Allah ya tabbata ga farin cikin *ZUCIYATA.* zumbur ta tashi daga kwancen datake cikin mamaki tace?..


Muje zuwa

A

๐Ÿ’˜Zuciyata ce๐Ÿ’˜

Tareda Alkalamin

๐Ÿ’˜Lufhat ce๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

๐Ÿ’˜ZUCIYATA CE๐Ÿ’˜

_Based on true life Story_
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

3โƒฃ5โƒฃ

WRITTEN BY

๐Ÿ’˜ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐Ÿ’˜
OR
๐Ÿ’˜MEENAT๐Ÿ’˜



________________________

*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



โœ๐Ÿฝ



*"yah SEERAJ!* kaine?..yace na'am *my JEEDAH* nine kawai sai tafashe da kuka, dasauri ya mike tsaye yayinda jikinshi yadauki rawa domin baya sanjin kukanta KO" kadan.

Cikin sanyi murya yace' nineko?.. nasani nine na bata miki rai ko?.. pls kiyi hakuri kibar kukan kinji? Cikin kukan shagwaba tace "toh *yah SEERAJ* bakai bane kadai SONA, da karfi yace No *my JEEDAH* ki daina fadin haka taya zandaina *SONKI* alhali *ZUCIYATA* da *SONKI* aka halicceta.

tace toh" ai kamanta damu, nace ki daina fadi haka taya za'ayi na mantadaku kullun
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment