Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

aikai ne ka buge Aunty Jeedah don haka Kaine zaka cema ta Sorry,
Seeraj yace "au haka ne? Sajeed yace "eh

itakam *SAJEEDAH* mamakin Sajeed take, har tana fadi aranta amma dai yaron nan gabine ji yadda yaketa zuba surutu Da mutumin" da bai taba ganisa ba sai yau,

Amma dayake Shi' Sarkin surutu ne hada wani fada masa sunan mu, saboda yaji dadin asirce mu dawan nan magical eye's din'nasa, tai kwaf tareda cewa sokon yaro kawai.

Cikin slow motion *SEERAJ* ya juya wurin *SAJEEDAH* Ya zuba mata lumsasun idanun sa datace suna dauke da magic,

Kallon ta yake Ciki wani irin yanayi soyake ta juyo ta kallesa KO" yasake jin irin abin dayaji dazu saboda yanayin yaimasa dadi zaiso yaitaji irinsa,
saidai kashhhh takasa kallon nasa asalima Sajeed take kallon,

Ganin bata"da ninyar kallon sa" yasa yadauki hannuwan sa" duk biyu, yakama kun'nu wansa tareda yin muryar yara yace Soweeeey Aunty *JEEDAH* pls forgive me,
Shikam Sajeed dariya yake sosai
ita kam *SAJEEDAH* da sauri tajuyo saka makon jinda tayi yakirata Aunty,

"aiko karaf suka hada idanu yayinda suka tsaya cif suna" kallon kwayar idanun junansu, tamkar suna neman wani Abu aciki, sunkai kusan 5mint suna kallon juna,
*SAJEEDAH* ce tayi sauri dauke kanta shikam *SEERAJ* ba haka yasoba,

"itakam *SAJEEDAH* wani irin kasala kwayar idanu sa suka saukar mata ajikinta"
A hankali yasake tsura mata idanu sa" tareda cewa pls am so sorry,

Batare data kalle "saba saidai cikin rawar murya tace no badamuwa, Sajeed last go we getting late Sajeed yace toh.

Shikam *SEERAJ* mutuwar tsaye yayi saka makon jin zazzakar muryar *SAJEEDAH*, Sajeed ne ya girgiza masa" hannu tareda cewa bye bye my best friend mun tafi,

Da sauri *SEERAJ* yadawo hayyacin sa yace" eh! me kace? dariya Sajeed yai yace mun tafi, *SEERAJ* yace shikenan?.. Sajeed yadaga Kai alamar "eh, yace OK " bye bye sai kundawo yayinda yabi bayan *"SAJEEDAH* da kallo, itakam tuni tayi gaba domin gaba daya ta matsu da subar guri, saboda yadda taji kafa fuwanta suna Neman kada ita" kasa,

Yana tsaye yana kallon "su har saida "suka shige wani lungu,sannan yasauke nauyayyan ajiyar zuciya a hankali yajuya jiki bakwari yatafi,

Itakam *SAJEEDAH* suna shiga lungun ta tsaya tareda dukawa, tana maida numfashi sai kace wadda tayi gudun kilo mita 100,

A hankali ta daga kai tana hararan Sajeed Wanda ya tsura mata" idanu yana kallon ta, cikin jin haushisa tace dalla meye haka sai wani kallo Na kake" sai kace baka san'ni ba, kai tsaya madai tukun'na "a ina kasan wancan mutumin ne?
Yace "a ah ni bansan shiba sai yau,

Kai ta girgiza tace baka sanshi" ba Amma dayake "kaidin parrot ne Sarkin surutu,

shine kasaki baki kana tazuba surutu da "mutumin daka fara gani yau" ko?
kwaf tayi, tareda sake cewa Allah Sajeed surutun ka is too much wlh, Ya Dan turo baki tareda cewa sorry Aunty *JEEDAH"*
Hararan sa tayi tareda cewa "eh da'anyi magana sai kace wai sorry,
dalla gafara ni wuce mutafi tasashi gaba suka tafi.

馃挊馃挊馃洬馃挊馃挊

Shikam *SEERAJ* koda ya isa gida toilet kawai yashiga yasakar wa kansa" shawa, yadan jima sannan yafito daure da towel gaban dressing mirror ya" tsaya, ya Dan Shafa mai sannan yafeshe jikinsa da kalolin body spring masu kamshi,

Sannan yasa wata jallabiya bayan yasa sai ya kalli agogon dakin yanuna masa 9:15Am , sai naga kawai yafada saman faffadan gadonsa mai dauke da lallausan katifa da bedsheet, jinai yace bismillahi tareda rufe ido.

_a ah kai su captain *SEERAJ* za'adan matsene(bacci) to barina jamaka kofa to atashi Lafiya._


Washhhh! wayyo! Inna marata ciwo wayyo! Inna inajin kamar marata zata fashe, *SAJEEDAH* kenan sai juyi take ta tafamanyi tareda murkususu akan wata yar yalo yalon katifa, wacce basuda maraba da tabarma saboda tsabar latsewarta,

Inna dake zaune kusa da "yarta ta sai sannu take tafaman zuba mata, Ciki tausayi tace oh! Allah yarabaki da wanna ciwon Mara sannu,

yanzu kam takasa magana saidai Kai kawai take gyada wa saboda tsabar Azabar ciwo, Sajeed ma Ciki tausayi yar'uwarsa yace Sannu Aunty jeedah, Bari nasake dubawa KO "baba yadawo sai Na karbi kudi nasiyo maki magani KO? Kai tadaga masa" alamar "eh,

Da sauri yamike zaya fita saiga baban ya shigo da sallama Innata amsa sallamar,

yayinda Sajeed yace baba sannu da dawowa tareda karban ledan hannun sa, baba yace yau sannu Sajeedu, mikawa innar taku ledan dankaline nadan siyo mana sai adan dafa mana ya Kai karshen maganar dayin dariya,

Allah sarki Malam Abubakar talaka ne shi Amma Kuma yanada wadatar zuci, mutum neshi" Wanda yadogara da Allah da kuma kansa" haka zalika bai taba tunanin rokon wani wai yate maka masaba kasan cewar sa mai karamin karfi,

akoda yaushe burin sa yawadata iyalinsa da abunda Allah ya yahore masa,
gashi mutun'ne dayasan hakkin mako'ci duk abunda zaiyi inda Wanda yashefi mako'cisa yasani ne toh' zai Sanar masa.

Ciki tsananin kulawa yace "a ah *SAJEEDATU* meke faruwa ne?.. dai- dai lokacin da ya zauna akujera yar tsugune,

Inna tace wlh yau ta" tashi Da ciwon Mara ne ga shinan, tundazu dasuka dawo islamiyya take faman shan wahala, Baba yace Ashhhsha! sannu sannu *SAJEEDATU* toh" tasha magani kuwa?. Inna tace "a a bata shaba saboda naira gomace nake da'ita" Kuma naira ashirin ne ake siyar da maganin,

Da sauri Baba yatura hannunsa aljihun gaban rigarsa, tareda cewa toh" Sajeedu zoka siyo mata "ai inada sauran chanji anan, yaciro naira talali yamika wa Sajeed naira ashirin,

Sajeed ya karba tareda Dan bata fuska , (saboda yasan Ogan Chidinma bayada mutunci da ragowa) Baba yace yaya Kuma? Yace Baba shi "Oga chidinma sai yaita masifa wai bana naira ashirin waiya nadai bani ne kawai,

Baba ya mika masa sauran naira goman tareda cewa toh" gashi kace yai hakuri yabaka Na naira talatin din, Sajeed ya karba tareda cewa toh" da gudu yafita.


Sai juyi *SEERAJ* yake yi kan gado yakasa run tsawa dasunan yin bacci, saka makon matsananci tunani *"SAJEEDAH* daya addabi *ZUCIYAR* sa"

"A hankali ya zuro santala-santalan kafa funsa"kasa tareda mikewa tsaye, gaban mirror yaje yadauki wayar sa me line din MTN yazura aljihu Saboda yana espeting call, yazura takal mansa"sannan yafita.

Tafiya yake' cikin nutsuwa yana cikin tafiya, sai kawai yaji yatsinci kansa" dasan bin hanyar dasuka hadu dazu dasu *"SAJEEDAH,*

Saboda haka kawai sai yafara bin hanyar, ya tafiya yana Dan waige- waige kamar mene man wani abun, yadan yi nisa da yafita sai ya hangi "Sajeed yana Ko Karin shiga wani shogo,

Wani irin Sanyine ya ziyarci *ZUCIYAR* *SEERAJ, DOMIN YANZU KAM YA TABBATAR DACEWA ZUCIYAR SA TAKAMU DA KAUNAR "SAJEEDAH Da kuma SAN SAKE GANIN TA'* saboda haka Da sauri ya kwala ma Sajeed kira.

Sajeed ya juyo dan yaga "wanene yake kiransa, Wanda yagani ne yasashi sakin murmushi tareda cewa Lah My friend Kai ne?..

Shima *SEERAJ* murmushi yayi yace "eh nine me zaka siya a wannan shop din? bata fuska Sajeed yai yace magani Zan siya wa Aunty *"JEEDAH,*

Da sauri *SEERAJ* yace meyasa "meta? Sajeed yace cikinta' ne yake mata" ciwo sosai, Da sauri *SEERAJ* yace sosai fa kace ? yace "eh kuma tanata" kuka shine "baba yace nazo nasiya mata" magani, yakara sa maganar fuska sa cike da tausayi yar' uwarsa".

Shikam *SEERAJ* jiyayi kirjinsa na bugawa, 'ahankali yace toh" muje ka siya, Sajeed yace toh".

Allah sarki Sajeed yaukam da kwarin gwiwar sa"yashiga kyamis din Oga Chidinma, ganin cewa yau yariko kudi dayawa har naira talatin,

Shikam oga Chidinma yana gani Sajeed sai ya daure fuska,
(dayake bayada mutunci balle ragowa) yace kazo KO?..

dariya Sajeed yayi adai-dai lokaci daya yaciro kudin, daga gaban aljihun riga ya mika masa" yace "eh Oga "Chidinma kabani maganin ciwon Ciki irin wannan din'nan,

Harara Oga Chidinma ya watsa wa Sajeed tareda fara yimasa masifa cikin harshan Hausa,

(dayake ya" naji Hausa kamar jakin kano) yana cewa bana fada maka"kar kasake zuwa da naira ashirin ba?..

Amma dayake kai bakajin magana, shine yauma kasake zuwa dashi, sabada kaga Ina baka KO"?toh" yau bazan baka,

Dauri Sajeed yace Lah! Oga "Chidinma yaufa naira talatin, nakawo kagani KO? yafada tareda nuna masa kudi,

Cikin masifa Oga Chidinma yace toh" bazan siyar ba fita mun a shago,

Sajeed yace pls Oga Chidinma kabani maganin, kaga "Aunty *JEEDAH* ta can tana kuka Saboda Ciki ta yana mata ciwo sosai.

Oga Chidinma yace Oho "lna ruwana "ta mutu man.. maganar ta tsaya saboda,

Wani uban tsawa da *SEERAJ* yadaka masa", Wanda yake tsaye tundazu "abakin kyamis din yana saura ranan duk abida ke faruwa,
Ciki bacin rai yace....?



Aha


Muje Zuwa


Kubiyoni

A

馃挊ZUCIYATA CE馃挊


Tareda


Alkalamin


馃挊LUFHAT 馃挊
[8:32AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挒馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

馃挊ZUCIYATA CE馃挊

_Based on true life story_
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

5鈨�

WRITEN BY

馃挊AMEENAT UMAR FARUQ馃挊
OR
馃挊MEENAT馃挊

----------------------------------------
*_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_*
----------------------------------------

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
----------------------------------------


_*only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers*_




鉁嶐煆�


"Kace ta Mutum saboda Kai din bakin mugune KO"?
toh" bazata' mutu ba sai kwanan taya kare,kaji ko"? Dan iska kawai, ya karashe maganar Cikin bacin rai,


Shikam Oga chidinma jikinsa sai rawa yake" yayin da yadora hannun sa" duk biyu "akai cikin matsananci tsoro,

domin shi Sam bai kura da *SEERAJ*a gurin ba, Saboda yasan tundaga kasan layinsu har zuwa bakin titi, duk kusan rabin gidajen da shaguna Na "mahaifin *SEERAJ*
ne'

ko" shagon dayake ciki duk nasu ne, kusan kyauta suke zaune "aciki tunda kudin hayar Dan kalilan yake karba,

Saboda haka yaukan yasan sunan shi *Sorry*domin yasan koransa kawai *Sir SEERAJ* zai yi don haka saiya fara fadin ohhhhh! yewooooooo! ohhhhh! sorry *Sir*

Shikam *SEERAJ*
sai harara yake watsa ma Oga chidinma, wadda yake tafan murza hannuwan sa ya rokon *SEERAJ* yayi hakuri,

Cikin tsoro yace *Sir* pls forgive me bansan tare kukazo ba, *SEERAJ*yace "Oho Saboda ba kasan tare muka zoba, shine yabaka damar Kai masa walakanci, ko"?

shine har kake korar shi saboda yazo siyan magani Na naira "ashirin,?... Dan Ubanka twenty naira is not a money?...
Dama rashin mutunci daka keyiwa mutane' kenan KO?

Cikin tsora ya girgiza kai tareda cewa No *Sir* ba haka bane,

*SEERAJ*yace haka ne mana dan iska Saboda haka, yanzu-yanzun nan ka tattara kayan ka kabar wannan shagon tunda bana *Ubanka* bane, yakarashe maganar cikin bacin rai,

Shikam Oga chidinma duk inda hankalin sa yake yatashi, Saboda haka sai yazube kasa tareda Kama kafar *SEERAJ* yana rokon sa ya yafe masa,

Can Kuma sai yamike zumbur jikinsa sai rawa yake, zuwa yai ya dauko kwalin maganin gaba daya ya mikawa Sajeed,
Sajeed ya karba tareda mika masa kudin hannun sa,

Da sauri Ogo Chidinma yace no nabaka ka Kai mata' Allah shi bata lafiya,
Shikam Sajeed cikin farin Ciki yace nagode Oga chidinma,

Yayin da *SEERAJ* sai watsa masa harara yake, yace wannan gargadi dazan maka', ka tabbatar yazama nafarko ya kuma zama nakarshi, "agareka muddun kasake Kara "aikai wani abu maka mancin wannan,

Sai kabar Shop din'nan maketaci Mutum kawai, yaja tsaki mtswwwww! sannan ya Kama hannun Sajeed suka fita daga shagon,

Suna Cikin tafiya sai *SEERAJ* yace my friend bani maganin nagani yasu nanshi,
Sajeed yace toh" tareda mika masa,

"A hankali ya furta *Ladinax,* shuru yai ya tunani saboda yaga mace ta rike ciki, da sauri ya sake duba maganin sai yaga "an rubuta *FOR TREATMENT MENSTRUAL PAIN*,(Ladinax maganin ciwon Mara ne sosai)
murmushi yayi "aransa yace OK mararta ke ciwo kenan ba Ciki ba,

sannan ya mikawa Sajeed maganin, tareda cewa my friend ta'ina ne hanyan gidan ku,?

Sajeed yace ta nan hanyar ne yayin da yake nuna wani lungu, yace OK toh"
mutafi naga gidan KO?" Sajeed yace "eh, suna tafiya Sajeed sai zuba masa surutu yake,

yayin shikuma
*SEERAJ* tunani yake tayaya zaiga *"SAJEEDAH?* saidai yasan da wuya yaganta tunda batada Lafiya,

Sun danyi nisa da tafiya can sai dabara tafado masa'yace my friend kajirani nan "Ina zuwa kajiko? Sajeed yace toh",

gurin wani mai shagon saida kayan tireda yanufa, bayan sun gaisa da mutumin sai *SEERAJ* yace don Allah Malam fefa da biro nakesan kabani Zan Dan rubuta abune,

mutumin yace toh" tareda mika masa littafi da biron, gefe ya koma ya zauna yafara rubutu bayan yagama sai yai

Murmushi aransa kuwa mamaki yake wai yau shine ya rubutu wa mace Kalmar *SO*.

ya yage dai- dai. gurin dayai rubutu, sannan ya mikawa mai shago littafin sa da biro yace ya gode, sannan ya nannade takarda yanufi gurin Sajeed,'

ya mikawa Sajeed" tareda cewa gashi ka Kaima "Auntin ka kace "Ina gaida ita"
Sajeed yace toh"
"ai ta can lungun ne gidan mu yake,
*SEERAJ*yace ok'

Dai-dai lokacin ne wayar sa tai Kara tsayawa, yayi tareda dauka sai yaga "Ammi ce", kodaya dauka yayi sallama da sauri yaji ta amsa tareda cewa kana "inane zaiyi magana kenan ta katse shi da cewa kazo dai yanzun nan,

jiyayi gaban sa yafadi yace Lafiya Dai KO"?
Daga can tace" lafiya lau "amma dai kazo yanzu, yace OK toh" gashi nan zuwa yakashe wayar tareda jefata aljihu,

ya kalli Sajeed yace my friend nizan tafi gida kaga "ankirani sai anjima kenan, sannan ka cewa "Aunty ka' "Ina gaida ita" sosai karfa kayar da takardan nan ka Kai mata kaji KO?, Sajeed yace toh" adai-dai lokaci da yashiga wani lungu, shi Kuma *SEERAJ* yanufi hanyar gida.

馃挊馃挊馃洬馃洬馃挊馃挊

"Inna ce" tace da *SAJEEDAH* ta tashi ta zaune kafin "Sajeed yadawo siyo mata magani, tace toh" tareda tashi "ahankali tajawo dan lotsetsen filo, ta sashi ta bayan ta don tadan'ji dadin zama, "ahankali tajin gina da bango tareda rufe idanun ta,

Wani abin Kuma daya addabi *ZUCIYAR SAJEEDAH* kuwa shine tunanin *"SEERAJ*,duk da matsananci ciwon marar daya addabe ta, bai hanata tunanin sa" da Kuma yanayin data kasance "a lokacin ba, Wanda bata taba jin irin saba tunda take
Musamman idanunsa' masu dauke da maganadisu" wanda "alokaci guda suka saukar matada kasala.

Sallaman Sajeed" ne yakatse mata' tunanin datake, Ahankali tabude idanu dai-dai lokacin da yakara sa gurinta' fuska sa cike da farin Ciki, yace Aunty *JEEDAH* Sannu ga maganin yau kyauta "Oga chidinma" yabani magani bai karbi kudi ba,

idanu ta zaro Cikin mamaki da alamar tambaya? murmushi yayi,
yace Amma toh" kinsan meye yafaru Aunty *JEEDAH*?.., kaita kada alamar "a ah,

Saida ya zauna "akusada ita sannan Cikin rada, yace mata waida shi "Oga Chidinma" baizai siyar mani da maganin ba, saida my friend yayi masa fada tukun'na sannan yabani kyau, "yace yana gaida ke' kuma "yace nakawo maki wannan, yamika mata maganin tareda guntuwar takardan,

Jitayi gaban ta yafadi domin kuwa ta fahimci Wanda Sajeed yake nufi, don haka da sauri ta karba ta tura takardan kar kashin filo, yayinda tarike maganin "a hannu ta, Sajeed zaya sake magana da sauri tadora yatsa abaki tace Shhhhhhhhi,

Saka makon ganin "Inna za tafito daga daki, Inna tace' ka siyo maganin? yace "eh nasiyo, tace toh" zoka kaimata ruwa tasha, yace toh" tareda mikewa,

bayan yakawo mata ruwa tasha maganin sai ya zauna kusada ita, zai fara yimata abinda ta' tsana wato yawan surutu,
"aiko tace toh" parrot zaka Fara KO?

Baki ya turo yace Kai! Aunty *JEEDAH* bakince zaki daina kirana "Aku-kuturo ba?
Murmushi tayi tace toh" yi hakuri *my* *little Jeed* zan daina Amma fa sai kaima kadaina wannan surutun naka,

har Zai sake magana da sauri ta katse sa" dacewa naji Zan daina, yanzu ka tashi kaje kaima "baba naira talatin din sa' sannan kazo kataya "Inna "aiki kaga yau cikina yana ciwo bazan iya " aiki ba yace toh" tareda mikewa yanufi hanyar waje.

"Ahankali *SAJEEDAH* ta rufe idanun ta yayinda kirjinta yaci gaba da matsananci bugawa, da bacci take sanyi Amma yanzu kam takasa badan komai sai don tunani takardan da Sajeed ya kawo mata.

So take tasan meye "ya rubuto mata "Amma tarasa yadda zatayi, saboda bata san "Inna tafamci wani "abu, don haka sai tamike tareda daukar takardan sannan ta dauki buta tanufi bayi (toilet).

"Ahankali tabude takardan tareda fara karantawa kamar haka?......


_*Pls kuyi hakuri Na yau bayawa*_


To Amma

Muje Zuwa


Kubiyoni


A


馃挊ZUCIYATA CE馃挊



Tareda Alkalamin


鉁嶐煆�


馃挊LUFHAT CE馃挊
[8:32AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

馃挊ZUCIYATA CE馃挊

_Based on true life Story_
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

6鈨�

WRITTEN BY

馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊
OR
馃挊MEENAT馃挊

________________________

*_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*




鉁嶐煆�




_*"Amincin ALLAH ya tabbata ga" cikakkiyar halitta me Cikar nutsuwa Da kamala, kallon farko danai maki SAJEEDAH" naji wani "irin "abu acikin" ZUCIYATA Wanda ban taba jinsa ga" wata" diya Mace" ba saike', hakan yana nufin ZUCIYATA CE" takamu da SON KI' Alokaci guda, saboda haka gaskiya bazan "iya boye maki "abinda naji game dake" ba, domin "idan nai hakan nacutar Da kaina'ne, Dafatan "ZUCIYAR KI" zata karbi bakuncin ZUCIYATA?... ALLAH yabaki lafiya sai naji "amsar ki", Daga me SON KI SEERAJ S A.*_

Jikin *SAJEEDAH* sai rawa yake yayinda kirjinta sai bugawa yake, da saurin ta nan'nade takardan tasaka "azaninta, sannan tadauki butar tafita daga bayin *ZUCIYAR* ta cike da Mamaki hade da tsoro,

"A hankali ta kwanta tareda rufe idanu 'aranta takefadi, wai yau "itace Saurayi ya rubutowa kalaman Soyayya abinda bata tabaji daga bakin wani saurayi ba, Amma yau itane wannan Zukeken Saurayin yafurta mata wannan kalma me tsada?... tabbatas Kalmar SO" Kalmace me tsada toh" wai meyasa yace yana SO Na?... meyagani "ajikina daya burgesa?...,

_*Toh SAJEEDAH nima dai ban saniba Toh Amma dai KO" meye shidai SEERAJ yaga ruwanda kemasa wanka lol*._

馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
馃挊馃挊
馃挊

"A falo *SEERAJ* ya iske Ammi saifaman Safa DA Marwa takeyi, DA sauri ya karasa gurinta tareda cewa My lafiya meye yafaru?..

Da sauri itama tajuyo tace' Hmmm kaidai bari, sa'adece" mai aikin Hajiya(Inna wuro) takirani take fadamani wai Hajiya batada Lafiya, to" wai Kuma 'ance' ta tashi akaita "asibiti tace' bazata jeba, shine nace' kaje da kanka tunda tanajin maganar ka, tunda nikonaje ba saurareni zatayi ba.

Yace' a ah toh' "Ina shi "Dr dayake dubata ba'akira shiba ne?.. tace' sun ce" sun kira number shi basu" samehiba, toh" shinefa sukace' akaita asibiti, tunda sunga dakyar take numfashi toh kuwa wai ita baza tajeba.

Murmushi yai yace' tsohuwar nanfa ta'iya rigima, makullin mota yadauka akan table din glass dake tsakiyar falon, tareda cewa my Ammi bari naje nakaita asibitin tace' toh' sai kadawo yafita daga falon.

Koda *SEERAJ*ya isa gidan Hajiya Da Sallama yashiga falon 'anan ya tadda ita kwance saman kushin, sai numfashi takeyi sama-sama yayinda masu aikinta suka kewaye ta sai faman SANNU sukeyi mata.


Sa'ade ce zatayi magana Saboda ganin *SEERAJ* saidai da saurin yaimata nuni da hannun, "alamar tayi shuru kartace' koma, don haka sai tayi shuru da'ita da ragowar masu aikin suka zuba masa idanu.

Ahankali yasa hannun shi yadauketa cak! kamar yar yarinya, har zatayi magana Da sauri sai Kuma tayi shuru saka makon kamshi turaran shi dataji,

Bude "idanu tayi tareda kwantar da kanta "akirjinshi sannan "a hankali tace' *SEERAJO* Ina zaka kaini?..yace' "inda akace' kitashi 'akaiki kikace' baza kije ba wato asibiti,

A hankali tace' toh" ko yanzu bazan jeba don haka kamai dani, cikin zolaya yace' aibaki isaba Inna wuro Saboda bukulu mijin ki' ya tsaya ya ganin bai tsaya sai yatafi,

Ke' Kuma kingani mai makon ki tsaya kiga 'Dana KO yata' shine kike kokarin kitafi KO?.. toh ba yanzu ba insha'allahu sai kinga kwaina,

Sa"ade bude mota ki shiga kiriketa mutafi asibiti kinji? Don naga yar tsohuwar nan so take tayi Mani bukulu, Sa'ade tace' toh tareda bude mota tashiga, shi Kuma yasa Inna wuro Sa'ade tarungume ta yaje yashiga yaja suka nufi asibiti.

A asibiti kam koda Likita yaduba Inna wuro yace sai "anbata gado Saboda hawanjinin ta yatashi sosai, ga Kuma rashin shan magani da batayi akan lokaci *SEERAJ* kam fada yayi tayi da Sa'ade Saboda itace',wadda ke kulada bata magani,

sa'aden kam Hakuri take taba shi tace' wlh ranka yadade "Ina iya bakin KO Karina, akanta rika shan magani amma wani lokaci saitace' ita tagaji da shan maganin Saboda haka "akyaleta, shiyasa ni Kuma saboda kartaga na takura mata saina kyale ta,

Yakallin Inna wuro Yace' kaikaji tsohuwa da iyayi kelafiya bata isheki ba amma kike fadin kingaji dashan magani, Sa'de daga yanzu idan tace baza tasha maganin ba kikirani ko kuma kikira My Ammi, Sa'ade tace" toh.

*SEERAJ* baibar asibitin ba saida ya tabbatar "angama komai don harda ruwa saida aka daira mata,sannan yawuce' yabar Inna wuro da Sa'ade.

A gajiye *SEERAJ* ya isa gida kasan cewar akwai Dan tazara tsakanin Bosso da tunga, gakuma go slow daya iske "ahanya sannan ga zirga-zirgan dayayi a' asibiti, so bayan yayiwa Ammi Karin bayani tunda dama yariga yafada mata komai awaya,

Ammin tace' oh ni Raihana kaikaji Hajiya keki na famada lalura sannan kice" wai kingaji Dan shan magani, yace' wallahi fa badai rikici bane irin Na tsofi, tace haka nefa toh" Allah yabata Lafiya yace' Ameen,

Tace 'aimunyi Waya Da Abban ka yace' yau yana nan dawowa, yace toh Allah ya kawoshi lafiya, nima dazu 'a asibiti nakira wayar shi amma bai jeba may be matsalar network ne,

tace hakane yace my Ammi bari na shiga Na watsa ruwa nai sallah, tace'toh shikenan nima Dana gama girki zansa Driver yakaini asibitin,

Yace toh sanna yanufi part dinsa Dan yayi wanka yai sallah kasan cewar Azahar tayi.

馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊

*SAJEEDAH* ce' Zaune "akan kujera yar tsugun'ne hannun ta rikeda wani littafi, koda Na duba sainaga "anrubuta AL-NAWAWE 40 HADITH,
tun bayanda tafito daga bayi tana yan tunani-tunanin ta akan takardan da *SEERAJ* ya bayar akawo mata har bacci ya dauke ta,

Kasan cewar daman idantasha maganin barci yakesata sosai, saboda haka bata tashiga ba sai kunsan karfe 3:40 pm, bayan tayi wanka ta gyara kanta sannan sai tayi shirin zuwa islamiyya, sai Inna tace' tabari sai gobe tunda bata da Lafiya,

Don haka saita zauna tana dan'na zarin hadis din yayida Sajeed yatafi islamiyya.


Firgigi *SEERAJ* ya farka daga nauyayyan baccin daya dauke shi, me cikeda daddadan mafarkin *SAJEEDAH*, tunbayan daya yi sallar azahar yaci abinci sai bacci ya dauke shi bai tashi ba sai yanzu.

Salati najiyayi saka makon kallon agogon bangon dakinsa yanuna 4:50pm

Da sauri yace' ya Salam tareda mikewa yanufi toilet, cikin abinda baifi 5 mints ba ya dauro alwala yazo yagabatar da Sallah la'asar, bayan yagama sai naga yaduki wayoyin sa tareda wallet din sa sannan yafita.

Ahankali yake tafiya yayinda naga yanufi haryar gidan su" *SAJEEDAH* gaba daya jinsaya kewani irin yayinda yakeji ARAN sa idan har baiga *SAJEEDAH* yau ba toh" tabbas yasan dakyar idan zaya iya rintsawa.

_*Nace a ah Kai yar AGADAZ ta birkita JlKAN Alh Sale HARKA lol*._

Koda *SEERAJ* yashiga lungu sai Kuma yarasa yazaiyi, tunda baisan gidan su" *SAJEEDAH* ba gashi ba yara, don haka sai yafara Safa Da marwa Kamar Wanda ya yadda wani Abu yana nema,

Yana
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment