Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

kuna cikin *RAINA* kawai ayyu kane sukai Mani yawa, tace toh" shine kokiranmu bakayi kuma idan nakira ka sainaji wayar ka akashe, yace "eh gurin aikinmune suka karbi wayoyinmu duk suka kashe saiyau suka bamu.

Cikin RANSHI yace am sorry *my JEEDAH* bada son raina nayi maki karya ba.

Wani sanyayyan ajiyar *ZUCIYA* tayi Cikin sanyi muryarta me Kashe masa jiki, tace toh" nida gaskiya *yah SEERAJ* karka kara kin kirana kaji kaga fa kullum sai nakira ka idan najiwayarka akashe sainaji *ZUCIYATA* nazafi kumafa harda kuka nakeyi pls *yah SEERAJ* karka Kara kin kirana kaji?...takara she fadi kamar zatayi kuka.

Dasauri yace no *my JEEDAH* don't cry again bazan karaba kinji?.. KO" ni kaina ba karamin karfin hali nayi narashin jin Sweet voice dinki ba, baki ganin bane duk narame harda zazzabi fanayi, dasauri cikeda rudewa tace da gaske?.. tareda zaro ido kamar yana ganinta, yace Allah kwanana biyar asibiti sannan aka sallameni.

cikin muryar tausayi tace Sorry *yah SEERAJ* kaji sauki yanzu ba inda yakeyi maka ciwo?.. yace naji sauki *my JEEDAH* dama *ZUCIYATA CE* take mani ZAFI, amma kuma inajin Sweet voice dinki shikenan sainaji tadaina ZAFI kinga hakan yana nufin kedin *ZUCIYATA CE,* Inason ki dayawa *my JEEDAH* don When kiyi Mani Alkawari duk rutsi bazaki gujeni ba kinji?...

Jikinta neyai sanyi dajin abunda yafada "Ahankali tace insha'allahu bazan gujekaba, nima kayi mani alkawarin duk rintsi bazaka gujeni ba kaji?..ido yarintse saka makon tuna kalaman "Ammi aranshi yace Allah ka Dorani akan my "Ammi tayardaje mani na aureki, sannan yace I promise to you *my JEEDAH* bazan gujekiba insha'Allahu. tace toh" Allah yasa yace Ameen Ina Inna ta da my friend Jeed?..tace sunanan yaceki kaima inna wayar mugaisa, tace toh tareda fita.

sun gaisa da inna har yakebata hakurin rashin kiransu da baiyiba tace bakomai, sannan yace aba Sajeed yana tayimasa korafin waibezo ba yace yayi hakuri yana nan zuwa, Bayan sun gama gaisawa sai takarbi wayar takoma daki aka cigaba da kashe Soyayya har tafada masa yan'uwan baba sunzo yayi murna sosai, sun dauki tsawon lokaci suna firar su ta masoyan dasuka Dade basu ji juna ba sannan sukayi sallama badansu soba.

๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
Bayankwana biyu
Da misalin 10:30Am na ranan lahadi,
Ammi ce yaune a falo cikinshiri da'alama fita zatayi domin kuwa tana sanyene cikin wani dankareran swiss less ja me ratsin blue kudinsa zayakai dubu hamsin, tayafa mayafi blue gawani dankareran sarkar gwal awuyanta abu gafarar mace wai alkebbar mata Ammi kenan tayi kyau sosai.

gefenta *ZUBEE* ce sanye da doguwar Riga kanta babu dankwali saiwani uban gashin dokin data kima akanta.
lissafi suke na'abunda yarage
Ba'a sa'a cikin kayan akwati ba, domin tuni Ammi tagama hada kayan wanda taje dubai dakanta tayo siyayya, domin tace so take tagama komai kafin lokaci. toh" dan abunda yarage shine takeson taje kasuwa tasawo bayan sun gama tace toh"nizam tafi tace toh"saikin dawo.

Ammin nafita *ZUBEE* tadaga Wayata kiran Nusee tace tazo "Ammi batanan aikom ba'adauki lokaci ba saiga Nusee,tundaga falo suka fara kiss junansu harsuka shiga daki daga nan suka fada duniyasu takazamai marasa tsoron Allah, wayan dabasa dugun halaka tariskesu ahalinda suke ciki.

Saida suka dauki lokaci suna aikata kazantarsu sannan suka saurarawa juna wanka suka shiga tare, ko can din masai da sukayi iskancinsu sannan sukafito Nusee tashirya ta tafi, Mtswwwww kazamai kawai.

_*Nikam wlh Lesbian kazanta na daukesa wai mace da mace suke sex din junansu kai! wa'iyazubllah wannan kazanta dame yaikama?.. Allah kashir yardasu Ameen*._


๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜******๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
"A kwana atashi bawuya agurin Allah yaune su *SAJEEDAH* suke rubuta fefar karshe Wanda yayi dai-dai Da, saura sati biyu Inna tafita takaba, sai farin Ciki takeyi saboda Kawu Labaran yace idan Ana sauran kwana biyu su gama jarabawa tafada masa zayazo yatafi dasu jiger(kasan cewar kusan kullum sai sunyi wayada Kawu Labaran di) don haka sai farinciki takeyi domin itadai tana sontaje taga yan'uwan babanta.

Da sallama tashiga falon fuskarta daukeda fara'a Inna da Sajeed suna zaune suna cin abinci, inna ce ta amsa mata Sallamar tace sannu inna tace yauwa kindawo?..tace "eh Inna aimun magama jarabawa, tace masha'allah toh" Allah yabada sa'a tace Ameen tareda shiga daki, bayan tacire uniform ta watsa ruwa saitasa doguwar rigar shadda orange color dinki aikin wutane yayi mata kyau sosai, kasan cewar yanzu tayi kiba hankalin ta akwance yake kullum suna wayada *SEERAJ.* saidai kuma soda yawan lokacin tana tuna shikenan baba yatafi bazaya taba dawowa ba takanyi kuka sosai sannan tayi masa Addu'a.

shima *SEERAJ* abangaren shi hakane hankalin shi yakwanta yayi kiba gawani irin kyau da yayi, kamar bashine yayimugun ramewaba "Ahankali yafahimci cewa wato rayuwa shi idan ba *SAJEEDAH* lamice, saidai kuma some times idan yatuna da kalaman "Ammi saiyaji gabansa yafadi, saidai kawai yayi add u'.

Bayanta dan murza foda kadan afuska sai taduko wayarta takunna,kiran Kawu Labaran ne yashigo tayi Murmushi tareda dauka bayan sun gaisa saita kefada masa sungama jarabawa amma sai ranan jumma'a za'abasu Hutu yace' toh" yana nan zuwa ranan alhami yace ta gaida inna su sannan sukai sallama.

falon tanufa ta'iske sun gama cin abinci tace inna "kawu Labaran yace yana gaida ke wai yana na zuwa ranan alhamis, shuru tayi nadan wani lokaci sannan tace toh"Ina amsawa Allah yakawo "shi lafiya tace ameen tareda shiga, kicin tadebo abinci bayan tazuba danwake fulawa kasan cewar shi inna tayi tazanbada maida yaji har za tafita, sai idon ta yasauka akan kayan abinci su jikinta ne yai sanyi ganin komai yakare saura kadan tunani tafara yi toh" yanzu yaza suyi?,..gashi dan dan kudin dasukawu suka basu yakare shi kuma *yah SEERAJ* kosai yaushe za yadawo?..

"Ahankali tafita jiki bakwari tana isa falon saitaji karar wayarta dai-dai lokacin da Sajeed yace Aunty JEEDAH u phone is shuru yayi tareda yin Murmushi ganin yadda ta taho dasauri tanufi dakin harda danwaken, koda tadauki wayar saita saki lallausan Murmushi saka makon ganin wanda yakira.

Saida tazauna akasa tareda kai dankwake daya "abaki ta, sannan tadauki wayar takai kunnanta idanu ta lumshe saboda yadda taji saukar ajiyar *ZUCIYAR* shi a kunnanta, yace' Ina kika jene kika bar wayar tanata ringing?.. tace Ummh najekicin debo abinci ne.

yace OK" toh" Congrat nasan yau angama exam KO?.. tace yesss thanks, yace toh" Allah yabada sa'a tace ameen.
yace' yauwa toh" fada Mani yau me inna tadafa?.. tace Hmmm danwaken fulawa tayime dadi sosai, yace Wow! *my JEEDAH* Inason shi idan nadawo zakiyi mani irin shi?... tace "eh zanyi maka amma yaushe za kadawo?..

yace sai nanda 3 weeks, tace ayya bazaka iskemuba Saboda zamuyi tafiya, adasauri yace' inazaku?.. tace wani "kawunmu zayazo jibi yatafi damu can nijer muga yan'uwan baba,
haka kawai yatsinci kanshi dajin faduwar gaba yayinda yaji bayasan tafiyar tasu, saidai kuma ba yadda zayayi tunda gurin dangin babanta zasu.

Cikin sanyi jiki yace' toh" yanzu idan kuntafi yaushe za kudawo?..tace sati biyu zamuyi mudawo yace toh" nandai suka taba fira sannna sallama, text tayi masa tafada masa abinci su yakare Murmushi yayi tareda cewa sarkin kunya sannan yakirata a kunyace tadukin wayar, yace anjima zankiraki nafada maki inda Zaki karbi sako cikin sanyin murya tace mungode allah yas...

Shhhhhh! shine abunda yace mata tayi shuru, yace just say *yah SEERAJ* nitakace Kai kadai "Ahankali tace tareda rufe idanu kamar yana ganinta yace ya thanks *my JEEDAH* sannan yakashe wayar.

Transfer dubu hamsin *SEERAJ* yayima *SAGEER* ta account dinsa yace yakaiwa meganin gidan su yace akwai wanda za yazo takarba yace OK. bayan yakaima megani saiyakira *SEERAJ* yafada masa cewa yakai masa yace ok yagode, *SAJEEDAH* yafada mata inda zataje ta karbi sakon tace toh"tareda shiryawa tafito bayan tafada wa inna komai.

Cikin nutsuwa take tafiya har ta'isa kofar gida ahankali take kwankasa get din megadin yazo yabude, gaida shi tayi tareda yi masa bayani abunda yakawo ta, yacetoh"tareda zuwa yadauko mata takarba tayi masa godiya sannan ta tafi. tana cikin tafiya kawai saita ga ansha gabanta dasauri tadago don taga wanene.

gabanta yafadi saka makon Wanda tagani cikin tsoro tafara jadaba yayinda yakebin ta tareda sakar mata mugun kallo wani mugun tsawa yada kamata Wanda yasa tayi tsaye cak jikinta sairawa yake fuska murtuk yace?..


Muje zuwa

A

๐Ÿ’˜Zuciyata ce๐Ÿ’˜

Tareda Alkalamin

โœ๐Ÿฝ

๐Ÿ’˜Lufhat ce๐Ÿ’˜

[4:01PM, 4/5/2018] โ€ช+234 902 288 0912โ€ฌ: ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

๐Ÿ’˜ZUCIYATA CE๐Ÿ’˜

_Based on true life Story_
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

3โƒฃ6โƒฃ

WRITTEN BY

๐Ÿ’˜ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐Ÿ’˜
OR
๐Ÿ’˜MEENAT๐Ÿ’˜

________________________

*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



โœ๐Ÿฝ


"Dama keza'aba wayan nan makudan kudin haka?.. inji cewar *SAGEER* kenan wanda tun lokacin da *"SEERAJ* yakira shi yafada masa yadda zayayi dakudin yake mamaki ganin betaba yin hakaba shine, yakudiri aniyar saiyaga wanda za'aba wayan nan kudin haka, don haka ne bayan yakaima megadi saiyakoma gefe ya labe cikin motar shi don yaga wanda zayazo karban kudin shine yaga *SAJEEDAH* take takarba.

Cikin daga murya yace' toh" Uban meza kiyi da kudin?.. cikin tsoro tace Ummh! dama.. tsawa yada kamata tareda mika mata hannun yace bani, dasauri tace don Allah kayi hakuri abincinmu yakare shine zamu siya,da karfi yace Zaki bani kosai nayi ball dake?..dasauri tamika masa idanun ta kuwa tuni yafara siyayar hawaye, yakarba yana harararta tareda ciro waya daga aljihun wandonsa yakira layin *SEERAJ.*

Yace kai yanzu dama wannan kuchakar za'aba wannan makudan kudin?..cikin bacin rai yace "eh itaza'aba sai akace me?..yace sai'akace baza'a bayarba, wani Uban ashar *SEERAJ* yawatso masada larabci KO" *SAGEER* yaji abunda yace?.. kobaijiba "Oho sannan yace dan 'iska kudin ka komawa?..

yace kudin Kane amma bazan bayarba kuma yanzu zanje nafada ma "Ammi cewar baka rabuda wannan kuchakar yarinyar ba, yafadi yana hararanta kasan cewar tana nan tsaye bata wuce ba dayake taji dawanda yake Waya, cikin matsananci bacin rai *SEERAJ* yace idan kasake kiranta kuchakar sai munyi bura'Ubada kai idan nadawo, sannan kasan Allah idan baka bata kudin nan ba sainayi maka abunda Harka mutu bazaka manta dashiba, kuma idan kafada ma my "Ammi Allah ya'isa banyafe ba tunda yanzu kazama mugun mumafuki da'iska kawai yakashe wayar.

Baki *SAGEER* yasaki cikin mamaki yayinda yabi wayar hannun shida kallon tabbas yasa iskancin *SEERAJ* yana iya'aikata abunda yafada, tsaki yaja mtswwwww! sannan yad'ago ya watsa mata harara tareda cewa dalla gafara barki kiba cemani agurin nan kafin nayi ball dake.

Dasauri takarba tareda bari gurin da dan gudunta bin bayanta yayida harara, yace yan'iska sai suyita baka-baka acikin hijab kamar mutanan kwarai "ashe yan'iska ne yayi tsaki mtsww, tareda nufar inda motar shi take yashiga yaja yatafi yanata jininin magana.

Tsayawa tayi tana maida numfashi tace mugu dan'bakinciki rijiya tabayar guga zata hana, mtsww tayi tareda cewa haka kawai ban masa komai ba yabi duk yatsaneni, wayar tace tayi kara dasauri tadaga takai kunnanta kamar zatayi kuka tace *yah SEERAJ* "abokin ka mugune nan tafada masa abunda yaimata shuru yayi yana sauraranta gabadaya ransa yagama baci, cikin kwantar da murya yace kiyi hakuri kinji?. *my JEEDAH*

ni narasa yadda 'akai S A Nasko yazama haka amma nasan watarana sai tayida nasanin abunda duk yayi, yanzu yabani kudin?..tace "eh yace "OK kijeku siya duk abunda kuke bukata tace toh" *yah SEERAJ* mung... yace banace banaso ba?.. cikin muryar shagwaba tace toh" Sowee! Murmushi yayi tareda cewa I only Love u *my JEEDAH* tace D same two u my *yah SEERAJ* yace thanks ki gaida mani "Inna da "Jeed tace toh" sannan yakashe wayar.

๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
Yaune su *SAJEEDAH* zasu tafi nijer kasan cewar tunjiya Kawu Labaran ya'iso sunfito cikin shirinsu tsaf Sajeed yace" Inna yanzu ba dake zamu tafi ba?.. Murmushi tayi Wanda ga dukkan alama nakarfin hali ne, tace Sajeedu kenan aini inayin takaba kuma wanda yakeyi takaba baya zuwa ko'ina yace toh" idan kin gama Zaki iskomu can ko?.. tace a ah kuda zakuyi sati biyu kudawo aiba saina bikuba...yace' toh"innamu sai mun dawo tace toh"kudawo Lafiya Allah yakiyaye hanya *SAJEEDAH* tace Ameen inna damun isa zankira ki tace toh" har bakin kofar gida tarakasu tana tsaye tana hangosu harsuka shiga mato suka tafi dayake da mota yazo tareda drive shi yaja suka dauki hanya toh mukam saimuce Allah yakiyaye hanya.


"Ahankali inna takoma gida cikeda kewan ya'ya'nta tareda Addu'ar Allah yadawo mata dasu lafiya, takalli Binta dake zaune tace kitashi kidora karin kumallo tace toh" tareda tashi tanufi kicindin(Binta diyar wata yar uwan Inna ce shekaru ta duk basu wuce sha hudu amma tanada garin jiki) tazota taya Inna zama ne kafin su *SAJEEDAH* sudawo.


Dayake sunyi sammako saboda haka sundan isa dawuri saidai kam, su *SAJEEDAH* sungaji likis Saboda basu taba tafiya me dankaran nisa hakaba, Sajeed ma barci yake tayi abunsa inda *SAJEEDAH* taga sun nufa ya matukar bata mamaki.

domin kuwa gari guda tagani watoh wani dankareren Estes's ne dagidaje suke birjik aciki, direct gidan Kawu Labaran suka nufa matar shi mesuna Haj Safara'u tarbesu kasan cewarta macece mekirki, dakanta takai masu ruwan wanka bayan sunyi wanka sun shirya sai takawo masu abinci mejida lafiya, sukaci suna gamawa takira "Inna da *"SEERAJ* tafada musu cewa sun isa lafiya,Sajeed Kam tuniyai barci itakam *SAJEEDAH* takasa barci .

sai mamaki take tareda tambayar kanta waidama yan'uwan babansu masu kudi haka?... neshine, sukabarsu cikin wahala Wanda sanadin rashi yasa ciwo tayiwa babansu mummunan illah dayasa yabar duniya.

Kawai sai tafashe da kuka Na tausayin tuno wahala da babansu yasha ahankali takeyin kukan,Haji Safara'u ce tafito daga part din Kawu zata wuce nata saitaji sheshshekar kuka tada kinda *SAJEEDAH* suke, don haka sai tashiga dakin canta hangota tana kuka dasher takarasa kusa da'ita tazauna tareda cewa subhanallahi *SAJEEDATU* meyasa meki?..,

Cikin kuka tace bakomai tace haba waya zakice bakomai gashi naisko kina kuka Ummh fada mani meke damunki?.. Kodai bakiji dadin zuwa gurin mu bane?.. tace a ah tace toh" menene yasaki kuka?...ahankali *SAJEEDAH* tafada mata abunda yasa ta kuka harda taimakon da *SEERAJ* yayi masu duk saida tafada mata.

itama Haj Safara'u kukan take natausayin halin dasuka shiga,ta share hawaye tareda sharema *SAJEEDAH* sannan tace kiyi shuru zanbaki labari, amma saikin yimani alkawari duk abunda kikaji bazaki fadawa kowa ba, sannan kuma bazaki nunawa kawunki komai ba ke bashi kadaiba dukkan su"?...

cikin sanyi murya *SAJEEDAH* tace insha'allahu zanyi duk abunda kikace" Haj Safara'u tace toh" inazuwa kofar dakintaje tarufe sannan tadawo tace ki saurareni tace toh"ahankali tafara bata labari kamar haka.

๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜***๐Ÿ’˜๐Ÿ’˜
"Alh Ado manomi shine sunan kakan ku shahararra manomine dayai suna anan kasar nijer, Alh Ado Mutum neda Allah ya'azurtashi danoma Wanda ta dalilin noma yatara arziki meyawa, da matarshi daya mesuna Hajara da gabaya yakaro wata matar mesuna "Hauwa duk dacewa "Hajara bataso yakara auren ba kuma alokacin tanada yara hudu duk maza "Sammani Labaran "Sulemai da lsah, haka akaizama tsakani Hauwa da Hajara badadi domin Hajara tasani Hauwa sosai.

"Ahaka har Allah yaba Hauwa ciki tahaifi namiji akasa masa "Abubakar itakuma Hajara tasake haihuwar mace akasamata "Fatima, haka rayuwa tamika yarasun girma Sosai saidai dai "Hajara da yaranta basu kaunar Hauwa da 'danta shikuma "Alh "Ado irin mutanan nan neda gidansu ba rashin ciba rashin sha dukiyace gatanan Allah yahore, saidai basudamu da abun iyalain sukeyi don haka "Abubakar yasha wuya agurin yan'uwansa.

Wata ranasai akawayi gari Alh Ado Allah yakarbi ransa, ba ciwo bakomai hankalin iyali shi yatashisosai saida basuda yadda zasuyi tunda kwanan shi yakare, hakan sukai hakuri saidai kuma wani abun al'ajabi shine ranan da duk Alh "Ado yacika kwana'arba'in da rasuwa ranan kuma "Hauwa tace ga garinku nan, tabbas "Abubakar yashiga tashin hankali, saidai kuma babu yadda da'iya da abunda Allah yashirya, hakanan ba yacigaba da fuskatar baya jinda dinsu ko kadan,.

Dadai yagaji da'abunda suke masa kawai sai yabar nijar, yayindasu kuma suka raba gado kasan cewar Alh "Ado yanada manya-manyan gonaki guda uku, don haka saisuka siyar daya tareda kayan gona suka raba kudin kowa yatashi da naira miliyan goma sha biyu harda Abubakar din, saidai nashi rabawa sukayi yayinda ko wannan su yakara miliyan biyu amma shi Labaran miliyan hudu ya dauka saboda shidin duk yafisu fitina.

dayar gonar kuma shine nan sukayi ginin gidajansu duk aciki suke zaune da iyalaisu yayida dukkasu sunada ya'ya', "Alh Sammani nekawai Allah bai bashi haihuwa Kawunki Labaran yara hudu mata uku namiji daya, shi kuma kawunki "Sule yanada biyar duk mata shikuma kawunki lsah yanada hudu mace daya uku maza, ita kuma gwaggonki Fati tanada biyu duk mata kuma duk zakigansu" insha'allahu.

daya kuma gonar suka cigaba dayin nomo akwai watarana dababa ku yazo shida innarku lokacin ana goyonki', abunda akai masa" banji dadi ba saidai ba yadda zanyi basubashi dukiyar shiba' suka kuma yimasa walakanci, shine ya tattara yakoma najeriya bai koma dawowa ba saidai mukaji rasuwashi.

wannan nan shine labarin yanzu abunda nakeso dake shine karki taba nuna masu kinji wannan Labarin kinjiko?,.. mata gyada sannan kiyi hakuri da duk wani abuda sukayiwa babanku sannan kiyita Addu'a a kwana atashi zasuba kudukiyar mahaifinku, kinji ko?..tashare hawaye tareda cewa nagode insha'allahu zanyi yadda kikace, tace yauwa 'yata yanzu kikwanta kihuta gobe za'akaiki gidajan kawun'nanki kigaidasu tace toh tareda kwantawa ita kuma tajamasu kofa tafita.

Washegari bayan su *SAJEEDAH* sun karya kumallo autar Haj Safara'u mesuna Zarah takaisu gida-gidasuna gaida yan'uwa,satinsu biyu kusan kullum saisunyi wayada lnna da *SEERAJ.*

๐Ÿ’˜******๐Ÿ’˜
Najeriya
kamar yadda Ammi tace kar *SEERAJ* yadawo sai ana saura kwana biyu bikinsu" da *ZUBEE* haka akayi, kasan cewar gobe salallai jibi daurin aure, don haka ya'iso misalin karfe goma nadare saidai ran nan nashin abace kasan cewar yau kusan fiyeda sati daya kenan yana kiran layin *SAJEEDAH* amma be samunta,don haka ya kudirin aniyar gobe dasafe zayaje gidansu" ya tambayi inna ko" lafiya sanna yafada musu zancen wannan jarababben auren nan da'akasa shiyi dole.


Inna ce zaune a tsaki yar falon hankalinta tashe yau ki mani kwanatara kenan tana kiran layin *"SAJEEDAH* bata samu, shikuma layin Kawu Labaran tana karira amma baya dauka don haka hankalin ta duk yatashi, kasan cewar yausati su" uku da kwanan biyu.

cikin sanyin murya tace Binta karakiran layin nan nakawun su" Sajeedu kisakar yadda za'aji, tace toh tareda sake kira cikin sa'a koya dauka saita mikewa inna bayan sun gaisa itace Ina ta kiran layin tabana samu ko lafiya?..kai kuma ko nakira baka dauka, yace ayya bana kusada wayar ne "itakuma wayar tace yafadi Inna tace allah sarki dama nace ne yaushe zasu dawo?..

Wani irin murmushi yayi yace ayya aiba zasu dawoba *SAJEEDATU* ma aure za'ai mata da yaron gurina Nasir,Cikin tashin hankali inna tace?..


_Aha turkashi_


Muje zuwa


A


๐Ÿ’˜Zuciyata ce๐Ÿ’˜


๐Ÿ’˜Lufhat ce๐Ÿ’˜
[11:02PM, 4/6/2018] โ€ช+234 902 288 0912โ€ฌ: ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

๐Ÿ’˜ZUCIYATA CE๐Ÿ’˜

_Based on true life Story_
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜๐Ÿ›ซ๐Ÿ’˜
๐Ÿ’˜

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

3โƒฃ7โƒฃ

WRITTEN BY

๐Ÿ’˜ยฉAMEENA UMAR FARUQ๐Ÿ’˜
OR
๐Ÿ’˜MEENAT๐Ÿ’˜

________________________

*_ยฎPEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



โœ๐Ÿฝ


"Au me?..yace aure fa cikin tashin hankali tace' innalillahiwa'inna'ilaihirraji'un, yace meye haka Saratu sai kace nafada miki mugun'abu?...zufa ta share natashin hankali tareda cewa "a ah yaya naga dai ba haka mukai dakaiba inace cewa kai sati biyu zasuyi sudawo ko?.. bama wannan ba aiba babanta yayi mata miji tunkafin yabar duniya kaga idan mukatada alkawari aiba'mu kyauta bako?.. tunda ya tabbatar mani dacewa KO" bayan ba ransa ayi auran tada wannan yaro daya kyautata mana arayuwa,

yace ayya aiduk abunda yaimaku baidaifi dan'uwanta bako?.. Sannan aiba yadda za'ayai Abubakar ya aurar da ita batare da saninmu ba Saboda bayada yan'uwan dasuka fimu don haka kinga ko yanada rai mune masu aurar da'ita toh" ballantana yanzu da bayada rai kinga mune yazama dole muzaba mata miji don haka kiba shi wannan yaron hakuri Anyi mata miji dan'uwanta. Kuka tafashe dashi tareda cewa don Allah yaya Labaran karkuyi Mani haka Ku taimakeyi nafita kunyar wannan yaro tareda cikawa mahaifinta burinshi Wanda yakeso yacika KO" bayan ba ransa don Allah yaya kuyi hakuri takarashe cikin matsananci kuka,

yace ayya Saratu saidai kam kiyi hakuri amma aure tsakanin *"SAJEEDATU* da "Nasi bafashi yana kai nan yakashe wayar.
Wani irin kuka Inna tasaki meban tausayi tareda cewa "Oh ni Saratu Allah ka taimakeni kashiga tsakanina dawayan nan bayi naka, kuka Inna takeyi sosai yayinda Binta take bata hakuri.

Washegari tunda misalin karfe goma nasafe *SEERAJ* yafito dashirin nazuwa gidansu *SAJEEDAH,* sanye yake cikin wata dakakkiyar shadda fara yayi kyau sosai sai kamshi yake zubawa saidai kuma fuskar nan tashi kam aba annuri sai kace be taba dariya ba, ta falon Ammi yabiyo Saboda yanasan yagaida ita kafin yafita,

Saidai falon cike yake da yammatan Amarya sai firasuke wucesu yayi tamkar basan Allah yayi ruwan tsiyar su agurin ba, aikam yana shiga dakin Ammi sukafara gulmarsa, wata daga cikin su take wow gaskiya *ZUBEE* kinyidace wannan hamson guy haka gaskiya yanada kyau.

wata kuma ta amsa da cewa sosai ma kuwa saidai naga kamar yanada jinkai?..da sauri Nusee tace sosai dama ita mugun haushin *SEERAJ* takeji, don haka ne tayi saurin amshe maganar harda cewa kodan yaga yanada kyau ne gakuma naira data zauna kota'ina shiyasa yake wani jijida kai itadai, *ZUBEE* duk dacewa bata wani son auren amma taji dadi da'aketa koda mijin da zata aura koba komai ta tseremasa'a.

Bayan yagaida Ammi tareda gwaggon shi Rabi' sai yace my Ammi zanje gurin *SAGEER* tace toh" saika dawo har zayafita, saiga Nana autar gwaggo Rabi' dasauri hannun tarikeda roba lallai ne aciki cikin zolaya kasan cewar tasan yatsani lalle amma saboda tsokana, tace yah P S lallefa nazo samaka naga kuma kamar zaka fita ko?..tafadi tana yin dariya, harara yawatsa mata tareda cewa toh" basai kizo ki sama nidin ba tunda bakida hankali ne, baki ta turo tareda cewa toh' ainaga ba'asa maka bane kuma gaka ango shine nace Bari nazo Nash..

harara yasake watsa mata wanda yasatayi shuru sannan yakalli Ammi, yace my Ammi idan NaNa tashafa mani wannan kazantar idan namareta sai hakorin ta guda yacire, idanu NaNa ta zaro, yayinda Ammi tayi dariya tace baban Jordan kenan yaza'ai kana Ango kace bakasan lalle ummh ?... yace "eh banaso, gwaggo Rabi dake dariya tace kyalesu 'dana sunsani sarai bakason lalle shine NaNa da she ganta ka harda wani daukowa zata Shafa maka wuce abunka katafi kaji?...yace idan baki bani hanya nafita ba saina begeki agurin nan dasauri ta matsa tana dariya, yana fita tace sarkin masifa kowani Ango yana farinciki amma ban dashi, gwaggo Rabi tace idan yakamani aizakiyi bayani tace Ai Ammi zata checheni KO?.. tace kwarai kuwa 'yata.

Koda yafita gidan su *SAGEER* yanufa daga waje ya tsaya yakira shida waya yace yana jiranshi yafito yanzu nan, mota yashiga yana cewa Ango kasha kamshi laraban Jordan saukar yaushe?... baibashi amsa basai daikawai yatada mota, yace ah mlm Ina zamune haka?... yace gidansu" *my JEEDAH* dasauri yace what!?..yace "eh nazone na daukeka kaga inda zani saboda kaji dadin fadawa my "Ammi tunda kaidin kazama mugun mumafuki, tsaki yaja mtswwwww! tareda cewa amma dai kacuceni *SEERAJ* yace ranan muguwar ka nafada maka,

Harsuka isaba wanda yasake yiwa dan'uwansa magana, bayan yakashe motar yafito sai *SAGEER* ya watsa masa harara tareda cewa' toh" nidai Ina nan cikin mota ba'inda zanyi "ehee, shima hararar ya watsa masa tareda bashi amsa dacewa aisuba munafukai bane don haka basu gayyar mumafuki a gidansu" sannan yarufe kofar yanufi gidan.


Innace zaune shuru tana tunanin maganganun da "kawu labaran yafada mata jiya Wanda yasa takasa samun sukuni aranta, "ahankali tafurta haba wannan wani irin rashin adalci ne ?..haka insha'allahu bazaku taba samun narasa akanmu ba, kuma da izinin Allah indai harni Saratu da Abubakar ta hanyar sunnar ma'aiki mukahaifi *SAJEEDATU* toh"
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment