Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

zuciya saidai kaga kullum suna yawan bin gidajen masu kudi suna yawon maula, sukena kullum Cikin yin Allazi wahidin Allah yabaku kuba
Mtsww yaja tsaki.

Baba yafito hannun sa rikeda wata ledan bako cikeda kaya
yace,' *SEERAJO* Bari na mikawa mlm Barau wannan shima yasa Albarka,
yace toh" Baba saikawo,
yace toh" tareda wuce wa,

"A ransa yake fadin Allah sarki "Baba shiyasa nake son zama dakai, domin Ina karuwa da abubuwa masu masu anfani sosai, slm *SAJEERAJ* ce taka tsemasa zancen zucin Da
yakeyi,

"Ahankali ya amsa tareda daga Kai ya kalleta, lallausan Murmushi yasakar mata, itama murmushi tayi tareda dukar dakai kasa tace' Yah *SEERAJ* Ina kwana?.. yace Ummh bansan inda yakeba,

Da sauri tadago DA kai karaf suka hada idanu yayinda yasakar mata wata harara mekunshe daso dakauna,

Dariya tayi saboda yadda yayi harara harda wani turo maki sai kace karamin yaro,

Baki *SEERAJ* yasaki yana kallon ta saboda idan *SAJEEDAH* tana dariya wani irin kyau yake ganin tana karawa, musamman idan beauty point dinta guda ya lotsa,

Kaita dukar tana cigaba DA murmushi, yace' au dariyama kikeyi mun?.. Kai tagirgriza alamar "a ah, yace "Ok yanzu DA Baba bece" kizo mugaisa ba dashi kenan bazakizo ba ko?..

Tace Lah Yah *SEERAJ* dama zanzo fa, yace bawani bakiyi niyaba saboda baki damudani bako?, tace Kai yah *SEERAJ* bafa haka bane, yace toh"yane?

Tace nifa kunyar Baba nakeji shiyasa banfito ba,
"aransa yace' ai'ita wannan kunyar "ajiniki yake, domin turan Dana Fara gani kina gane hakan,

Afili kuma yace' au kina wani jin kunya toh" 'ai tuni yasan muna Soyayya, da sauri tace ah' haba dai?. yace ah toh"ke baki son yasani ne?.. Tace ah "Inaso mana kawai dai inajin kunya ne,

Dariya yayi tareda kauda zancen dacewa,shine bakije islamiyya basai kika tsaya sukola KO? (wanki) hmm ai "anjima idanki kaje sai ya Sayyadi yai maki bulala,

Dariya tayi Tace' Lah yah *SEERAJ* so kake ya Sayyadi yayi Mani bulala?, yace' wah "a ah wasa nakeyi, tabdi ai idan ya Sayyadi yayi kuskuren taba Mani lafiyar jikinki lallai sai mun kwashi yan kallo dashi,

Yakara shi maganar dayin dariya itama
Dariya tayi, nandai tayi masa godiya kaya, baice mata komai ba, sai wani lallausan kallo daya watsa mata da idanun nan nashi masu dauke da, magana dinsun nan mai kashe mata jiki.

Ahankali yace *JEEDAH* cikin sanyi murya tace Na'am, yace Allah "Ina SON KI dayawa- dayawa fa, kanta nakasa tace nima "ai haka, Murmushi yayi tareda cewa are you Sure?..

Murmushi tayi itama tareda rufe
fuska da hannu cikin jin kunya Tace yesssss, wani irin sanyi yaji har cikin *ZUCIYAR SA*,

Sai Kuma yace kinsan meye?.. tace "a ah yace' kwanan naa sai "inajin 'ajikina kamar wani, mummunan al'amari zaya faru tsakani'na dake,

Jitayi gabanta yafadi, domin itama kwana biyu da baya nan haka takeji ajikinta, Amma saita basar tace Kai yah *SEERAJ* me zaya faru?.,

Yace' nima bansa niba Amma dai inaji ajikina something bad is going happen, Cikin sanyi jiki tace' Yah *SEERAJ* ba Abunda zaya faru insha'allahu sai Alkhairi, shima Cikin sanyi jiki yace' toh' Allah yasa haka bugun *ZUCIYA TA*
Murmushi tayi tareda cewa Ameen,

ahaka dai suketa dan firar su ta masoya.

har Baba ya dawowa dai-dai lokacin da *SEERAJ* yace mata nazo natayaki wanki?.., girgiza Kai tayi tareda shigewa gida DA sauri tana dariya, shima dariya yayi tareda bin bayan ta da kallo jin SON tayake har Cikin jininsa.

Hakan nan sukaci gabada firarsu shida baba har tsawon wani lokacin sannan *SEERAJ* yayimasa Sallama yatafi gida,

Yana tafiya sai yaji wayar dake aljihun rigarsa tana kararar vabrition, koda yaciro yaduba sunan *SAGEER* yagani tsaki yayi mtsww,

Tareda madai wayar aljihun ya cigaba da yafiya, yayinda itama wayar taci gaba da Kara tana nema a'agaza mata adauke ta,

Da sauri yasake cirota tareda yin pick yasa a kunne Ciki bacin rai yace?..


Aha

Za'afara

Muje zuwa

A
馃挊Zuciyata ce馃挊

Tareda Alkalamin

鉁嶐煆�

馃挊Lufhat ce馃挊
[8:41AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

馃挊ZUCIYATA CE馃挊

_Based on true life Story_
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

1鈨�0鈨�

WRITTEN BY

馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊
OR
馃挊MEENAT馃挊

________________________

*_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



鉁嶐煆�


"Wai kai! duk walakanci dakayi Mani jiya bai isheka ba saika sake kirana awaya kayi mun wani?.. toh" yanzu dakake tafaman damuna dakira Uban mezaka ce" mun?.., bafana San iskanci kajiko?..daga can *SAGEER* yace "ai ba zance iskanci sai gaskiya "ace wai kamar ka tsaya da wannan yarinya,

*SEERAJ* yace "eh naji natsaya Da "itadin domin "itace muradin *ZUCIYATA*, gaskiyar kuma dakake fada bana bukata, saboda haka karike kayanka nasan gaba zatayi maka amfani,
kuma wlh idan baka kyaleniba zamusamu mummunan matsala nida Kai indai akan *SAJEEDAH*,

daga can *SAGEER* yace dalla mlm ka tsaya kasaurare Abunda zanfada maka ka, sai famanyi Mani fadaka keyi saikace' wani danka,

*SEERAJ* yace nayidin saikayi "abunda zakayi dagacan, yaja tsaki mtsww tareda cewa meya hanaka zuwa Jogging yau?.., Cikin jin haushi Yace bansa niba Dan'raini hankali kawai, dabaka gan'ni ba, "aibaka nemeniba balle kaji Abunda ya hanani zuwa,

*SAGEER* yace kwantas pilot nima ban samu zuwa ba, saboda naraka Dad gaisuwan rasuwa, *SEERAJ* yace toh" Allah yajikan musulmai yace Ameen,

Toh lafiya kake tafaman kirana awaya?.. *SAGEER* yace Kai S.A Sardauna, *SEERAJ* yace Kai nake saurare fadi Abunda zakafada,

Ashe wannan budurwar taka kawar *"SADEEQAH SIDDEE* ce?..yace" wacece kuma haka nan? yace aukai bakasan KO" wacece *"SADEEQAH SIDDEE* ba?..

Cikin kosawa da maganar yace wai meye hadina da ita dazan Santa?.. yace 'af hakane fa injin bazama kake agarin ba kullum kana cikin keta hazo, so ballai bane kasanta,

Ummh inajin ka wacece "ita?.. yace hmm wata tantiriyar yar iskace" fa kuma yar gala, duk wani kulab daya kwana yatashi acikin garin Minna din'nan toh" yarinyar nan tasan dashi,

Party kumu me suna party dakasani toh" yarinyar nan kamar don ita aka kirkireshi, kuma wani abun tashin hankalin mlm kaga yadda wannan budurwar taka tasa wannan Zumbulelen hijab din?..

Cikin sanyin *SEERAJ* yace "eh Wanda kirjinsa yafara bugawa saboda fargaba Abunda ke shirin faruwa, *SAGEER* yace toh" wlh haka nan *SADEEQAH* kesawa wani girman hijab din har yafi Na wannan budurwar taka,

Amma kasa meye? yace 'a ah, idan kaga dressing din datakeyi wlh sai hankalin kaya tashi, domin short nicka and singilet toh" suta kesawa,

Sannan tadauko zumbulelen hijab tasaka, sannan ta tafi yawon iskanci ta, fuska *SEERAJ* ya daure kamar *SAGEER* yana gaban shi, yace toh" saime mezaya dameni tunda dai ba *SAJEEDAH* tabace"..

Da sauri yace' Kuttt! hattara dai Dan Samari kaiko keda "abinda yadame ka, yace kamar yafa? yace kamar yadda kasan cewar mata sunada ZUMINCI fiye damu, domin kuwa dawuya kaga mace tanayin wani abu batare da itama yar'uwar tanayin shiba,

"Ina me tabbatar maka budurwarka kawar *SADEEQAH* ce irin friend din'nan na kud da kud bacci keraba su, So "aidai kasan dacewar abokin barawo shima barawo ne KO?..

hakanan shima Dan iska toh" fa abokin nashi Dan isaka zaya kasance, Saboda haka sai kasan abunyi yana kainan yakashe wayar kittt,

Ahankali yasauke wayar tareda bintada kallo gaba daya jikinsa yai sanyi, dajin wannan mummunan Labarin Na kawar *SAJEEDAH* dinsa,

Shi sai yanzuma yatuna ya taba tambayar *SAJEEDAH* gidan nan nakusa dasu nawaye?. tace masa "ai gidan su" besty tane *SADEEQAH*,

toh" tundaga ranan bai sake tunawa DA wannan sunan ba, Saboda mugun haushi mutumin yake ji,
narashin temakon talakawa dabayayi,

toh" fa sai yau,
Da *SAGEER* yazo masa mummunan Labarin,
fatansa Allah yasa dabi'arsu ba guda da *SAJEEDAR* Saba, ahaka nan dai ya'isa gida yana ta sake-sake, yayinda yakasa tsayar da *ZUCIYAR SA* guri daya.

馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
Washe gari Monday tunda misalin karfe 7:30AM *SEERAJ* ya'isa gidan su *SAJEEDAH* dai-dai lokacin da Baba yafito zaya bude Dan kiyos din shi,

Dariya Baba yayi yace mlm *SEERAJO* kenan dakai DA kanwataka ban San Wanda yafi wani, zumudin San zuwa makarantar ba kaganta can tundazu take zaman jiran"isowar ka,

Murmushi *SEERAJ* yayi tareda yashafa kai cikin jin kunya yaduka ya gaida Baba, ya'amsa tareda cewa Bari nakira maka ita yace toh",

Tare suka fito da Baba DA *SAJEEDAH* tana sanye da school uniform dinta, rigada wando da hijab da rigada hijab din fararene tas shi kuma wandon dark pink ne sosai tara taya jaka gaskiya duk da cewar uniform ne suyi mata kyau sosai,

Cikin jin kunya ta gaida *SEERAJ* ya amsa tareda watsa mata special morning smile,
Nan dai suka yiwa Baba sallam suka tafi,

"Ahankali suke tafiya batare da kowa yayiwa dan'uwansa magana ba, saidai jefi- jefi suna hada idanu sai su sakarwa juna lallausan murmushi, yayinda kallo guda zakiyi masu ka fahimci cewa sudin masoya ne,

Can *SEERAJ* yace shi my friend baza yaje school dibane?,
tace zayaje baigama shiryawa ne, Yace' "OK dai-dai sands suka karasa bakin titi adai-dai ta sahu yafara tarewa,

Da sauri tace' yah *SEERAJ* sauke kahuta nefa school din, Yace' "eh nagani tace toh" aibasai mun hau'adaidai taba, cikin tsoro yace ke! kina nufin sauke kahutan zumuje akafa?

itama ciki mamaki tace' Lah sauke kahutar dabata danisa, kaganta canfa daga nan ana hango ta "aini dakafa nake zuwa,

Da sauri ya gyara kato barar daya tashi yi, cikin nutsuwa yamatsa kusada ita ahankali yace' toh" my *JEEDAH* aike' dince" banasan ki wahala shiyasa nakesan muhau adai-dai sahu din,

Kaita dago suka hada idanu yasake mata kyakkyawa murmushi, itama tambayar masa dai-dai lokacin da yatare adai-dai ta suka hau.
"A school "angama komai ansa *SAJEEDAH* S.S one sai bayan an gama komai ne sannan *SEERAJ* yatafi, saida yaje yayiwa Baba bayani yadda akayi, sun danyi fira kadan sannan yanufi gida.

BAYAN KWANA BIYU
***************
Da misalin karfe 5:00Pm zaune suke "a gurin shaka tawa nagidansu" *SEERAJ* fira sukeyi shida *SAGEER,* *SEERAJ* yace yaudai ka hanani zuwa naga *ZUCIYA TA* kallon shi *SAGEER* yayi tareda yamuste fuska yace' waikai haryanzu kana nan 'akan bakanka na son wannan "yarinyar, har kana wani kiranta *ZUCIYAR* ka?..

Murmushi *SEERAJ* yayi yace' ah yaro *SAJEEDAH* "ai *ZUCIYATA CE* *SON TA* kuma yanzu nafara, cikin jin' haushi *SAGEER* yace wlh kafita batun wannan yan'iskan yaran kaje kanemi yara yan gidan mutunci atoh",

Cikin takaici yace zaka farko? wai saunawa zanfada maka ka kyaleni indai akan *"SAJEEDAH* amma bakaji KO? nan dai suka fara sa'insa har *SAGEER* yana cewa "inbanda iskanci kanada bako akanka shine zakaje Neman wata can yar'iska da sauri *SEERAJ* yace ya'isheka fa? .yace bai'isheniba "ainasa duk wannan Abunda Daka keyi "Ammi bata saniba,

Da sauri yace "eh bata saniba din kozakaje kafada "mata ne?.. yace' a ah basai nafada mata ba da idanta zata gani, tsaki mtswwwww yayi yace toh" tagani din sai me?..yace' saika fada mata "inda ka yarda maganar 'auran *"ZUBEE* haka dai suke tayin fadi infada wanda yauma haka "akarabu badadi.

馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
"Ahankali yake tafiya zaya gidansu *"SAJEEDAH*, sanye yakeda riga T-shirt fara tanada hoton *ZUCIYA* ajikinta wando kuma wani baki yadine, yayi kyau Sosa duk da kallo guda zakaima kayan kagane bamasu tsada bane,

Domin kuwa tun Randa yakulla alaka dasu *"SAJEEDAH* yakesa Sutura masu saukin kudi, wanda ya siya mummunan domin zuwa gidansu" hatta da takalmi me sauki ya kesawa.

"A dai-dai shiga wani lungu saiyaga wasu Samari subiyu akan benci suna fira, har yadan wuce su kadan sai kuma yatsaya chak saka makon jin Abunda suke fada,

Domin kuwa jiyayi daya yace Kai kofura gaskiya party jiya yahadu sosai, Wanda aka kira kofura yace' kayya "aini yanzu party zuwa kawai nake, amma badon dadi ba, tunda babu SADEE big girl,

wace kenan fa? yace *SADEEQAH SIDDI* yace Oho" kace mun, *DEEQAR-JEEDAR* nafi ganewa, Kai yarinyar nan yar duniya ce, yace ta bugawa ajarida saika ganta "agurin party ba sauki yace gaskia kam amma ita *"SAJEEDAH* kawarta babu ruwan ta, gata shuru-shuru abinda nidai tana burgeni,

Yace' me ai duk kanwar jace" bakaji "ance" abokin baro barawone? yace' haka nefa, toh" abokin dan'iska kumafa?.. yace' dan'iska ne, toh"bar ganin ta shuru-shuru "ance' "itama tantiriyar yar'is
Kasa karasa wa yayi saka makon wani irin mahaukacin,Shaka da *SEERAJ* yai mashi,

nikam mamaki yakamani har nace' Kai yaushe *SEERAJ* ya karasa gurinsu" kofura?.
Cikin bacin rai tareda karasheke kofura yace?...

Aha

muje zuwa

A

馃挊ZUCIYATA CE馃挊

Tareda Alkalamin

鉁嶐煆�

馃挊Lufhat ce馃挊
[8:44AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

馃挊ZUCIYATA CE馃挊

_Based on true life Story_
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

1鈨�1鈨�

WRITTEN BY

馃挊漏AMEENA UMAR FARUQ馃挊
OR
馃挊MEENAT馃挊

________________________

*_庐PEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



鉁嶐煆�


"Uban waye yafada maka cewar *SAJEEDAH* tantiriyar yar'iskace?
Cikin matsananci jin azabar shakar yace' b..a.kowa,
Ahankali *SEERAJ* yasakar masa wuya tareda gyara masa kwalar riga, sai kuma yadan bubbuga kafadar shi tareda yin dan guntu murmushi yace' Sorry my friend,

Sannan cikin zafin nama yajuya yatafi domin wani irin zafi yaji *ZUCIYAR* nayi, yayinda kofura yake murza wuyan sa tareda bin bayan *SEERAJ* da kallo.

Ciki mamaki tareda tsoro yace kai Dawa wannan waye?..Dawa yace toh" ni "Ina nasani batareda Kai muke zaune ba saikawai ganinshi nai kamar yafado daga sama yaci kwalar ka,

Kofura yace Kuttt Amma dai kowaye shi yanada karfi, Kai kaji yadda yashakeni kuwa?.. wlh jinai kamar numfashi nazaya bar jikina,
Dariya Dawa yakeyi masa tareda cewa kaga gobe Kasake kararda "Abunda baka saniba mtsww kofura yaja tsaki batareda yace komai ba.

Shikam *SEERAJ* hanyar gida yanufa da'alama yafasa zuwa gidan su *SAJEEDAH* ne, tafiya yake saidai kallo daya zakai mashi kagane cewa hankalin atashe yake,

tunani kawai yakeyi tareda fadin why!! why!! why!!! mutane kedauka my *SAJEEDAH* itama yar'iskace kamar yadda kawarta *SADEEQAH* take?

"A haka ya'isa gida Ciki matsananci tashi hankali, domin firar samarin nan bakara min tayar masa da hankali yayi ba, koda yashiga falo direct part dinshi yanufa ba tareda yakula da Ammi DA *ZUBEE* a zaune afalon ba,

Daga yadda Ammi tagan shi tasan ba lafiya, don haka sai ta kalli *ZUBEE* tace jekiji meyasa meshi" tace' toh" tareda tashi ta biyan shi,

Zaune ta iskeshi abakin gado yazuba tagumi, tayi tareda dafa kafadar shi tace Yah P.S,
Ahankali ya dago da lumsassun idanu wanshi dasuka farayin ja, yace dauke hannun ki daga kafada ta nitsaranki ne?..da sauri ta dauke tareda ya mutsa fuska,

Shima daure fuska yayi yace' toh" Sarauniyar rashin yin Sallama, wai ace kina Diyar' musulmai Amma comman Sallama bazakiyi ba idan Zaki shiga guri?.. toh" lafiya dakika shigo Mani daki kokinji nace" kizo ne?..

Tace toh" ai "Ammi ce tace' naza naji meyasa meka?.. Cikin mamaki yace' tace kizo kinji meyasa meni?.. Tace "eh toh" idan kinji zakiyi mani maganin shine?..

Shuru tayi batareda tace komai ba, cikin takaici yace dalla gafara tashi kije kice lafiya ta lau ba'abunda yasa meni, ganin bata daninyar tashi yashi doka mata wani Uban tsawa tareda cewa "oya fita yafada yana nuna mata hanya "aikam bashiri ta fita, yaja tsaki mtsww tareda kwantawa yarufe idanu shi domin wani irin haushi kowa yakeji.

馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊馃挊
Yau kam *SEERAJ*
yatashi bayajin dadi aranshi kuma hakan yanada nasaba da magan-ganun dasukayi jiya da *SAGEER* kuma duk "akan *SAJEEDAH*, don haka nema baisamu zuwa gidan su *SAJEEDAH* ba saidai kam ya wuni sukuku yayinda duk sakon sai yatunata, gaba daya yau baisata 'a idanun shiba tunda ko dasafe dasukaje jogging basu haduba Kasan cewar yau Alhamis ba'azuwa islamiyya,
Don haka gaba daya tunaninta yadameshi San ganinta kawai yake,

DA misalin karfe 4:30pm yanufi gidansu" *SAJEEDAH* koda ya'isa bai iske "Baba, saidai *SAJEEDAH* yagani zaune saman benci tana rubutu, mamaki yakama shi "aranshi KO" fadi yake toh" kuma yau Ina Baba.?.

Ahankali yayi Sallama tareda zaunawa kusada ita
koba "afada mata ba tasan kowane, domin tun kafin yakaraso kamshi turaren shi yarigashi, cikin sanyi muryarta ta amsa tareda daga Kai ta kalleta shi, shima ita yake kallo at the same time suka sakarwa juna lallausan murmushi,

Jin SON tayake yana ratsa sassan jikin shi akoda yaushe jiyake tana Kara shiga *ZUCIYAR* shi, itama haka nan takejin SON shi yana binjinin jikinta,
Dukar dakai tayi tana dariya sannan cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* Ina wuni,
Ya amasa tareda cewar in Baba na yaje yau? tace' sun tafi gaisuwar rasuwa shida Baba Barau,

Yace OK tareda cewar wani note kike copy?.. tace Biology, yace "OK can Kuma sai yace wuni yau daban gankiba sainaga kamar Na shekara ne bangan kiba, kinsan meye?.. Kai ta girgiza alamar "a ah ahankali yace' hada zazzabi naji Yakama ni,

kaita dukar tana murmushi, ita kanta yau haka tajita wata iri Saboda rashin ganin sa,
cikin sanyi murya tace nima haka yace' ah haba dai?.. tace Allah kuwa yace toh" mezan samu?.. tace' mekake so?.. yace only youuuu *SAJEEDAH* ke kadai *ZUCIYATA* ke *SO* Kai ta dukar tana dariya aranta tace nima *ZUCIYATA* Kai kadai take *SO* yah *SEERAJ*,

idanu sane suka sauka akan wasu kalmomi da'ta rubuta da manyan baki, jiyayi kirjinsa yabuga, saka makon tunawa dayayi da firar samarin'nan
Hannun shi yakai dai-dai gurin rubutun yace what is the mean of *DEEQAR-JEEDAR*?.. ,

tace Lah nice' nahada karshen sunana ne Dana my Besty *SADEEQAH* kawatace Sosai komai tare mukeyi Da sauri yace' kikace komai tare kukeyi?..tace' "eh bacci kawai kerabamu batanan'ne tana makaranta shiyasa
baka taba ganin taba, tana sona nima inasonta sosai.

Yanzu kam *SEERAJ* baya fahimta Abunda *SAJEEDAH* take fadi domin kuwa kirjinsa bugawa yake, yayinda yake fadi "aransa shikenan "angama wato Da gaskene "ashe "Abunda mutane suke fadi Na cewar halinsu daya itada kawarta?..

Idanun yarintse yace no ALLAH yasa ba haka bane, suna haka sai ga Baba yadawo tashiga gida, sama-sama suke tan taba firar,kasan cewar gaba daya *SEERAJ* hankalin shi baya tareda shi Wanda har Baba yadan fahimci kamar wani Abu yana damunshi,
Koda Baba ya tambayeshi sai cewa yayi kansa ke masa ciwo,
Baba yace' assh
toh" kaje kasha yace' toh" tareda mikewa yai masa Sallama yatafi gida.

**************
Akwana atashi bawuya agurin ALLAH yau gashi saura sati daya hutun *SEERAJ*
yakare, zaune suke
Da misalin karfe 5:00 pm suna fira KO yauma firar akan *SAJEEDAH* ne,

yanzu kam *SEERAJ* *ZUCIYAR* shi tafara yadda da maganganun mutane DA Kuma wanda *SAGEER* yake fada masa, inda har yakece masa idan har yana kotontone toh" ya gwadata kawai,

*SEERAJ* Ya yarda dashawar da *SAGEER* yabashi don haka ne yau yakudurta "aranshi zayayi aiki Da ita,

Kamar yadda suka saba tsayawa sudanyi fira idan antashi islamiyya, yauma hakane tsaye suke suna fira cikin So DA kaurar juna,

Sajeed yaketa yamutsa fuska tareda rike Ciki, *SAJEEDAH* tace' lafiya?.. yace' Aunty *JEEDAH* cikina, cikin tsoro tace' meyasa meka?..yace bakomai kashi dai nakeji,

Dariya ce" ta kubcewa *SEERAJ* itama dariya take me hadeda harara Sajeed, tace toh" dallah katafi gida mana kayi ko dole saika tsaye fadawa mutane,
shekawayayi DA gudu yana fadin aunty *JEEDAH* saikinzo,

Saida *SEERAJ* dariya sosai sannan ya tsaya, yayida take takallon shi itakam bata tabaganin mutumin da dariya yakeyiwa kyauirin yah *SEERAJ* ba yace' kema kitafi gida amma "inasan anjima kirakani Asibitin IBB Zan gaida wani abokina ne Da bayada lafiya,

Yaza'ayi karfe 8:00pm nakeson muje zanjiraki kofar gidansu" kawarki saimutafi kinji?..Cikin sanyi murya tace toh' sukai sallama yatafi itama tanufi gida.

Koda *SAJEEDAH* takalli agogon saita ga har 8:30pm zaune take "adaki tana sanye da daya daga ciki abayarda *SEERAJ* ya siya mata, kansa cewar mayafin abayar babbane don haka shita yafa ta shirya tun 8:00pm,

Amma tarasa yadda zatayi tafita saboda batasan abunda zatacewa Inna ba,wata daba race tafado mata don haka da saurita tashi tafito tsakar gida,

Inna tana zaune itada Sajeed yanata zuba mata surutu, "ahankali *SAJEEDAH* ta tsugun'na tareda dukar da kanta kasa tace?..

Aha

muje zuwa
A
馃挊Zuciyata ce馃挊

Tareda Alkalamin

鉁嶐煆�

馃挊Lufhat ce馃挊

[6:00PM, 3/8/2018] ‪+234 902 288 0912‬: 💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘

💘ZUCIYATA CE💘

_Based on true life Story_
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘🛫💘
💘🛫💘
💘

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

1⃣2⃣

WRITTEN BY

💘©AMEENA UMAR FARUQ💘
OR
💘MEENAT💘

________________________

*_®PEN:WRITERS ASSOCIATION_*

*_PEN THE STRONGEST WEAPON_*
________________________

*_only the exquisite and Whizkid writers are opportune to be pen writers_*



✍🏽


"Inna inasan Na shiga gidansu" Besty..mamaki ne yakama Inna najin abinda *SAJEEDAH* tafada wai zata shiga gidan Alh Siddi, itada ba ma'abuciya shiga gidan bane musamman ma idan *SADEEQAH* batanan, ran tako faditake toh" lafiya meza tajeyi yanzu da daddare?..

"a hankali Inna tace' lafiyadai ko?.. tace "eh "inasan Na gaida Mama ne,
shuru Inna tayi tana nazari, Chan sai tace' toh" kice' ina gaidasu" tace toh" tareda mikewa da sauri Sajeed shima yamike yace Aunty *JEEDAH* zanraka ki'

Jitayi gabanta yafadi da sauri tace' Kai Jeed nan DA gidan su" besty shine saikara kani kayi zamanka kawai aiyanzu ma zandawo,

Zama yayi yana gunguni Inna tace' kyaleta ta tafi bari nayi maka tatsuniya kaji Dan' Inna, dariya yayi tareda cewa Aunty *JEEDAH* sai kindawo tace toh" Sannan tafita.

yayinda tabar Inna Ciki tunani aranta KO fadi take Ayya "yarinyar nan yau meke damun ta itada bata iya zuwa unguwa sai tareda Sajeed, amma yau nan da gidan Alh Siddi shine bazata jeda shiba toh' meyasa?...

Koda tafita bataga "Baba daman tasan bazata ganshiba, tunda dama baya bude kiyos din da daddare saidai yaje gurin mlm Barau yayi fira, idan sha daya tayi sai yadawo gida ya kwanta.

Don haka direct tanufi kofar gidansu"
*SADEEQAH*
"A tsaye ta iskeshi yadan jingina da katangar gidan, kasan cewar "akwai hasken lantarki shiyasa tagane shi, yana sanye da T-shirt baki wando Kuma fari sai kamshi yake zubawa, suman kan'nan bakikir a cukurkude sai faman walkiya takeyi tasha gyara,

wani irin ajiyar zuciya sukayi "alokaci daya Sannan Kuma suka sakarwa juna lallausan Murmushi, yace' OK muje suna cikin tafiya yace "ainayi zaton "KO bazaki samu zuwaba ne?.. Saboda najiki shuru, tace "a ah zani mana nadai tsaya shiryawa ne kawai yace "OK.


Jitayi gabanta yafadi saka makon ganin wata dalleliyar bakar moto dasuka nufa, da sauri tace yah *SEERAJ* wannan motar fa tawace?..
Dai-dai lokacin daya ke kokarin bude wa da key, yace' motar wani abokina ce" yabani aro kisan wani lokaci da daddare sai abun hawa yayi wuya,

Shiyasa na'aro saboda muyi saurin dawowa, yace shiga muje dai-dai lokacin yabude motar,
Cikin Sanyin murya tace toh" tareda shiga saidai tarasa meyasa taji gabanta yana faduwa, bayan tashiga sai shima yaje yashiga tareda tada motar suka tafi,

Cikin nutsuwa Da kwarewa *SEERAJ* yake tuki, yayinda bakajin karar komai daga karar a.c mota saiko karar bugun *ZUCIYOYIN SU*, musamman ma *ZUCIYAR* *SAJEEDAH* datafi matsanancin bugawa,

domin kuwa wannan shine Karo nafarko "arayuwarta da ta taba tafiya, tareda wani da namijin daba muharramin taba, Kuma ba tareda "Inna tasani ba,
jitayi jikinta yayi sanyi saka makon tunawa da karyar datayiwa Inna,
"aranan tako fadi take toh" idan wani abu yafaru fa?..jitayi gabanta yafadi,

"Adai-dai lokacin da *SEERAJ* yayi fakin "agefen titi bayan
Sunyi tafiya menisa sosai, "ahankali tadago Kai ta kalleta shi, yayida sukar hada idanu yasakar mata kyakkyawa Murmushi me kunshe da wani manufa,

Itama Murmushi tayi tareda dukar dakai kasa yayinda taji gabanta yacigaba da bugawa, cikin sanyi murya tace' yah *SEERAJ* lafiya naga katsaya?

Yace' lafiya lau kawai "inasan mudan sha sweet ne kafin muje, da sauri tace' wani irin sweet Kuma yah *SEERAJ*?.. yace irin sweet din nan da Saurayi DA budurwa suke sha, musamman ma masoyan da suke matukar kaunar junansu irin mu, harma da idan sundan kadai ta su biyu,

Jitayi gabanta yacigaba da matsananci bugawa cikin tsoro tace' yah *SEERAJ* wani irin. Sweet ne wannan
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment