Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

AUREN UZTAZ Complete Hausa Novel Document by AUREN UZTAZ


AUREN UZTAZ

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 320142



AUREN UZTAZ

Reading Time: 26 Hours

Added On: 18, Oct 2024

Author: Ummi Aisha ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 950 kb

File Type: doc

Views: 1073+

Download: 1457+

Last download: 9 hours ago

Description/Story: inkika tsarkake niyyarki kikasa Iklasi zakiga Allah yasama abun Albarka kinje kindawo harma da canji yakashe wayarshi.....

A'isha tafashe da kuka tace shikenan shikenan wannan mutumin Allah kana gani har kullum yana ganin ban godewa, Allah kafin sanin waye Abdallah Allah kaganar dashi gaskiya, tashi tashiga kicin taima yaranta sanwa tai saurin yin wanka tasanya kayanta da safa da li)�ab, kamar yanda yasamata doka ta ��auki kular yaron ta gangara sch ��in su dayake basu da nisa tashi ga har get ��in da gudu Usman da sadeeq suka rugo suka rungumeta Dan sunsan mahaifiyar auce Usman ya ya��aga li)�af ��in ta yace Ummy kuka kikayi ko hala Abbah ne?
Kiyi hakuri Inna girma zan ajemaki ku��i mai yawa insai maki jirgi ya'dunga kaiki duk inda kike'so kinji ko UMMY nah?
A'isha ta��aga kai tace Allah ya Amin ce Allah yamaku albarka ya'ya' nah taha��asu ta rungume sadeeq da baida magana sosai yace unguwa zaki UMMY Amma kamin mu dawo zaki dawo ko?

Tace eh mana kamin ku dawo na dawo insha Allah, Allah yayi maku albarka. Tashi ta'tafi suka bita suna daga mata hannu..

Usman dayake a' kwai zuciya yace sadeeq kullum sai Abbah yasanya UMMY kuka yiyi mata fa��a kuma batacemai komi..

Sadeeq yace to basai UMMY tafa��a ma. Uncle Auwal yazane Abban ba tinda shi wanda keda fada yake duka..

Usman yazaro kyawawan idanuwanshi irin na mahaifiyarsu yace kai ai bazamu fa��ima kowa ba ,kowa sai ya sani muje kawae "suka kama junansu cike da burgewa suka koma gefe suka fasa ruwa suka wanke hannu wansu suka fara cin abinci su, suna ganawa sukayi salla suka shiga class.

Aisha Tana tafiya tana tunanin �ba�banta duk ranar da aka wayi gari bata tare dasu ko ta mutu ko kuma ta rabu da Ustaz.. .

Wayarta tafara ring ta "��aga tare da sallama.

Ustaz yace yawwa kin dai ajeman abincina palo ko?.
Dan nakusa dawowa

A'isha tace na manta kular ban kawo Palo ba Amma duk nazuba naha��a komi suna kicin..

Cikin �acin rai ustaz yace Anya kinaso kigama da duniyar nan lfy kuwa, mijin byaki zaki a'jema abinci sai ya��akko da kanshi bazaki ajeman komiba sai nasha wahala, nazo in nemam maku abunda zakuci Kuma ace in nadawo Sai nazuba. Da kaina to wlh ki juyo ki zuban kana ki koma dan ba hakki na bane in zuba hakkin'kine mtsss...
1/13/22, 09:07 - Buhainat: ��c��c��c��c��c��c��c��c
AURAN USTAZ
��c��c��c��c��c��c��c��c
NA UMMY AYSHA
2��_/Q

"A'isha ta fashe da kuka' tacema mai napep ��in ya mayar da ita shagari" low-cos, haka yajuya yamayar da ita ta zaro kudinshi dari biyu tabashi ya buga napep dinshi yatafi"..
Tana isa wajen get dinsu a'nan taga "USTAZ" tsaye yana safa da marwa'. "tayi sallama ya Amsa cikin fara'a, yace A'ish sannu da zuwa matar Aljanna mai neman yardar Allah da bin umarnin mijinta, naji d'a��in wannan biyayya dakikai man kika bi umarnina kika dawo gida, to masha Allah wato dama ainafin A'ish nabiya ta shagon Mujaheedeen anan na iske yana ha��a wato ainafin shayi", shine na kur�a to alal hakika shayin yaman dadi kuma da alama hadin yayi man sosai shine nace bara inzo gida wajen iyali nah' dama ban'bancin wato gwauro da mai mata kenan ,"muje ciki malama A'ish...

Cikin bakin cikin abunda yace!! dan tason dama tinda yafara kiranta da A'ish tason Akwai abunda yake nema"" ta kalleshi sama da kasa tace ka fason unguwa zani shiyasanya dama kace in dawo, wlh nayi nisa sosai nakusa kofar gidan mai shari'a da kace inje gashi kajaman yin a'sarar kudi da lokaci..
"USTAZ yabuga mata tsawa tare da fa��in karkikawoman iya shege mana! ya'ni da hakki na ina maki magana kina wani cin magani, dallah wuce ciki innagama abunda xanyi ko tashi sama zakiyi sai kiyi wannan wace irin rayuwace,? toke yanzu kin gwammace kitafi mala'iku na tsinemaki ko kinson iftila'in dake tattare da macen dake haramtama mijinta kanta,wlh cewa akai ko suyar waina kuke muka ne muku kubamu ha��in kai, saboda tamkar gwonaki kuke a'wajenmi duk sadda mukaso muzo maku, "A'isha karfi kiga dan kina ke ka��ai ce kikawoman shashan ci," bazan ��aukaba muje da Allah..

Haka aisha ta sanya kanta cikin ��aki gwanin tausayi tana zuwa ta iske harma yaci a'bincin," ana ya nuna mata hanyar dakinshi batada zabi daya wuce tashiga bayan kusan awa daya USTAZ yafito a'hanzarce yana fa��in lokacin sallah yakusa.

A'isha tabiyoshi tana fadin dan Allah kabari hijjob kawai zansanya ka saukeni saika wuce..
Yamata kallon ukku saura kwata yace hakika bakison illar barin lokacin sallah ya wuce ba, to wlh ko iyayena suka kirani bazan jeba sainagama ibadar Allah balle ke..

"Aisha tace to bani kudin abun hawan sai in hau inkoma.

USTAZ yasaki salati tare da fa��in waike A'isha nike auranki ko ke-"ke aurena,
Taya zaki dingaba mijinki umarni gatsal babu ladabi babu biyayya, toni kinma �ataman rai koma ciki bazaki fitaba yawwa'". yatura get dinshi tare da kwasar motarshi yafita Yana fadin Allah yakaramana hakuri da mata.

A'isha takoma cikin gida ranta a'�ace tai sallah tai zaune, gasu da wuta amma USTAZ yahanasu kallo duk ya lalata tashoshin gidan ya barmasu sunna tv itakuma tanaso ta ��an kalli yan abubuwan zamani." Tana wannan tinanin taji sallamar makwab'ciyata tatashi da sauri gabanta na faduwa dan har zullumi take tayi baki gidan nata dan USTAZ bayaso." ita kuma Allah yayota dason mutane da rashin son wulakantasu." Aisha tace sannu dazuwa tare da daga labule tace oyoyo aunty mrym ashe kece sannu shigo.

Wadda aka kira da aunty mrym ta leko da kanta tare dafa��in ina fatan dai mutumin bayanan kar injamaki?
A'isha tai dariya dan batason wannan shedar da a'kema mijinta cikin unguwa na rashin son al'umma, tace baya nan ni kadaice shihgo.

Aunty maryam yashig tare dacewa maman ussy ina wuni." A'isha ta amsa suka gaisa tare da fadawa firar duniya, inda aunty mrym tace A'isha wai yanzu kina ganin wannan rayuwar da kikeyi a'takure yakamata? ke ba kallo ba ke ba wayaba, bakya fita ko ina kullum a'takure miyasanya bazakiyiwa tokar hanciba? azahirin gaskiya wannan tsaurin na USTAZ yayi yawa yo inma hakane ina amfanin AURAN USTAZ din a'kana-na��eka a'hanka sukuni .

Aisha tai dariya tace aunty Maryam kenan kowace mace da tata jarabawar agidan miji, nikuma tawa jarabawar kenan ina fata Allah yakawoman masalaha, saidai babban abunda nikeso yanzu sama da komi infara sana'a, wlh innafara inaganin al'amurra zasuman sauki sosai...

Aunty mrym ta karkace ta fiddo wata infinix smart 4 bata wani ji jikiba tace maman ussy inaso inga kin rike waya wlh kodan kihuta da zaman kadaici, sai dai ina maseefar tsoron mijinki wlh banson yaza ayiba yau Abban haneef yakawoman sabuwa iPhone kinganta nan, shine yace in bayar da wannan, to wlh ke kika fadoman arai inkina ganin zai barki ki rike sai inbaki wannan tamikamata Infinix din .

Jikin aistha har rawa take ta amsa tana yashe baki tace kai amma ngd Allah yasaka da alkhairi yanzu wannan nikika bama ita .

Aunty mrym tace eh amma yaza ayi kiyi amfani da ita?

Aisha tace ba matsala in yazo zancemai y'ay'ana yazo yace sunata kirana basu samuba, nace wayata keda matsala yaban wannan, nason insha Allah zai barni inrike

Aunty mrym tayi dariya tace toshikenan abu na biyu kidinga karatun littafan addini da addu'a inkinji kuma kinason na hausa akwaisu anan sunkai dubu, ta karbi wayar ta ganomata WPS office tabata tace dakinshiga zaki gansu nan gaba in Allah yataimaka yabarki saiki fara chart ko

Aisha da murna duk tacikata tace nagane ni yanzu banda matsala wlh ko bazai barniba kinson ina masifar son littafin hausa na addini kuma dama ina gidan USTAZ ace banyi ai danasha duka, kawai kinson abun taba k'ida taba karatu.
Ahem ahem ahem sukaji gyaran murya bayansu" azabure suka juya suduka Aisha tazaro idonta waje yayin da jikin aunty mrym yadauki wata mahaukaciyar rawa.... A��]
{
1/13/22, 09:07 - Buhainat: ��c��c��c��c��c��c��c��c
AURAN USTAZ
��c��c��c��c��c��c��c��c
NA UMMY AYSHA
3��_/Q&4��_/Q

"""""USTAZ ne ya shigo ya kalle su yakara kallon Maryam' baice komi ba yasanya kanshi zai shige ciki, Aunty Maryam ta sai ta kanta tace yallabai ina wuni.

USTAZ" ya juyo yace yallabai yana station, ni sunana Ustazu Abdullahi.

Aunty Maryam tace to USTAZ ina wuni.

USTAZ ya sunkuyar da kanshi yace lafiya lau malama maryama, ina fata mai gidan naki yason kin shigo ba satar hanya ki k'ayi kika shigo ba, kuma tin karfe nawa ki kazo dan ina so in tambayeshi, banason mace mai satar fita kinsan mafi yawan mata a'bunda ke halakar da rayuwarsu kenan.

Aunty marym ta fiddo idon ta waje tace daga tsayen nan daka ganni ko zama ban ba, natam'bayeshi nace
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download AUREN UZTAZ

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album