Join Our WhatsApp Group

CIKIN DARE Complete Hausa Novel Document by CIKIN DARE


CIKIN DARE

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 17645



CIKIN DARE

Reading Time: 1 Hours

Added On: 18, Oct 2023

Author: Unknown ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 96.38 kb

File Type: txt

Views: 570+

Download: 184+

Last download: 8 hours ago

Description/Story: ****** CIKIN DARE Part 1******
Misalin 12:20Am. Nagama kintsawa Nayi shirin
kwanciya daga ni sai Tiri kwata Wanda nasaba
sawa Idan zan kwanta. Bayan na kwanta sai na
fara tunani a cikin Zucuya ta Naje Gidan su
budurwa ta ASMA'U Daga nanuna mata kosawa
ta akan In turo gidan su ayi maganar Aurenmu
shine tafara man Fada Har nafahimci bata sona
kudi kawai take so Ina tunin nahakura da ita
koko? Amsar danaka samu, Ihun da naji ne ya
dawo dani daga gajeren tunanin danake akan
Asma'u Tabbas na gaskata abinda kunnuwa na
suka jiyo min, Ihun mace ne daga can waje. Nayi
maza na sanya doguwar riga na dauki torch light
mai hasken tsiya kamar fitilar masu gadi na fita.
Mutum biyu na hanga acan gaba kadan cikin
Daren suna kokarin kama wata matashiyar
budurwa tana zizzille musu. Hasken fitilata ne ya
sanya mutanen suka juya a guje suka kule a cikin
duhu. Nayi maza na karasa wurin da yarinyar ke
tsaye tana karkarwa kamar wacce ake ma gangi.
''Zo mu gudu'' nace cikin yanayin tsoro. Gyada
kai tayi alamar a'a ba zata tafi ba, tun kafin ta
ankara na fisgi hannunta cikin nace mu bar nan
wurin tun kafin su dawo su same mu don abinda
yasa suke gudu sun zata bani kadai bane. Na
kashe fitilar dake hannuna duhu ya mamaye
wurin muka ruga a guje ni da ita, muna zuwa
kofar gida na nayi maza na bude muka shiga na
mayar da kofar na rufe. Na shige gaba ta bi ni a
baya, duk da na lura har yanzu tana cikin
matsananciyar kaguwa da tsorata.
Kai tsaye na shige cikin falo na kunna wutar
lantarki haske ya wadata a dakin, inda anan ne
na lura da raunin da suka ji mata a kafarta da
hannunta. Nayi maza na dauko akwatin first aid
nayi dressing din ciwon sannan na mike nace
mata ki saki jikin ki, ban kawo ki nan don cutar
dake ba sai don taimakon ki. Nan da kike gani
gida na ne kuma ni kadai ne a ciki ba kowa, don
bani da mata. Ban bari tayi magana ba nace
mata ina zuwa! Na juya da sauri na shige daki na
nashiga tunanin wani irin kaya zan bata ta sauya
don gabadayan kayan dake jikinta a yage suke
Don mutanen Da suka tare ta Suke kokarin mata
fyade Sun yaga mata riga Na dauko mata wata
rigata ta 'yan kwallo Nabata nace tasa Na dakko
wando Na na Kot dina nabata nace tasa Ta Amsa
cikin tsoro Alamun Haryan zu na jin tsoro na
Bayan tasa naje cikin Firij na dakko mata Lemu
da wani guntun bred Na mika mata ta Ansa Nace
mata Idan kingama ki kwanta a Dakin dake
Bayan ta sai Ta amsa da to,
Naje na kwanta Ina jiran gobe tayi na Tambayeta
Me takeyi acikin Daren Jiya.Bayan nashiga daki
Nakasa rintsawa saboda wllh yarinyar taji kyau
gadai Photanta kuna gani ku kallah kutabba tar
da maganata yarinyar taji kyau Misalin 1:00am
Natashi dan in tabbatar da yarinyar tayi bacci
kuwa Ina tura kofa a hankali sainaga yarinyar ta
mike Tayi wata uwar mika Nantake hankalina ya
tashi zuciyata ta dunga buga zuciyata na
rayaman da naje na aiwatar da abinda abinda
zuciyata take so Ina kara kallonta Kirjinnan acike
Kai yarinyar komi yaji dan komi akwai Wow
narintse ido nafita ta Muka hada ido Sai tace
mani don Allah inane bandakin gidannan Sai nayi
mata nuni da hannuna cikin kasala nace mata
gaya can Saita fice aguje daga inda nake Inajin
sautin karar fitar fitsarinta Nayi wata doguwar
ajiyar zuciya Natafi dakina Naje nakwanta Inajin
karar kulle marfin kofarta
Amma duk da haka zuciyata tana rayaman dane
natun karata idan yaso bayan nabiya bukatata
saina Koreta daga gidan Haka nadunga tunani
har saida bacci ya Dauke ni Asuba nayi Na falka
nayi Wanka nayi alwala natafi Masallacikin dake
jikin gidana Bayan nayi sallar Saina fara tunanin
yarinyar Har nasamu danyi Lazimi na lokacin da
zanshigo gida gari ya soma wayewa Ina Shiga
Nayi sallama shuru azatona tatashi ne shiyasa
nayi sallama Ina tura dakin da take Sai naganta
tayi wawan kwanciya Nayi ajiyar zuciya Bansan
sanda nasume a tsaye ba
Sai nayi tunanin In tasheta Ina waigawa gefen
gadon sainaga Ashe wandon dana bata Cireshi
tayi dazata kwanata Rigace kawai ajikinta Kai
hankalina fa yayi mugun tashi Saina dan ta6eta
habawa sainaji Kamar anyi man Shokin Najabaya
da gudu Bugun kofar danayi ne yasa ta falka
Saina fara Susa keya tare da soso gefen kunne na
Banbari tayi magana ba Sai Nace mata dama
naga baki tashi bane shiyasa Nazo Intashe ki Sai
nafita Nakira waya a gidan mu akawo man Abinci
Ina zaune a falon Saiga kanina Abubakar ya shigo
falon tare da kula a hanninshi
Sai yagaishe ni alla alla nake yafita kada yarinyar
tafito yaganta yaje yace Ai nafara kawo 'yan
mata Harya fita bata fito ba Ina lekawa naga
tanasa wando Sai natambayeta Kinyi sallah
kuwa? Tayi shuru Tabini da ido Ananne nafahimci
cewa bamusulma bace Saina Ce kizo kici Abinci
tabini da kallo Saina fita Tazo tana cin abinci
danni sai wajen 10:00am nake breakfast dina
Bayan tagama sai nazo nazauna kusa da ita
nazauna Sai Nafara tambayarta
Me sunanki Sai tace " Sunana Manasa Ni 'yar
garin gombe ce Nashigo garinnan ne Don naga
kawata Ina zuwa gidanta saita Nakirata a waya
nace mata gani nazo gidanta amma gidan Da
kwado Sai shine tace man nayi hakuri Ankwantar
da Mom dintane a Kaduna Shine tatafi Mantawa
tayine bata kirani a waya ba Saboda halin da
mamatan take ciki, Shine nace mata kada ta
damu Zanje gidan wata kawata ne In kwana acan
da safe In koma gombe Inakan hanya bansamu
dan aca6an dazai kaini gidan kawata ba Shine
nahadu da Mutanen dakaga suna Mani kokarin
yimin fyade Nagode da katai make ni
Sai nace mata Ina kayan da kika zo dashi? Sai
tace nasaki jakkata da wayata lokacin da nake
gudu Sai nace mata Karki damu Kizo muje in siya
maki kayan koda kala biyu ne Kinga gobe Da safe
Sai nakaiki har garin gombe
Sai tace to nagode Kai maye sunanka? Nace
Sunana Baffa Batasan Nanemi data kara kwanane
Don nima Nasamu Damar ai watar da Abinda
keyawo cikin zuciyata Saboda yarinyar tana da
komi namata Idan tazo gunka dole kayi ,,,,,,,
Toya Abin zai kasance muhadu a Part 2, Anjima
Ina fatan kunajin dadinLabarin????? Inadan kana
jindadin Labarin to kayi Comment Danuna
bukatarka don sonjin Cigaban Labarin.
NOTE: kada kayi ma labarin nan mummunar
fahimta akwai darasi a cikin sa .
***** CIKIN DARE Part 2 ******
Bayan mungama magana da Manasa Ta koma
daki Ni kuma naje nayi wanka nayi Dress
Kananun kayane Nasa Gashi rigar tahauni Idan
kaganni da kayan ajikina kace Danni akayi kayan
Saboda hakane Nake matukar Burge 'Yan mata
Nafesa turare Ajikina mai Uban kanshi Naleka
Dakin da # Manasa take Nace mata kizo mutafi
Super market Saboda Musiya kayan kisamu kiyi
wanka Sai ta kalleni Cikin Natsuwa Tare da kallo
Kasan Kafafuwa na Harna juya natafi Amma bata
daina Kallona ba don har lekowa tayi tabini da
ido,
Nafita naje wurin Mota Ina jiranta koda ta fito
taganni Ajikin motar Kai gunin ban sha'awa
ananne na fahimci cewa Na burge Manasa Sai
Tatsaya Tace Man Kawo wayarka nayi maka
photo Dannaga motar Tayi maka Kyau Suna
motar Tawa { Anaconda } Kirar Honda Kudinta
Million 3,
Farace kirar HONDA Bayan tayi man photo Sai
Nace mata Tashiga Muje Nagaida Mahaifana
Daga can sai muwuce Sai tayi murmushinta mai
Jan hankali Sai tace Mutafi Bayan munshiga
Mota Muna cikin Tafiya Sai naga Tana kallo na
ta Gilas Anan ne Nafahimci Nafara Burge manasa
Muna cikin tafiya Sai Naga Tayi Hamma Tadan
daga Hannuwan ta donyin Mika Ina Kallon
Kirjinnaan Nata Harna saki Sikiyari Bansani ba
Lokacin da Hankalina ya dawo jikina Motar tatun
kari Wata majalisar Da mutane Suke shakatawa
Nai maza nata6a Burki Sai Take ceman Garin
kallona kasaki Sikiyari Sai tayi murmushi Ita
kanta tasan Ina Sha'awar ta,
Mukaje Nagaida Mahaifana Muka fito Amma Ita
bata sahigaba saboda Bana so wanima yaganta
acikin Dan Gina Muna Zuwa Super market Sai
naga ASMA'U Ita da kawarta Sai nayi fuska
nanuna kamar ban gansuba Mukaje Nasiya Mata
Kaya kala Biyar masu Tsada Da takalma kala
Ukku Bayan Munshigo gida Sai muka zauna falon
nace Mata Taje Tayi wanka,
Lokacin da tafito Bandaki Tasanya kayan dana
Siya mata Tayi kwalliya gunun ban Sha'awa
gashi kayan sun matse jikinta Sai kusa dani
tazauna Saita Dau key din motata tace man Baffa
muyi wasa Nabaka minti biyu Idan harka kasa
Amsar key dinnan daga Hannuna to motar ta
zama tawa Sai nace mata Abun tursasawa ne
komi?
Tace Eh dole kayi Idan baka yiba To lallai
za'abarka abaya Domin wasan gadukkan alamu
zai dadi Sai nace mata muje zuwa Muka fara
kokuwa Duk sanda zan ta6a jikinta tsigar jikina
tashi Take Haka mukaci gaba dayin Wasan
Sainaga ta dau Key din tasakashi a Tsakanin
Brest dinta Gashi lokacin data ibar man Ya kusa
karewa Saura Secorn 30 Wasan ya kare Gashi
kuma tasa Key din Acikin rigar Nononta Haka
narintse Ido naburma hannuna aciki Ina saka
hannuna Sai Namanta Key Zan dauka Sai naga
jikinta yayi sanyi Naci Gaba da motsa hannuwa
na Acikin Waini Ina laluban key Sai tace Man Har
yanzu bakaga key dinba Nace Mata yanzu najishi
Haka nazaro hannuwa na Duk Sun jike saboda
Zufa Kunya ta Isheni Saita ceman Baffa kadawo
mucigaba da wasan nace mata Sai Anjima yunwa
nake ji bari Sai Anji
Sai tayi murmushi tace Allah yakaimu sai take
ceman Baffa yakamata yau Inyi mana girki Koh?
Sai nace mata toyayi Naje Nasiyo Shinkafa Da
sauransu Nabata Tashige Kicin Ni kuma nawuce
daki Naje Na kwanta Ina tunanin wasan da mukai
da ita Inayi Ina Dariya Karar waya tane ya katseni
daga Tunanin da nake Inayin Picking Sai naji
Mom dina tace Baffa Maganar da mukai
Nazuwana Kaduna yau ne fa Nashirya tun dazu
kai Nake jira Sai nace mata Mama kibari Sai jibi
Shine tasha kunu Nabaka Minti 2 Idan baka zoba
ni sai nazo Gidannaka Nace Mata a'a karki zo
ganinan zuwa Ina fita nace ma manasa Kiyi
hakuri Zanje Kaduna Amma yau zan dawo Zan kai
Mamana ne
Sai tace Bara nazo Mutafi tare Saina Fiddo Ido
nace mata me Kina haukane a'a badai dai bane
Sai Ince ma Ummata me? Tayi Shuru Idonta Yayi
Jawur Sai NaCE mata Manasa kiyi hakuri Manasa
Nafahimci wata gaskiya guda daya Hanyar datafi
da cewa kabi Saboda Rabuwa da Matsalolinka
Shine ka fuskanceta Saura minti 1 acikin lokacin
da Ummata tabani Wai inba hakaba zatazo
gidannan Bara natafi Sai nasa hannuna nashafi
Kuncinta nace mata ta kula Nafita da Sauri Ina
shiga mota Na debeta a 60 ina cikin tafiya Sai
naga Motar kanina Abdulhafeez ta gitta kuma
mom dina Ce a ciki kuma gidana zasu Nayi sauri
nayi kwana Nasha gabansu Nace Mama Ina
kuma zaki bayan nace maki ganinan zuwa Sai
tace Wai maye a gidanka da bakakaso Nagani?
Nace mata bakomai kedai shigo mutafi ,,,,
Muhadu a Part 3 gobe kamar yadda muka
** CIKIN DARE Part 3 ******
Mamana tashiga motar mukatafi Muna kan hanya
Ina tunanin Manasa Kai amma mamana ta kofsa
man Muna cikin tafiya Mamana Sai Magana take
amma bana jinta Data ga alamunfa Bata ita Nake
ba Sai ta ta6oni kai dan Ubanka Bakaji Ina maka
magana Baffa wai meke damunka ne? Nace mata
Mama Nifa Lafiya ta Klau Sai tayi Tsaki Danni
Jina Nayi Kamar mutuwa zanyi Jikina ya dau zafi
Kai sai Sarawa yake Dandanan Wani Zazza6i mai
karfi ya dauke Ni Mamana Tace Baffa yanzu
muna wani gari ne?
Nace Mata Mama Nifa bansan garin Da muke ba
Taja Tsaki Tatsuke Fuska Muna cikin tafiya
Kanwata Sameera Wadda 'Yar riko ce Agun
Mahaifiyar mu Sameera tun tana karama Mamana
ta dakko ta daga wani Kyauyen Katsina mai suna
Dandume Sameera ta dade tana nuna man
Soyayya Amma Gani Nake nawuce Da Class dinta
Ina cikin tuki Sameera ta kirani Ina yin Picking
Sai Naji tace Tsarki Ya tabba ta ga Ubangijin
daya daidaita Sautin Muryarka Ma'abocin sanyi
Nata6e baki Naja wani dogon Tsaki
Mitswwwwwwwww
Sai take cewa Yayana Komi zakamun wllh bazan
daina sonka ba Zata kara magana Na katseta
tare dayi mata Tsawa ke Dan uwarki Ina wasa
dake ne? Tayi shuru Saina kashe wayar Mamana
Fadi take kaida waye? Nabatarai nace mata Ni
'Yar wurin kice Sai tace Dan Ubanka yanzu
Sameera Kake ma wannan wulakancin?
Nayi shuru Bakaji nane? Sai na fiddo ido nace
mama Ai Raina ni zatayi Idan nasakamar mata
fuska Tai tsaki, Haka naci gaba da tafiya
Kwatsam Sai gamu a Kaduna State Buda Bakina
Nace Mama Badai Zaki Dade ba koh? Tace Idan
zan Dade Mezai faru? Nace mata A'a babu
Abinda zai faru Haka Isa gidan da mama Zata
Tana sauka Cikin motar Nace Mama Don Allah
karki dade Buda bakinta Sai cewa tayi Idan nade
Zaka Bugeni ne wai?
Nayi Shuru Haka na dunga Jiran Mamana Amma
taki fitowa Na kira wayarta akashe, Awancan
6angaren Manasa Tunanina ya hanata sukuni
Bata da waya ballan tana taji Muryata Wayyo
Manasa Manasa Kanta Ciwo Yake saboda
Tsabagin kuka da tayi Akaina Ni kam Ina Kaduna
Bansan Halin da Manasa take ciki ba, Misalin
karfe 6:30pm Mama Tafito Daga gidan data Shiga
Naci kuka na gaji Idanuwana Jajir Tana zuwa
tace man Baffa Na meyasa Naga Idanun ka
Jawur?
Nasha kunu ba komai Tayi Murmushi Muna shiga
mota Nace mata Mama kisa Bel Tace meyasa
Nace Idan bakisa ba 'yan sanda zasu kamamu
Tai sauri tasa Nafara Binmu Ahankali Harmuka
fita Cikin Kaduna Tunda Na fahimci mamana
Bacci take Habawa Tuni nasaki Mutarnan Tuna
Nina Manasa Naci gaba da Rushi Cikin 'yan
mintoci Sai gamu a Zaria Naje Na kai mamarmu
gida Ina Shiga Sai Naga Sameera taci kwalliya
Kirjinnan nata acike Fuskarta Sai Shainin take Kai
komi Najikinta Shainin Yake Nakaina Nasan
Sameera Kyakykyawa Ce Amma Girman kaina ya
Hana In Sakar mata fuska Tazo Tadur kusa tace
Yaya na Ga Abincin Naja tsaki nace mata wayace
kikawo Abincinnan?
Jikinta narawa Tace Wllh mama tace Nakawo
maka, Nace mata bar nangun Da sauri ta fita
falon Bayan nagama Naje ma mama to zantafi
gida Sai da safe Tace Allah ya huce gajiya Nafito
Da sauri Tunanina Naje Gida Gun manasa nasha
Life Ina fita Naga Sameera Jikin motata Idonta ya
Cika da Kwalla Sai nace mata Yadai lafiya Banigu
Natafi Sai ta durkusa agabana tana kuka Kamar
ranta Zai fita jikinta Tace Dan Allah Yayana
kafada man Laifin danayi maka Kake hukuntani
da Wannan tsanar taka?
Nace Tureta Tafadi Kasa Tana Ihu kankace haka
nace aguje da motata Ina zuwa Gida Nace ma
Talle mai gadi Kai wayazo nemana? Yace Ranka
yadade Wllh ba Wanda yazo Sai nace mai Kaci
abinc kuwa? Sai yace Eh Naci Bakuwarka Ce
Takawo man Sai nayi Murmushi Nace mai tana
Ciki? Yace Eh yalla6ai Sai nayi doguwar ajiyar
Zuciya Nace mai Sai da safe Kafin yayi magana
Nabar inda yace Ina Shiga ciki Natatar da
Manasa Saman doguwar Kujerar dake Falon
Gashi Dressing din da tayi Na barci Shi kanshi
tayar da Hankali yake, Nazo da sauri nazauna
Kusa Da Inda take Na Ta6ata Na Dora Hannuna
Saman Kirjinta Hankali na yayi matukar tashi da
naga tana yun kurin ture ni Nikuma Gurina naga
na Ai watar da Abinda Nayi niyya Tature ni Taja
tsaki Mitswwwww
Sai take ceman Ni da nakosa kadawo Amma
Yanzu jinake da baka dawo ba, Saidai nabita da
ido Tatashi tashiga daki Nakasa natsuwa nabita
dakin Ina zuwa Sai na kamata saida na aikata
abinda nayi niyya Saidai kuka take. Nima na
koma dakina ina tunanin ya akai na aikata haka.
Muhadu A Part 4 anjima Suwaye Suke son jin
karashen Labarin???
** CIKIN DARE Part 4 *****
Nashige dakina na kulle Ina ta tunanin meyasa
Wai na aikata Wannan Shirmen? Ammasar dana
kasa samu Kenan Haka Na kwanta bacci Asuba
nayi Natashi Nayi wanka Naje masallaci Koda
nadawo Sai nayi tunanin naleka Dakin Manasa
batare da Jin tsoron komiba Amma Tayaya Zan
shiga?
Sai kawai nabasar ni kaina ko kudi kabani bazan
iya Shiga dakin Da Manasa Take ciki ba Saboda
kunya Na wuce Dakina Naje nayi Lazimi Na roki
ubangiji da yayafe man kuskuren dana aikata,
Misalin karfe 7:30am Na fito daga dakina na tarar
da Manasa Zaune akan Kujera Nazo nazauna
kusa da Ita Ina bata Hakuri Sai tafashe da kuka
tana fadin Baffa dama katai makeni Don kaima
kabiya Bukatarka? Nayi shuru Baffa kayi min
alkawarin Zaka Kaini garinmu yau don haka
nashirya muje kakaini Sai nace mata kibari akawo
abinci muci mana Sai taja tsaki Mitswww Wllh
bazanci Abincin kaba Danni...


Read / Download CIKIN DARE

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album