Join Our WhatsApp Group

Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

KIN CUCE NI Complete Hausa Novel Document by KIN CUCE NI


KIN CUCE NI

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 15202



KIN CUCE NI

Reading Time: 1 Hours

Added On: 23, Jun 2024

Author: Oum Yasmeen ,The Nainarh KD ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : 07067953066, 09061890481

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 80.27 kb

File Type: txt

Views: 311+

Download: 119+

Last download: 13 hours ago

Description/Story: KIN CUCE NI





Gargadi





Bamu yarda wani ko wata suyi amfani da shashi na littafin nan ba ko juya shi batare da izinin mu ba ko mai da shi document 📄📃 in kunne ya ji jiki ya tsira


Ya Ubangiji kabamu iƙon rubuta dai dai ka hanamu rubuta ɓarna ya Allah ba bamu iƙon gamashi lafiya kamar yar da muka fara lafi
Wannan labari kirkirarre ne duk wanda yaga yayi dai dai da rayuwar sa to ya ɗauka arashi ne





*KIN CUCE NI*






_Story And Writing_


_By_


*
(Oum Yasmeen)
And
*_Khadeejarth Sabi'u Yahyah Kaduna_*
(Nainarh KD)_


https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k

```Duk kan yabo ya tabbata ga Ubangijin talikai ya Allah ka bamu ikon gama littafin nan lafiya, kamar yadda cikin amincewar ka zamu fara lafiya..```

*GARGADI!!!!!!*


_Bamu yar da wani ko wata suyi amfani da wani shashi na littafin ba ko kuma mai da shi Document in kunne yaji jiki ya tsira_




*_Ep one_*



Taƙu take ɗadɗai duk inda ta taka sai kaji yace ƙas tana taunar chewing gum wani ƙwai ta saki jikake yace tussh glass ɗin fusƙarta ta ɗaga sama ta saki dogon tsaki. Msssswww tace


"Wallahi in har ba zaku dena kwaso matattun ƙafafuwan ku ku kawo min gidana wallahi ba zaku dena ganin hulaƙanci kala kala ba nace muku me gidan nan yafi ƙarfin ku kuƙi yarda taurin kai yayi muku yawa ni wallahi na tsani in dinga ganin ku baki duk goro ,


Cikin baƙin ciki naseeba tace


"Yan zu fateesat hulaƙancin ki har ya kai haka Inna mai towo ƙanwar mama ba ce fa in kin manta in tuna miki?,


Ƙara sa saukowa tayi daga stairs case ɗin ta sheƙe da wata uwar dariya ta tafa hannaye tace


"Naseeba ce miki akai na kamu da cutar mantuwa nagane ko wace ce ita ƙanwar gyatumar ki ce domin ba zan ce mahaifiyar mijina ba domin tun ranar da ya auro ni na cire shi daga cikin dan gin ku tun huri ki faɗawa tsohuwa tayi gaggawar cire shi a sahun ƴa'ƴan ta domin ita ta haife shi amma yafi ƙarfin ta ?,


Kuka mai tuwo ta saki tace


"Amma fateesa kin cuce mu in Allah ya yarda sai kin ga ƙarshan ki naseeba ta shi mutafi kuma gida ba zamu fasa zuwa ba tun da ba na uban ki bane ,


Ƙaro sowa tayi cikin floor iya huɗuwa ya haɗu daga gani zaka san gidan me arziki ne ɗaya daga cikin luxury sofa ta zauna ta ɗora ƙafa ɗaya ƙan ɗaya tana gir giza kafa hannuwanta shaƙe da zoɓe daham da awarwaron daham tace


"SALAMATU DAUDA ME ALLO wallahi wanda kike ta ƙama ɗan yayar kine zan kira shi ya ci miki mutunci ,


hy my sweetheart lafiya nake jin warin talauci duk ya cika floor nan


Juyowa tayi tace


"Baby hayaniyar su ta tayar da ke daga baccin da ya ɗauke ki jiya mun kwana muna cin juna ,

Daga ita sai sleeping dress wata me net shara shara ba abin da ya ɓoye a jikin ta komai ana gani tace


"Ehwllh me ya kawo wan yanan old human ɗin ?,


Tsaki taja ta kamo hannun abokiyar sheɗancin nata ta zaunar da ita kusa da ita hannunta ta ɗora akan breast ɗin ta tana shafawa tace


"We wata aljanar ƴar ta ce ba lafiya shine tazo ya bata kuɗin magani ,


Ai kafin ta ƙarasa naseeba ta yo ƙan su hannunta me tuwo ta kama tace


''Naseeba barta kina ga sunana ta faɗa gatsal ba sakayawa zo mutafi Allah ya isa tsakanin mu da keee,



Dariya suka saki baby tace



"Yau nake jin wata jarabawa me kuma mukai miki ko talauci ne ya motsa kai wannan matar tana shan kebura,


Wallahi kuwa zo mu shiga ciki tashi tayi suka shiga

Tafiya suke yawa zasu faɗi ga yunwa ga zafin rana yawa zai fasa musu ƙwaƙwalwa tun daga tudun Yola har asibitin Murtala a ƙafa ɗakin da aka kwantar da ita ta shiga tana kwance rai a hannun Allah ba abin da a kai mata saboda ba ta siyi abin da aka rubuta mata ba wata nurser ce ta shigo tace


"Umma ku ceci rayuwar yarinyar nan ko ba kuga halin da take ciki ba blood transfer za ai mata jinin ta ya ƙone dole juyan jini za ai mata O+ muke nema shini jinin sa zai mata ,


Mayafin ta tasa ta share hawayen fusƙarta tace
"To, zan nemo ,


Juyawa tayi ta fita Naseeba tace


"Inna bara in tafi gida ko mama ta ajiye muni abinci in kawo miki kici tun da kin ga bata san na tawo gun ki ba,


A jiyar zuciya ta saki tace


"To Nagode naseeba Allah yayi albarka ,


Ameen Inna Allah ya bawa ƙanwata lafiya


Amin tace domin yanzu rayuwar duniyar ta fitar mata a rai yayan ta uwa ɗaya uba ɗaya yana gudun ta ɗan bata da shi ciwon ƙafar ta ta duba ya ƙara kumbura yan zu ta mutu ta bar ilham bata san wanne halin zata kasance ba ji tayi ta saki salati jini yana zuba a baƙin ta da sauri naseeba ta dawo ta yo kanta cikin kuka tace.........





"Inna Inna Dan Allah inna ki tashi ?,


Da ƙƴar ta iya buɗe baki tace



"Naseeba ki tafi ƙar ane miki kar ki damu ba abin da zai same ni insha'Allah,


A jiyar zuciya ta saki tace


"Inna ba zan iya tafiya in barku ba ,


Murmushi tayi wanda ake kira da yafi kuka ciwo tace


"Ƙar ki damu Allah zai kare mu ,


Tashi tayi tace


"To inna natafi ,


Allah ya kiyaye hanya bayan tafiyar ta tashi tayi da ƙƴar ta zauna a kusa da gadon ilham ta ƙura mata ido kowa na ɗakin sai harƙar gaban sa yake zuba ta gumi tayi wata shawara ce ta waɗo mata da sauri ta tashi ta nufi wani gado kusa da su tace


"Assalamu alaikum ya me jiki ,


Matar ce wacce ta ke jinyar yar ta ta amsa bata fuska a tsuke ganin haka yasa jikin inna ƙara sanyi tace


"Dan Allah baiwar Allah ki temaka min ki bani aron wayar ki zan kira ɗana ,


Duban wayar hannunta tayi ta ƙara haɗe rai tace


"Bani da chaji,


Baiwar Allah ungo tawa da sauri ta fito da wata ta ƙarda a zanin ta duk taji jiki tace


"Nagode dan Allah saka min ki kirami ita ,



Yarinyar ta dubi ta ƙardar tace



"Baiwar wannan ai bata ƙasar nan ba ce,


Gaban inna ne ya waɗi domin ba zata taɓa manta waba ganin ta na ƙarshe dashi hannun sa ya bata wannan number yace ko wani abu zai tashi tace iya sannin da tayimai baya karya dan Adam me canzawa amma duk Inda yake tasan zuciyar nan tasa da tsayawa a kan gaskiya tace


"Yanzu kenan ba zata yi kira ba ?,


Aa inna zata yi amma sai ansa kuɗi masu yawa kamar dubu biyu


Dan Allah yarnan ko flashing ne ki yimai


To Allah yasa ya kira a hand free ta sata har ta gama ƙarar ta ba aɗauka ba duban Inna tayi tace


"Ba aɗauka ba ,

To yarnan Nagode ai kina asibitin nan insha Allahu zaikira


Eh ina nan Allah yasa

Amin tace ta koma ta zauna shiru shiru naseeba bata dawo ba ga wata yunwa da take ji ilham ko motsi bata yi kadan kadan take fusgar numfashi

Wannan kenan



Tun daga soro zaka fara cin karo da yara kowa na sabgar gaban sa daga bakin titin unguwar dan dago in kace a kai ka gidan yan adakawa har gidan za a kai ka gini ne na da ya kusan ruttawa wata ƙatuwar kwata ce a soron da ƙƴar na huce ciki gidan na shiga saboda jin alamun ana magana da karfi wani tsoho na zai kai shekara saba'in rigar sa duk a ƙode yace


"wanne dan iskanne ya shigar min ɗaki ya dauke sabuluna ?,


Ko wacce aikin gaban ta take ba wacce ta kula shi sauran yaran da suke cikin gidan sun yi tsuru tsuru ɗakin inna salamatu yaje domin ya ɗan ƙo ilham ya naɗa mata duka a cewar shi tun da aka haife ta ya dena Samu motar da yake ja ta ƙune ƙurmus ƙafa yasa ya tura ƙofar wayam ya gani juyowa yayi yace


"Ke hansatu inna salamatu,


tuƙunyar da ta wanke ta shinkafar siyarwar ta ta ɗora akan murhu sosai huta ke ci ga wata irin rana da ake yi gyara baƙin zaninta tace



"Owo ka bani ajiyar ta ?,


Wani yaro ya yake zaune ya goge majinar...


Read / Download KIN CUCE NI

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album