Join Our WhatsApp Group

KUNCIN RAYUWA Complete Hausa Novel Document by KUNCIN RAYUWA


KUNCIN RAYUWA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 33296



KUNCIN RAYUWA

Reading Time: 2 Hours

Added On: 07, Sep 2023

Author: Nana Diso ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 194.41 kb

File Type: txt

Views: 622+

Download: 222+

Last download: 2 days ago

Description/Story: KUNCIN RAYUWA
Na Nana Diso
Complet
Ebook creat by Shuraih Usman
Ebook publish by www.hausaebooks.com.ng
Ebook din nan yazo maku ne daga shafin www.hausaebooks.com.ng
Kuna ziyartar shafinmu don samun sababbin littatafai
Ga duk wanda ke bukatar ebooks nashi ya samu shiga cikin wepsite namu sai ya turo mana da littafin ta Email namu hausaebooks@gmail.com

KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
[2/27, 10:22 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 1
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
Wallahi Allah Alhaji abunda kakiye ba ka kyauta wa, Abu
ya isheni anriga an gama dakai sai abunda laraba tace
wallahi bazaiyu wuba, kowa fa auransa kakiye koma
kowa yanada yara acikin gidanan ni ce uwar gida Ne
yakamata aci sai abunda nafada za'ayi zakayi, sallama su
kaji Alhaji yayi saurin zabura hajiya sannu da zuwa,
hajiya fatima sakin baki tayi yadda taga Alhaji Yana
kyakyarwa yaga hajiya laraba, lallai ne alhaji sahibar ka
tazo dole katashi kafara magana kee fatima ki iya bakinki
abun ya'isa hajiyar zaki zaga! Hajiya laraba tace alhaji
jika kwanta banason kana Bata ranka to hajiya Ina fatan
kikwana lpya, hajiya laraba tace shige muji, haka alhaji
yahuce daki sumi sumi, hajiya laraba, takalli hajiya
fatima tace baki ga komai ba tukunna, sai na mayar daki
wulakantaci ya, kuma sai kin fuskan ci KUNCIN
RAYUWA...........urs Nana diso💕💕💕
[3/4, 9:47 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 2
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
hajiya fatima tayi wane murmushi mai ciki da takaice,
hajiya laraba kinan kina bani mamaki, lallai babu Allah a
lamarinki Kuma kisani Ne da Allah na dogara baki isa
kiyimun abunda Allah bai rubuta ba, kee hajiya fatima
kisane ko yau naso alhaji yasakike wallahi Sai ya sakike,
dan haka kibi ahankali, domin kinsan nice tauraruwar
gidan nan, hajiya fatima tace Allah Dai yasawake haka
Dai kikace, duniyace kowa yayi dakyau zai gani, hajiya
laraba Daria tasaka mai ciki da takaici acikinta, kije ki
dauramin tuwan shinkafa domin yau banajin zan iya
shiga kitchen ba, hajiya laraba mayi amfanin yaran mu
bayan kinsan sun girma, Akan me za'adinga sangarta su,
ko da kin sangarta nake to kada ki sangarta 'ya'yana,
hajiya fatima na fahimci bakida hankali kin manta
'ya'yanki bakida iko dasu malama kifita kije kidaura san
wa, ko kuma ranki yabaci, hajiya fatima cike da kwallah
tabar Dakin tana fita tahadu da nafeesa tadawo daga
makaranta, nafeesa tahayi sama ko kallon hajiya fatima
batayiba, haka tashige tayi murmushi, tun safe take cikin
kitchen ba tafiba Sai da ta tabbatar tagama tayi wanke
wanke tashari gurin, tana shiga dakinta tayi wanka tasaka
wata duguwar rigar atampha ta zub'buda hijjabi tayi
sallah tunda tai'dar taki faman yin kuka tare da adduar
Allah yajiyo mata da hankalin 'ya'yanta da mijinta, bata
bar Kan dad'dumar ba Sai bayan isha'i bacci ne yafara
i'banta, muryar alhaji taji Kamar a mafarki taji alhaji
yana cewa kee fatima afurgice tatashi tana fitowa tsakar
gidan kowa Yana zaune, ta durkusa tace alhaji gani yace
mahaukaciya baki da hankali in banda hauka darashin
sanin darajar miji kowa yazo yayimun sannu dazuwa
Amma ke kina 'daka, hajiya laraba cikin kisisina tace
alhaji kayi hakuri rashin tarbiya ne, tace wallahi alhaji
banjiba shigowarka ba bacci ya kwashe ni, mai kekayi
bayan duk uban abincin nan hajiya laraba ce tadafa,
mamaki yakama hajiya fatima tace bakomai alhaji Allah
yahuce zuciyarka, ai wallahi bazanyi hakuri ba, gobe
bazaki kwana adakina ba nabarwa hajiya girken ki, hajiya
Fatima tana kuka tace alhaji waĺlahi kije tsoron kasani
inada hakki akanka kayi mata afuwa abisa lifuffukana,Kar
ka rikeni azuciyarka, Idan zakayi mun fada, Kayi mun
daga ni sai Kai,Ba agaban yara ba, kuma ba a tsakar gida
ba, 'ya'yana ne bai kamata aci malama kiyimun shiru,
nasiyo less bazan bakiba, hajiya labara cikin makirci tace
alhaji yazancen umara, yace ai wallahi banda
mahaukaciyar nan ina nufin fatima......
Ibrahim ne yashigo yatarar da hajiyarsu acikin daki
tanata kuka yace umma kidaina kuka danallah, Ibrahim
ku biyar na haifa kai kadai ne, mai sona, 'ya'yana guda
uku kishiyata tajanyi su guda daya alhaji yayi kyautarsa,
kaima da karfin addua Allah yabarmin kai, tunda nazo
duniya bantaba cutar wani ba wallahi, Amma kuma
Nake fahimtar 'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng, abubakar yace umma
kidaina kuka dan Allah, tace to abubakar Allah yayimaka
albarka....
ASALIN SU
urs Nana diso💕💕💕
[3/6, 7:57 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 3
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
Alhaji salisu binbo shaharar-ran Dan kasuwani kowa ya
sonsa su hudu mahaifiyarsa tahaifa, abdullahi,
salisu,Amina Sai auwalu mahaifansu sun mutu tun suna
kanana wanda kishiyar uwace ta raine su Wanda sun
tashi cikin wahala, tunda tafara ri'kon su Bata taba
sassauta musu ba, ba ma aci alhaji salisu Wanda shi Sai
tadinga dura masa tallan lemo Na kala in baiyi ciniki ba
aranar Sai tasa 'ya'yanta su faruku sun zanishi, ahaka ta
aurar da kanwarsa, sauran yayan sa ta turasu kasuwa
shekarar sa 20 Bai fara sana'a ba gashi baiyi karatu Mai
zurfiba, ahaka yasamu muktar babban yayansu yace
yataimaka yadauke shi koda dako ne yadinga yimusu,
Anan mukhtar yanuna 'Yan ubance yace daya dauke shi
gwala yadauke mahauka tan unguwan nan, maganar
tayiwa salisu muni Amma haka yadanneta ya
hakura,Salisu Sai yafi wata Bai saka ko kwandala a
hannun sa ba, yau yaji kasuwa ko zai samu wanda zai
taimake shi ahaka yaji yadawo babu wanda yakalle shi,
Yana tafi Yana tunanin rayuwa dama haka rayuwar take,
ayayin dahya karasa gida yunwa yakeji kamar me, yana
zuwa yatarar da 'yar autar su a kitchen yace subai'a zuba
mun abinci kai tsayi tace bazata zuba ba, yace subai'a ne
sa'anki ne dazaki gayamun haka, budar bakinta Sai cewa
tayi Dallah da'kire yimun shiru, baice mata komai ba
haka yafita daga kitchen din yahuce gidan makocin su
yayi mai sallah yace danallah dako ya kison yadinga
yimasa yace to ya aminci, haka yadinga yin sana'ar sa,
batare da ya raina taba ahaka salisu ya kasance cikin
KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng akwana tashi ga mai rai Kamar yaune,
alhaji salisu yazama Sha hararrin Mai kudi, wanda kudin
ma Har tsora tashi suke yi, arana Sai ya bude Sama da
dila dubu biyar Amma kayansa basa kwana, ahaka
yadinga naiman matar aure haka kishiyar babarsa
tahadashi da hajiya laraba wacce kowa yasan mahaifinta
boka ne a cikin Garin kibya haka hajiya laraba suka shiga
suka fita sai da aka aura masa ita alokacin da aka daura
aure da daddare da aka kai masa amarya yana ta
zumudi,amma adaran daya sadu daita Sai yajita
amatsayin bazawara yayi takaice wanda Anan ranshi
yabaci, ahaka suka dinga rayuwar su inda alhaji salisu
yazama mijintace tasaka shi yamanta da yan'uwan sa,
Sai abunda tace shi akeyi, yayanta guda hudu biyu mata
biyu maza, rukayya da maryam Sai usman da sunusi,
yarane sangar tattu, duk shekara Sai sun fita kasar
waje......
A hanyar alhaji salisu ta zuwa kasuwa kullum Sai
yahadu da wata farar yarinya ,ahaka ya shiga yadinga ko
karin Sai ya aureta, hajiya laraba tadinga zan bada asiri
amma mahaifinta yace ta hakura yakara auren zasu jefa
matar cikin KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng, haka akayi auren a cikin
shekarar tunda h.Fatima tafara rayuwa a cikin gidan
kullum Sai taji tagaida hajiya laraba tayimata aiki kullum
cikin bauta take, yau yakasance ranar lahadi rukayya
tazo tace anty fati hajiya zatayi miki asir...........
Urs Nana diso💕💕💕
[3/27, 1:02 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 4
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
Haka rukayya ta taho aguje, ko sallama batayiba tatarar
da anty fati Akan sallaya tace anty fati hajiya zatayi miki
asiri, anty fatima tace kee rukayya a'ina kikaje maganar
nan banson karyafa, rukayya tace wallahi dagaske nakeyi
yanzu ma naji ance boka zai turo tattabara ta ajiye miki
laya kina dauka zakifara cuta, anty fati tace babu kyau
rukkayya kidaina kawomin zancen mahaifiyar ki,
rukayya tace wallahi anty baki taba cuta taba Dan Haka
duk inda Naga za'a cuceki Sai nagaya miki, anty tace to
nagode tashi kitafi, Haka rukkayya tatashi takoma dakin
su,anty fatima tana ta tunanin Mai yasa hajiyar su taki
mugayin hali, anty Fatimah tatashi tashiga kitchen ta
dura abinci tahada lemon tsamiya, tana zuwa daki dauko
sukari, ai kuwa usman yashigo yadauki lemon tana
shigowa taganshi ta washi baki oh ni usman inazakaji da
lemon na mahaifinku ne, usman yace ai naganki kina
barbadi to bazai sha ba zubarwa zanyi, takalle shi tayi
murmushi tace zamaki daina murmushi kifara kuka kiri
kiri, yaja tsaki yafice, Haka takarasa girkin sai ga sumayya
tashigo faiza tashigo anty fati tace sannunki 'yata zo
Kikarasan rabon abincin nan faiza tace hajiya tace
mudaina taimakon ki, faiza karfa kimanta hajiya laraba
bata haife ki ba, nice mahaifiyarki Kuma, faizah sai kuwa
fita tayi daga kitchen din, hajiya fatima batasan lokacin
da kuka yawanke idonta ba lallai ne takarfi dayaji an
rabani da 'ya'ya babu faixa ba hadiza, to gwara gwara
kursum ita tana gaidani,ahaka tagama sake sa'kinta,
tadauki abincin alhaji ta tafi dashi dakinta sai data shirya
sannan tadauke abincin takaima sa sallama tayi sannan
ta tsugunna Har kasa tace inayini alhaji, yafara yimata
masifa kee banaci miki Nadaina cin abincinki ba sai
nahuce ba, fita nace ki fita banson ganinki, alhaji
danAllah kayi hakuri wallahi bansan laifen danayi maka
ba Allah yahuce zuciyar ka ,fita naci kuma ki shirya
kayanki gobe ki tafi gida domin na biyawa kowa dubai
daganan sai umara zasu huce, to alhaji nagode tunda ai
harda ya'ya na, oho miki kidaice bazan biya miki ba.....
Washe gari da sassafe kursum tashigo dakinta tace
umma ina kwana, umma kiye hakuri Idan ina batamiki
rai wallahi duk kwanan danakiye adakin hajiya wallahi
duk ba'asan raina baniba kuma karna dawo gurinki
alhaji ya wulakanta ne, bakomai kursum tashi kitafi Kar
Ace wani abun Allah yayimuku albarka, Allah yakiyaye
hanya sai kun dawo, au umma badaki za'ajeba? eh
kursum, tana kuka tabar dakin, anty Fatimah tashirya
kayanta tanufi gida tana zuwa inna tace fadima lpia tace
lpya lou Tagaya mata tafiya zasuyi inna ce Allah yakaisu
lpya, ke kuma abunda nakeso daki shine k.......
Urs Nana diso💕💕💕
[3/27, 1:02 PM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 5
'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
To fatima abunda nakeso daki shine hakuri duk
abunda mijinki zaimiki karki ce zaki rama abunda hakuri
bai bayarba rashinsa bazai bakiba yanzu bari mahaifinki
yadawo muji mai zaice, hajiya fatima tacewa mahaifiyar
ta ai wallahi yadda kika sanni har yanzu ban janjaba
matsalata bata huce matsalar 'ya'yana da akarabani dasu
yanzu aci dukan su anrabi dasu ibrahim kadai
akabarmin kuma an rabashi da babansa bayayi mai
komai yanzu makocin mune yataimaka yakaishe
shagonsa yaki aebo masa kaya, kullum yakan sallame shi
da dubu daya da dare, kuma kiduba kigani Makaranta
yake zuwa da wannan kudin yake komai, innalillahi wa
inna ilahhirrajiun, yanzu wannan hali kike ciki Amma
baki taba gayamun munba, duk lokacin da naganki cikin
damuwa sai kice mun bakomai, kinfi kowa sani fatima
mahaifinki yakasance mai kudi, Amma danki tana chan
Yana wulakanta, murya sukaji daga Sama ibrahim ne
yace kada a naimar mun taimako agurin kowa ina
gayawa Allah kuma zai isar mu, cikin dadin da Yan
uwana sukeji banason najishi Yanzu zan cigaba da hakuri
komai zai huce, hajia Fatima tace ibrahim a ya'yana nafi
sonka kuma banson ka wahala Amma komai zai huce
Allah yayimaka albarka yace amen yafita.....
Yan saudia masu ibada sunayi masu kashi kudi suma
suna tayi, tunda sukaji alhaji yaki kashe musu kudi inda
ya sayar wa hajiya laraba, faiza takalle mahaifin nata tace
baba anty fa bakasiya mata, wata tsawa da hajiya
tadakawa faiza sai da ta tsorata lallai faiza kishiyata kike
tayawa kishi ko karkimanta ne Nahaifike ko ya'yanta
basu ci komaiba saiki, faiza tace ai gaskiya ce sai nafada
wallahi abunda kukeyi wallahi babu kyau, alhaji ne
yawanka mata mari, faiza tace Lallai mata suna da
hakkoki masu
yawa a kan mazajensu kamar yadda su ma maza suke da
hakkoki a kan matansu, Haka kuma hadisi ya tabbata
daga Mu’awiyyatul Kushairi radhiyallahu
ya ce: Na ce ya Manzon Allah sallallahu alaihi wa sallama,
mene ne hakkin matar daya daga cikinmu akansa?
SaiManzon Allah SAW yace:ka ciyar da ita, idan ka ci,
kuma ka tufatar da ita,idan ka tufata, kuma kada ka doke
ta a fuska, kuma kada ka munana mata, kuma kada ka
kaurace matasai a cikin dakinta, danhaka baba kayi
tunani akan maganata batabbar zakaji gaskiya acikinta
masallaci tatafi, tunda faiza tafita baba yayi shiru, hajiya
tace karka damu faiza yarinyace.....
Hello ibrahim ko kallonta baiyiba, nasan kasan fuskata
tunda kashigo skull dinnan nalura dakai kusan yau
shekara 4 kenan, she ne naci please zamu iya zama
friend's? Ibrahim yace kirasa da wanda zakiyi abota sai
na miji to kisani niba irin mutanen nan baniba, karatu ne
agabana, to sunana aisha kuma inbanda abunka ibrahim
ai kai kagama sa'a duk da cin hancin da akeyi shekara 3
kai kake daukar first class, ibrahim yace to mai
yashafeki, yatashi zai bar gurin aisha tace tunda Haka
kazaba ibrahim sai na hadaka da KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng...........
Urs Nana diso
[4/6, 7:00 AM] ✨Ķùbŕìéh çìè bèŕvièŕ: 6
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng daga www.hausaebooks.com.ng
🌻🌴🌴🌻🌴🌴
Murmushi Ibrahim yayi Mai 'kayatarwa, lallai rayuwa
tajanza yanzu kuma mata su suke bin maza, Allah yasa
mudace, haka yashiga lecture Bai fitoba Sai gurin karfe
5, direct gida yahuce, daf dazai shiga gida yahadu da
usman Yana iban kayan abinci a store, Ibrahim Har
yahuce Kamar bazai kulashiba sai kuma yadawo daga
baya yace yaya usman barka da yamma, usman yadallah
masa harara sannan yace sannu munafiki kadawo kaga
mai nadauka a store, to kayan abinci na dauka da
ashana, Ibrahim yagada kansa yace lallai yaya usman ina
gudar maka ranar da Baba zai mutu lokacin zaka shiga
KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng, Ace a Shana ma bazaka siyaba Sai Dai
abaka wannan mutuwar zuciya Har ina, usman yace
yimun shiru munafiki ai zakaga sharrin dazan Maka da
Kai da uwartaka kune acikin 'KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng, Ibrahim Bai
Kara tofa komai ba Yashiga yayi sallah sannan yafito
zuwa gurin umman sa, akasarin bashida kudi akafa yaje,
domin yar dare biyun sa gobe da'ita zaije skul, tunda
ya'isa ya zauna a palour ya huta haka anty fati tafito tace
sannun ka da zuwa Ibrahim Har kasa ya durkusa yagaida
ta, ta zubo mai abinci yace Yana gamawa yace umma
tace ya'akayi Ibrahim yabata labarin yarinyar
makarantar su, umma tace karka damu komai zai
huce,suna zaune ringing din waya sukaji hajiya fati tana
dauka taji muryar alhaji yana cewa kee fati kije kigyara
gidannan gobe zamu dawo, kuka yawanke fuskarta
dashi, Ibrahim yace gaskiya umma karkije, tace aa
Ibrahim bakomai zanji na gyara gidan , hajiya fati tace
yaushe zakaji kauye gurin dan uwanka naga ka kwana
biyu bakajiba, wallahi umma rashin kudine da inada
kudi datune naji, wata kwallah tacika idon umma,
Ibrahim yace umma gobe to zani walhi banda kudi karki
zata kin zuwa nayi, umma tace Ibrahim Kenan aiko karya
kayimun nayarda saboda kaine kadai kake sona a
'ya'yana, abunda yasani kuka kaninka da aka dauka haka
kurin aka kaishe gidan da ba'ason sa yana Chan cikin
KUNCIN RAYUWA daga www.hausaebooks.com.ng, gaskiya abunda alhaji salihu yayimun sai
Allah yasaka mani, Ibrahim yace ai ko baki fadaba,
hajiya fati ta laluba jakarta tace anshi wannan dubu
dayar Ibrahim yace aa umma 'kirike, aa Ibrahim ka ansa
kodan makaranta dazu alhaji yabani dazai tafi kasuwa,
kayi gaba sai nataho yace to umma nagode, tunda yafito
yana tafiya Akan hanya kyawawan halayen mahaifiyar sa
yake mamaki, ayi tayi mata wulakanci Amma bata
nunawa, Ibrahim yace Allah sarki ummata matsalarta
daya gyamatar mutane wane sa'in,ahaka yana tafi yana
zancin zuci ya isa gida...........
Anty fati tana shiga gidan taga yadda yayi kaca_kaca ga
uban bula da wanke_wanke dakinta tabude tafara
gyarawa sannan tashiga Dakin alhajin tagyara tsaf, duk
dakunan gidan saida ta gyara tsaf, tafito da kayan wanke
sai ga Ibrahim yashigo yace umma sannu Bari na sharo
dakunan,aa ai har...


Read / Download KUNCIN RAYUWA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album