Join Our WhatsApp Group

ZEENATU Complete Hausa Novel Document by ZEENATU


ZEENATU

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 54637



ZEENATU

Reading Time: 4 Hours

Added On: 27, Jun 2023

Author: Queen Miemie ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : NAGARTA WRITERS ASSOCIASION

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 304.16 kb

File Type: txt

Views: 733+

Download: 405+

Last download: 2 days ago

Description/Story: .
. [9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page 1*
♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ ♠ .

®NWA * BISMILLAHIR RAHMANIR RAHEEM*

*dedicated to bena &Lubie*

*Notes :Banyi wan nan littafi Dan cin zarafin wani,ko wata ba acikin littafin wani abun true ne wani Kuma na k'aga da kaina ne don ya k'ara armashi ,banyi don cin zarafin wani ko wata ba ,duk wanda yaga yai dede da lyf nasa Arashi ne*

**********

Sunday 13 ga watan July 2010 K'arfe goma da rabi 10am dede ta fito sanye d'aure da d'aurin k'irji ta d'ora karamin hijab da alama wanka Zatai, kitchen ta shiga ta fito ta d'anyi tsaki inda ta k'wala kiran .... "Sadiq! Sadiq! Wai kana inane "? Tsayawa tai tana huci da mirrow ahannu tana duba afuskarta Saboda kurkum en da ta saka ,tsaki tayi tai side en d'akin Sadiq ta shiga ta buga gadon da Sadiq keta sharara bacci. " Ah lallema bacci kake kwasa ko to wallahi sai ka tashi", sadiq ta fad'a da k'arfi ,tashi yai zaune yana mik'a tareda mutstsike Ido Alamar baccin bai sake shi ba,"haba ya zee me yasa sei mutum na bacci kizo Kina tashin sa? haba ay wan nan bayi bane" yai tsaki, "ah lalle Sadiq wuyanka yayi kauri to ka tashi kayo cefane don yanzu 11 don kaga mom da sauran 'yan gidan basa nan shine zaka kwanta ko so kake Ni naje gaka agida"? .

****** ***
"to Ni kad'ai ne agidan? ina Faty ita taje man seni da kika raina to wallahi baza Ni ba,kinsan dai Yau weekend wallahi ko kinfi Mayen k'arfe naci Yau ranar Hutu nane haka kawai kinsa kai na na ciwo kin wani saka Abu afuska kamar aljana" duka ta kai mai ya kau ce "wallahi saduqu Yau baka da kwano agidan nan sai dai kaci walk'iya " tashi yay ya nuna ta da yatsa "kifa Dena cemun saduqu idan bara ki ce mun Sadiq ba Ki shiru". " Anfad'a saduqu wallahi yau baka da abinci agidan nan ,Allah ya soka Yau 'yan fad'an basa kaina kasan de halina ,Yau cike nake dam da kud'I shi'isa zan saurarra maka ,don rashin kunya ina ya yarka muna sa'insa dakai" haushi ne ya ishe shi don ya tsani atada shi a bacci duk sai yaji wani iri, "malama Ki fita kona hamb'arar dake almasifatu kawai" dariya tai tace zaka gane kurenka ne Yau. . ********* fita tai ta banko mai k'ofar suk Dan yaji haushi ,wanko fuskarta tai abakin famfo ta shiga d'aki ta d'au mirrow ta duba fuskarta taga tai fes murmushi tai ta zari mayafi ta fita siiyan kayan miyaan....kad'an kenan Daga ZEENATU . . *© Queen meemi* .
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page2*
.
♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠.
. *®NWA*

. tafiya take da sauri sauri don ta siyo kayan miyan ta dawo da wuri ,bayan tayo cefanen munay da Aneesa kawayen ta na islamiyar su adede bakin bishiya suna hira ,munay tace" Aneesa kinga zee dama abinda Abu mai kitso tafad'a Gaskyne"? Aneesa tace" nifa ban San maganar ba ,nan munay ta janyo kunnen Aneesa ta rad'a mata dagowa tai "ke Dan Allah tab ,bari mu mata Magana ,Munay tace zeenat ,zee dake sauri Sam bata lura dasu ba jin Ana kiran ta ta juya arba tai dasu ahhh" manyan k'asa dama kuna nan" kallon juna sukai suka jun-jina kai. .

*************

gaisawa sukai inda Aneesa tace" wai ni zeenat mijin naki tafiya yai ne naganki agida wajen 2 month fa" ?,munay dake zungurar Aneesa kar ta Jan gwalo musu masifa nan kwaa zee ta aje Kayan miyan agefe ta gyara zaaman mayafinta "to magulmata ay dama tin sanda naji kun kirani nasan da gulma abakin ku ,to Dan k'aniyar ku meye ruwan ku da rayuwa ta idan ma kaso auren nai bata shafeku ba banzaye nade fi wanda ko lalle ba' a tab'a saka suba",Aneesa da yake tafi tafi munay fad'a ta kalleta ke dallah zee saurarra kinji mun ambaci kaso aure harda zakina cemana muna fukai ,tabbas maganar Abu mai kitso gaskiyace ashe anji kunya"ji kake tas tas zeena ta kai ma Aneesa maree tare da nuna ta da yatsa "Ni ba kanwar laasa bace kin san bana barin ta kwana karki manta zeemasifa Nake domin kinfi kowa sanina a school ban san gulma Kuma wallahi Abu mai kitso zata rena kanta munafukan banza da wofi ta kalli munay ta Harare ta ta d'au kayan miyanta tai gaba ,tana tafiya tana huci haka ta shiga gidan su Lokacin Sadiq ya biyo Faty zai daka bangaje zee tai take zee ta kamota ta d'uma mata dundu tahau ta da bala'I kuka sosai Faty Keyi "Kiyi hkr ya zee ya Sadiq ne ya biyoni zai dake Ni don na ta sheshi Daga barci ya ban Hansin zan sayo book " . . ************* "dallah malama yiwa mutane shuru kin san de saduqu mugune in yana mayen baccin nan nasa Ni matsa kiban gu karna huce akanki don raina abace yake" ,sanin Halin yayar tata yasa ta matsa. Aje mayafinta tai ta gyara kayan miyan duba agogo tai taga 12 tayi tsaki tad'ebi kad'an Daga kayan miyar zata jajjaga sanin idan tajira marked'e har 3 sai tai muusu ba agama ba ga blender ensu ta lalace ,sharp -sharp tai markad'en ta D'ora jallof rice ,sai wajen 2:30 ta gama ,bayan tayi wanka ,ta zuba musu itada Faty suna ci afalo sunsa film en D'an ibro suna kalla.

********

Sadiq ne ya fito Daga d'akinsa ya shiga kitchen ya d'au fillet ya bud'e flaks ya d'ebe abinci taf ya juya zai d'au spoon Faty ta shiga d'aukan cup da gudu ta juya "ya zee Sadiq ya hanani d'au ka da sauri zee ta fita ta shiga kitchen en ganin ya cika fillet da abinci yasa ta d'auke "wallahi saduqu baza kaci abincin nan ba" juyowa yai "wallahi sai naci ay bake kika kawo abincin ba " dan bani na kawo ba aini na girka nan nace kayo cefane kak'i " juyewa tai a flks ta d'auke takai can cikin d'akin mum nasu ganin ba sarki sai Allah ya fita yana tsaki ,yana k'wafa kofar gida yaje ya zauna , wajen 4 ya koma gidan ya gansu sai sharar bacci suke silalawa yai ya d'auke flask en ya iba ya aje a kitchen yaci ya fice .

**********

wajen 6 mum nasu suka dawo nan gida ya har gitse, zeena sai bala'I take kan Sadiq tad'au abinci saida mum ta bata hkr hira suke tayi sadiya me bin Sadiq sautsayi yasa ta zubarwa da zee humra enta, duka tai mata kuka sosai sadeey keyi mum na zaune a kan tabarma tai tsaki wai" ke zeena mesa Baki da hak'uri ne? Kome akai miki Saikin rama haba Baki da Aiki sai masifa ba zafa kizo Ki takurawa yarana ba mesa l Baki zamanki agidanki ba". Fitowa tai ta turo Baki da hijab tace Allah" mum Yau raina ab'ace yake" mum ta kalleta tace "haka de kurlum kice ranki ab'ace kide dunga Sawa zuciyanki ruwan sanyi ,ruwan alwala ta d'auko ta tsuguna tanayi "haba ayi mutum ba hkr "haushi ne ya isheta ta saka takalminta tai waje tana huci............... *©Queen meemi*
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page3*

. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. ♠.
.
*®NWA*
. bayan fitarta bata zame ko ina ba sai gidan Abu mai kitso Sallama take ta dokawa kallon gidan tai ta tab'e Baki ,Sallama ta kuma dokawa Abu tafito Daga d'aki" Aa zeena ce Yau hala de yau kitson kike so wan nan uban kan naki me yawa da tsawo dama yaci ace Kina kitse shi Amma naga ke Baki son kitso". Hannu ta d'aga wa Abu alamar tai mata shuru ,kujera 'yar tsuguno ta d'auka ta zauna ta kalli Abu ta turo d'an kwalinta gaba. "Abu idan kin gama soki burutsun naki sai Ki tsaya na d'ora Daga inda kika tsaya,yanzu Abu abinda kikai ya dace kenan meye ruwanki dani wai zakina cewa nakaso aure harda gayawa su munay da gurmanki da komi ay wallahi badon ina jin kunayarki Dana miki tatas kin san Ni bana ragowa domin Ni zafi ce kana mun zan maka don haka akula don haka sai anjima", sakato Abun tai ta tab'e Baki tashigo d'aki domin tasan itace da lefi.

************

8:pm Zee na zaune tana gyara kayan business nata data keyi ,k'irrr wayarta tai k'ara dubawa tai taga me kiran tsaki tai ta basar wajen 3 times Ana bigowa Amma Batai pickin ba wayar aka kuma kira ra d'auka afusace "malam ko naci wani Abu bam baka ba zakana kirana kasan banida sauran wani issues dakai yanzu don haka leave me alone" Daga can akace pls" zee kiyi hkr balaifina bane ba kema kin sani baran iya rayuwa babu ke ba zee ta,pls ",tsaki tayi haidar na gayama ka k'yaleni kabi wani Sarkin" kit ta kashe wayar "ayi mutum da naci" .

*************

Sadiq ne ya shigo d'akin ganin kudi ahannun zeee yace "ah ya zee hannunki da kyau zama yai gefen ta yad'au wata powder Alin yana juyawa "nawa wan nan "?d'agowa tai ta kalleshi "600hundred me Zakai dashi kai ba mace ba "? Dariya yasa lalle" ashe haka kike cin kud'in mutane yanzu wan nan abar har 600 hundred tab Ni de in kin sai dan 200 gata "wait Sadiq wai me zakai da powder? "My fiancy zan sai dawa tana gogawa afuskar ta idan naje zance"dariya ta fara harda su tafi ,mum ce ta shigo d'akin Yau zeena da Sadiq ke shiri ,mum" ashe Sadiq nada budurwa da sauri ya toshe bakin ta ,Allah mum k'arya take k'arami dani zan budurwa abin ne yabaw mum dariya tace" ai Batai k'arya ba tunda yanzu zamani yazo don rashin kunya sai kaga yaro yaje gun wadda ta girmesa zance", "sosai ma mum ,harda cewa zai sai da mata tana shafawa afuskarta don yagani yaji dadi. "Allah mum k'arya take sai sunne kai yake ,kallonsa mum tai tace Banda de shirme yanzu karatu ne gabanka ba harkar Shime ba ,da gudu ya fita zee ta fashe da dariya.

****************

"zeena" Naam mami Ki" saurareni kiji d'azu babanki ya bani sak'o gunki yace wai ya maganar koma warki gidan haidar yace Bazai miki dole ba. Tunda abun ya had'o da iyayen haidar in yace bai son akoma yar gidan Jiya,domin Jiya sai da haidar yaje gun sa. Kan maganar" kuka zee ta fara Ni mum bazan koma ba yanzu har kin manta abunda sukai mun Allah mum ku kyaleshi Ni na hkr Allah ya had'a kowa da rabonsa "shuru mum tayi nad'an lokaci san nan tace" To Allah yasa hakan shiyafi alkairi " kasa kasa zeena tai dariya tareda cewa "Ameeen" sai" kuma Ki koma school sosaima mum, tashi tai ta shige d'aki Jikinta asanyaye tana tuno haidar missn ensa take sosai................. © *Queen meemi* ,
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page4* .

♠ ♠ ♠ ♠ ♠. ♠. ♠. ♠. ♠. .
*®NWA*

. *[ Mon 5 Sep 2016]*

*Wacece ZEENATU*
Asalin mahaifan Zeenatu Malam kabir da bilki fulanin garko ne dake cikin kano state aikin gwabnati ne ya kai mahaifin Zeenatu jigawa inda ya ke Aiki a k'aramar hukumar Dutse local government, su biyar ne 'ya'yansu Zeenatu itace babba sai Sadiq dake bi mata ,sai sadeey, fatyma da autansu Khalid,gidan su ba wani babba bane Amma Saboda akwai tsafta kullum zaka kaganshi fes fes Maman su na sana'ar saida atampofi dede gwargwado suna da Rufun asiri ,Zeenatu tun tana yarinya Allah yayita rigimarmiya kwata- kwata bata da hkr duk abinda kai mata sai ta rama komi k'an -kantar sa,ga tarar fad'a koba da ita ake ba sai ta sai fad'an Zeenatu na shekara goma shabiyu Lokacin tana jss 2 mamanta tana saida meatpie da lemo da sauransu unguwar d suke kullum cikin cin bashi suke basa biyanta abin na bawa zeena haushi in yaro yazo siyan Abu taita hararar sa.

**************


wata rana wani yaro yazo siyan meatpie da lemu tana falon mum tana cin abinci Lokacin bata dad'e da dawowa Daga school ba ,Sallama yaron ke tayi da gudu ta fita ta tsaya akansa "kai kace babu ku kullum bara ku tawo da kud'i ba sai bashi to bara abayar ba " tai shuru tana jijjiga yaro yace to" ai ke bake ce Matar gidan ba kuma mamana ta bani kud'in" "au mugani yaro ya mika mata "Allah yaso ka me katon kai d'auko mai tai ta dungure mai kai ,saida yaje soro yace ALLAH ya isa da gudu ta bishi har waje sai kwasar gudu suke takama shi ya fadi lemon da meatpie en suka fadi kas ta d'uma mai dundu,haka yaro ya tafi sai ihu yake.

**************

fad'a sosai ya kaure tsakanin Sadiq da Zeenatu mum dake d'akin malam ta fito "Aa zeena wai me yaron nan yai miki ne tun Jiya d dare kike jibgarsa kunshe Baki tai ,"Nama na ya cinyen kuma sai na rama" kai Sadiq mesa ka cinye mata "?mum wlh Jiya da darene bansan na hada da namanta ba na cinye kuma na bata hkr taki hkr " da yke da one yr ta girmeshi kasan kansu daya ,haba" zee ayke yayarsa ce bakya ganin k'aninki ne "?mum nifa bazan hkr ba sai ya biya Ni" sanin halinta Inde be biya ba sai tai sati tana mita ,mum ce d'auke da yankan Nama d'aya data tsamo amiya ta mik'awa zee murmishi tai ta karb'a Allah ya soka da yau ka daku" Zeee Ki dinga hkr banso Ki tashi ahakan kin san de zaki aure kidena duk wanda yai miki Abu ya Baki hkr to Ki hkr domin rayuwa ba haka take ba " school bag enta ta islamiya ta d'auko "to mum zan koyi hkrn ,haka tai ficewarta tana 'yan wak'ok'inta.

*********
zuwanta makarantar dede class nasu wasu yara na fad'a d'ayan babba ce tafi d'ayar girma naka ta tai da kas ,zeena dake tawowa ta tsaya ta kama baki dama" futha Baki da k'arfi" ,zuwa tai ta tsaya Ki" ban biyar na sai fad'an futha ta juyo Allah" zeena ita kadai gareni" cizo daayar ta gantsarawa futha ihu tasa ,naira biyr en ta d'auko ta mik'awa zeeena wata dariya tasa ta damk'o hijab en nafeee nan fad'a ya kaure Dukan tsiya taiwa nafeee ,"Ki kuma dukan wani Ki gani "ta d'au Jakarta "ke kuma ban biyar en da sauri ta mika mata ta shige class.........: . *©Queen meemi*
[9:24pm, 01/11/2016] meemi basheer: . *ZEENATU by Queen meemi page5*.

. . ♠ ♠ ♠ . ♠ ♠ ♠ . ♠ ♠ .

*®NWA*

. *[TUE 6...


Read / Download ZEENATU

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album