Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

kasa kasa, hamma Sudais yace "toh me kake son fada mana ne, ka fada yanzu, kafun su ga mun dade, a fara suspecting din wani abu."
"First of all, ina son in maku godiya for like her, na gode maku sosai, Allah ya saka maku da jannah."
"Amin." Su biyu suka amsa.
"Secondly, akan yandan zan fada masu abba ne, nace ko zaku zo ne gobe ko jibi, ku taya ni mu fada masu please."
"Any day is okay with me, but zanyi preferring din Saturday more." Adda Fadi ta fada.
"Toh muzo Saturday. Allah yasa su yarda, Allah ya sa ka auri Olamiden ka, they will be pleased and happy to accept your relationship In Sha Allah." Hamma Sudais ya fada.
"Amin suka amsa tare."
Sai suka koma ciki, aka ci gaba da hiran, da su.


6:pm nayi, alokacin sun taya Umma girka dinner, kuma suma sun ci, kafun ko wannan su ya ja motar sa ya bar gidan, amma banda adda Fadi, saboda ita bata dashi, so sanda ta jira mijin ta, ya zo ya dauke su, ita da yaran ta, kafun suma suka bar gidan.


A rannan dai, Abdallah ya kwana ya na tunanin yanda gobe zai kasance in Allah ya kai mu da rai da lafiya, Allah yasa su yarda. Daya fada ma Mide ma lokacin da suke waya, ta nuna mai damuwa, yana ta kwantar ma da hankali, alhalin ko shi ma hankalin sa bai kwanta ba.





〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️




Da Abdallah ya kashe wayar, ta tashi da sauri, ta shiga toilet, ta yo alwala, ta fara nafls, saboda hankalin ta yaki kwatawa kwata kwata, sai taji kaman this phone call was there last goodbye, amma daya ita kwantar mata da hankali lokacin da suke waya, she felt a little bit alright, but still ba wai hankalin ta ya kwanta bane.

Ta ita yin nafil, tana kuka, ya ilahi, she true loves Abdallah, but what will she do idan iyayen sa suka ki relationship din su, ina zata sa kan ta. Haka dai ta ita sallah tana kuka, tun kuka baya fita, har ya fara fita.
Da Nafisa taji kaman tana kuka, sai ta bari sanda ta yi tayya, tayi sallama, kafun taje gaban ta, tace "what is it again habibty, wai me yasa almost every time idan kuka gama waya sai kin yi kuka, kuma idan akan iyayen sa ne, kar ki damu everything will be alright.
Wallahi if not because you are already in love with him, dana yi advising din ki kuyi breakup haba what is it self, kullum ke kenan cikin tashin hankali, baki da natsuwa, kullum sai kuka. Ni kam idan relationship din nan ba zai sa ki dinga samun kwanciyan hankali ba, toh ki bari gaskiya."
Da jajjayen idon ta ta kalli Nafisa ta ce "abun da zaki ce kenan?" Ta tambayi Nafisa hawaye na zuba a idon ta.
"Ba haka bane, amma ni fa kwata kwata bana son inga hawayen ki." Nafisa ta fada tana share mata hawaye.
Cikin jin haushi ta ce "ki kyale ni. Say the truth, tunda muke tare, na taba irin halin?
"A'a, ni fa habibty, bance ki daina son shi ba, I said da baki son shi yanda kike son shi ba, dana baki advice kuyi breakup." Nafisa ta fada.
"Shi yasa nace ki kyale ni, if you can't give me advice, just let me be. Ni kadai na san abun da nake ji, ni nasan irin son da nake masa, so if you can't be with me in this time of worry, then ki kyale ni." Olamide ta fada, sai ta tashi ta je ta kwanta akan katifan ta. Takaici duk ya bi ya dame ta. Nafisan data kamata ta kwantar mata da hankali, tana mata irin wannan maganganun.

Ita kuma Nafisa, tama rasa abun fada, saboda Olamide bata fahimce ta ba.





〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Da Abdallah ya tashi, yayi routine din sa, yau din sai yaji duka jikin sa a mace, yana jin wani iri, Allah yasa yayi nasara, Allah yasa su Umma su yarda.

Banyan zuhur suka ce zasu zo (hamma Sudais da adda Fadila), so ana idar da sallah, da suka dawo daga masjid da abba ya ji hankalin sa ya kara tashi, kawai ya yanke hunkuncin instead ya dinga tada hankalin sa, why not ya ita addu'a saboda du'a is the sword of every muslim, and with Allah everything will be alright.


Da su hamma suka zo, sun samu umma da abba da Abdallah zaune a parlor.
Da suka zauna, adda Fadila ta je ta kawo masu drinks ita da hamma, suka sha. Sanda suka bari sun yi nisa sosai da hira, kafun hamma Sudais yace " Abba, Umma, kuma kun san wannan zuwan mu kam da dalili, saboda jiya muka zo, kuma ace gamu kuma yau."
"Tabbas, ina son ma in tambaye ku ne." Abba ya fada.
" Abdallah ne yake da magana da ku, amma our presence is needed." Hamma ya kara fada.
"Toh kai Abdallah, me kake son ka fada mana ne da har sai yayyin ka sun zo?" Umma ta fada
"Daman, daman akwai. Abdallah ya kasa ci gaba da magana.
"Kayi magana mana?" Umma ta fada.
"Na samu wace .........."






```Thanks for reading, please kuyi maneji.```




Comment
Like &
Share.




~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹

*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*

*_🔱((Home of Expert and Talented writers, da tambarinmu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))_*

*T.W.A*

*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_

MARUBUCIYAR

*-RAYUWAR HUSNA*

*-MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_





3️⃣9️⃣&4️⃣0️⃣






_Bismillah_





*BAYAN WATA DAYA*




"Baza mu yarda ba and that is final."
"Abba dan Allah, am begging you guys please."
"Wai kai wani baza mu yardan ne baka gane ba?"
"Dan Allah umma kar ku mun haka, one month kenan fa ina rokon ku, dan Allah, kuyi ma Allah da manzon sa ku yarda, wallahi Olamide is not like that, kuma yanda kuke cewa yarbawa basu da dabi'a haka ma wasu fulanin." Abdallah ya fada da hawaye a idon sa.
"Toh masani fada mana, ka san ni da Abban ku bamu san komai ba." Umma ta fada.
"Wallahi umma ba haka bane, am just trying to make you guys understand that's why. Dan Allah ku yafe mun indai magana na ya bata maku rai, amma dan Allah ku yarda da ni, wallahi bazan yi disappointing din ku ba." Abdallah ya fada.
"Ka tashi ka fita kafun rai na ya kara baci inyi abun da dukan mu zamu yi regretting." Abba ya fada rai abace.


Jiki a sanye Abdallah ya mike daga inda ya tsuguna, ya fita a dakin, hawaye na zuba shar shar a idon sa.

Yana fita Abba ya ja wani irin tsakin da har Umma ta firgita.
"DanAllah ka yi hakuri Alhaji, na rasa me yar yarbawan nan ta mai. Ala ma asiri ta mai, ka san yarbawa da asiri." Umma ta fada.
"A'a Hajiya, kar ki fadi abun da baki sani ba. Ina jin zan neman mai yar aboki na ne kawai. Bana son auren hadi, amma he has left me with no choice." Abba ya fada.
"Am in support, indai bai daddara ba, kawai ka neman mai wata acikin yaran aboka, zai fi mana da ya kawo mana yarinya marasa tarbiya." Umma ta fada.
"That is what I will do kawai." Abba ya fada.




Shi kuma Abdallah, daya shiga dakin sa, ya rufe kofan. Although ya kamata ace yana shirin zuwa aiki ne yanzu, but he has no energy for that, so sai ya ki Farouq, yace ya mai reporting cewa baya jin dadi. Ya zauna akan gadon sa, ya fara kuka, me yasa hakan ke faruwa da shi ne?
Ba Allah ya hallice mu duka ba?
Toh me yasa mutani ke haka ne?
Me yasa mutani basu son yaran su na auran kabila ne haka?
Haka ya ita tunani, yana hawaye. Daya ga hawayen sa baza su chanza komai ba, sai ya tashi ya shiga toilet, yayi alwala, ya fara nafl.


Daya idar, ya fara tunanin abun da zai fada ma Olamide in sun yi waya. Gashi yau yace mata zai ma su Umma magana, and to make matters worst, tace this is the last time, saboda for one month yanzu ce mata yake bai samu time din fada masu ba, aiki ya mai yawa.
Gaskiya he doesn't want to loss her, ya zai yi yanzu.
Yana cikin tunani wani idea ya shigo mai, maybe ya fada mata, amma ba zai fada mata everything ba, kawai dai zai fada mata sun ce zasu yi tuni akai, saboda ta san first time din su kenan.




〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️
〰️〰️〰️〰️




"Habibty ki yi sauri fa, time is not by our side." Nafisa ta fada.
"Toh naji, bag dina kawai zan dauka."
"Oho ni dai kiyi sauri, su Hafsah ma na jiran mu." Nafisa ta kara fada.

Baa fi 3mins ba, Olamide ta fito. "Toh gani uwar masifa."
"Wani masifa ta maki, so kike muyi laty ko?" Halima ta fada tana daga mata gira.
"Ya isa dan Allah, ku din ma da kuke magana zaku samu latty." Hafsa ta fada.


Suka kama hanya suka fita, suka nemi keke, ya kai su har school.


Yau been the last paper din su na semester, kuma ya kasance papern da safe ne, yasa suke ta sauri, ga zumudin zasu koma gida.


Suna isa school, suka tafi inda zasu rubuta exams, suka samu ma har anfara shiga, suma suka yi joining din queue, nan Nabila ma ta zo ta same su, itama tayi joining din queue.




"Wow! Today's exams was superb wallahi." Nabila ta fada tana hugging din Oamide.
"Yes it was." Olamide ta fada moodly.
"Habibty yana ga reply din ki bai zauna mun ba, ko exams din bai maki honey bane?" Nafisa ta tambaye ta.
"Bakomai, yayi dadi sosai kaman taliya da manja da yaji." Ta fada tana faking din murmushi.

Ita Nafisa ta san ba lafiya, amma sai ta share, ta kudura a ran ta in suka koma gida zata tambaye ta, tunda su gobe zasu koma ba yau ba.

Suka taka zuwa inda ake samun keke, Olamide ta ce " Bila yau zaki koma ko?"
"Ae In Sha Allahu. Yaya yace kar in kwana, in dawo yau tunda papern safe ne. Ko akwai sakon da zaki bani ne na ba." Nabila ta fada tana kashe mata ido.
Nafisa kuma ta fashe da dariya, tace "gaskiya kam, ko akwai message for ife ne."
"Kar kiyi coverup da ita, in kema kina da sako ne, ki bada atoh." Nabila ta fada.
"Ai shi ne. Wallahi ko Bila, habibty is too secretive with her relationship, ko tana da shi baza ta fada ba." Olamide ta fada tana hararan Nafisa da wasa.
"Zan fasa maki ido fa." Nafisa ta fada ta buga ma Olamide ido da wasa.
"kan balai, zan karya ki fa idan kika kara taba mun ido na." Olamide ta fada.
"Ya ishe ku. Ku daina wasan manya please." Nabila ta fada.
"Wallahi nayi zaton wasan yara zaki ce, dana fasa maki mouth." Nafisa ta fada.
"Ki fasa ma Farouq baki, sai dai ki gan shi a nan." Olamide ta fada.
"Ko kunya, ki kira sunan miji na gatse haka?" Nabila ta fada.


Inda su biyu ke arguing, Nafisa ta tsare keke, duk basu sani ba, suna can suna arguing, harta shirya da me keken. Da ta gama shiryawa da mai keken, ta daka masu tsawa. "DanAllah ni ku daina wannan abun kuzo mu tafi."
"Kai har kin tare keke?" Olamide ta tambaya.
"In muka shiga zaki tabbata koma meye." Nafisa ta fada.




Da suka isa gida, suka dan huta, Nafisa ta sa masu abinci a wuta, ita kuma Olamide ta cigaba da shirya kayan ta.
Although da Nafisa ta tambaye abun da ke damun ta, ta ce bakomai, ta fara wasa so that zata yi covering up, deep down she was feeling anxious, kuma her anxiety akan abun da Abdallah yace zai fada ma iyayen sa ne. For a month yanzu yana ta mata yawo da hankali, and within these one month, soyayyan sa ta kara karfi a zuciyar ta. Amma tana tsoro, kar azo yanzu ace ba zai aure ta ba, gashi ta gama fadawa cikin tarkon kaunan sa.


Tana aiki tana tunani. Hanya zata taba samun Abdallah a matsayin mijin ta kuwa?
Ita kam bata jin shi ajikin ta cewan zai zama mijin ta, kullum ji take kaman they only have a little time left before they part ways.
Tana cikin tunanin, taji wani abu mai sanyi a jikin ta. A zabure ta ce "subhanallah!"
"Matsoraciya. Ni ce toh." Nafisa ta fada.
"Kin tsorata ni fa sosai. Me yasa hannun ki yayi sanyi haka ne?"
"Oho mai. Tunanin me ma kike hakan, na kira sunan ki fa almost sau biyar, amma baki amsa ba." Nafisa ta fada.
"Bakomai, just normal thinking ne."
"I see, continue normal thinking. Amma kafun ki ci gaba, mu ci abinci, saboda ni kam yunwa nake ji." Nafisa ta fada.
"Nima haka."


Lokacin da suke cin abinci, tana ta dannewa, gudun kar Nafisa ta gane. Saboda gaskiya hankalin ta yaki kwanciya kwata kwata.


Da suka gama ci, Olamide ta dauki plates, ta kai kitchen, ta wanke su. Tana ta expecting wayan ta yayi ringing, amma shuru kake ji. Tana wanke wanke, tana duba wayar ta. Wata zuciyar ta ce maybe ya tafi office ne, tunda yau is a working day. Amma yace zai fada masu da safe, maybe bai samu fada ba.


"Wai ni habibty me ke damun ki ne?" Nafisa ta fada.
"Bakomai." Olamide ta fada, sannan ta ci gaba da wanken wanken ta.
"Ki daina mun karya please. Tun dazu nake nan fa, amma sai tunani kike." Nafisa ta fada.
"Bakomai fa, am just thinking of how hutun nan will be without you my habibty." Olamide ta fada.
"Kar ki maida ni karaman yarinya fa, I don't wear pampers anymore please. If you don't want to tell me kawai ki fada mun, but ki daina mun wasa da hankali." Nafisa ta fada.
"Allah sarki my habibty, kar kiyi fushi da ni. Wallahi na gaji da maki complain akan abu daya ne. Ni ke nan kullum cikin yi maki complain akan relationship dina, amma ko sau daya baki taba mun complain ba." Olamide ta fada.
"Gama wanke wanke, bari in je in ci gaba da gyara kaya na, na san by the time din da zamu gama komai, lokacin zuhur yayi. Kin ga bayan zuhur, sai mu samu muyi maganan nan cikin nastuwa da kwanciyan hankali." Nafisa ta fada tana robing din bayan ta.
"Okay toh." Olamide ta amsa.

Nafisa zata bar wajen kenan, Olamide ta kira sunan ta, ta yi hugging din ta, ta ce "na gode sosai Fisa, Allah ya bar mu tare, Allah ya hada mu a jannah."
"Awwwn amin amin habibty ta." Nafisa ta amsa, sannan suka daina hugging din juna, Nafisa ta koma dakin su, ta fara gyara kayan ta. Ita kuma Mide, ta cigaba da wanke wanke.
Daman wanke wanke ba yawa, saboda tunanin da take yi ne, da ta gama.





Da suka gama komai, bayan Zuhur, basu ma tashi akan sallayan da suka yi sallah a kai ba, Nafisa ta tambayi Olamide abun da ke faruwa, Olamide ta fada mata, kuma ta nuna tsoron ta, yau din nan dai ya mata ransuwa zai fada masu, kuma ya bata feedback, so tana tsoron result din.
Nafisa ta ita kwantar mata da hankali, tace mata kuma zai kira, maybe yana wajan aiki ne, amma ta kwantar da hankalin ta, everything will be alright.
"I hope so habibty, I hope so. Kema dai kin san mutanin ku da wannan shegen aladan ko?
Da kyar su yarda." Olamide ta fada.
"Kar ki damu, ai ba duka aka hadu aka zama daya ba. Kuma zai kira ki In Sha Allah, and everything will be the way we want it. In kuma bai kira ki ba, ke ki kira shi. Amma fa ba yau ba, kaman gobe ko jibi." Nafisa ta fada.
"Jibi kuma! A'a goben dai." Olamide ta fada.
"Duk wanda kika ga ya kwanta maki, shi zaki yi. Amma fa kin san maybe goben nan you may be tired. Anyhow dai, am sure zai ma kira ki my bibty." Nafisa ta fada.
"Toh Allah yasa. Nagode sosai da kulawar ki habibty, Allah ya baki lada." Olamide ta fada, sannan tayi hugging din Nafisa.
"Amin amin, Allah ya bamu lada duka. I love you sooo much." Nafisa ta fada.
"Me too. Am also sad tomorrow we will be leaving each other." Olamide ta fada.
"Me too wallahi. I am going to miss you soo much my habibty." Nafisa ta fada.



Haka suka ita emotional talks akan yanda zasu yi missing din juna.





〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️




Tun da safe Abdallah ya kasa kiran Olamide, ga shi har 9 din dare yayi. Maybe kawai ya kira ta, sai ya dinga canza magana idan zata yi tambayan abun da su abba suka fada. Amma gobe inta koma gida, sai ya fada mata cewa sun ce zasu yi tunani akai.


Haka ko aka yi. Ya kira ta, yayi wishing din ta best in all the exams she wrote, in taso ta tada maganan, sai ya canza topic, har suka gama wayan, bai bata opportunityn da zata tada maganan ba.

"Allah sarki my qalbi, Allah ya ga bana son in maki karya, amma yana iya, iyaye na basu son union din mu. Duk da cewa basu san ki ba, sun bi sun sa tsanan ki a zuciya, saboda *BANBANCIN KABILA.* Amma karki damu, zan san yanda zan yi dasu.


Haka Abdallah ya ita tunani, har barci ya dauke shi.






〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Tunda suka tashi around 4, ba wace ta kara runtsawa. Suna ta shirye shirye. Suna idar da sallah, suka karanta qur'ani, suka yi addu'an safe, Nafisa ta fara shiga wanka, Olamide ma tazo ta shiga.
Suna gamawa, kowannan su ta shirya, suka rurufe ko ina, su ka kashe duka sockets, sannan kowannan su ta dauki jakar ta, sanan suka yi sallama da sauran mutan gida, kowannan su ta nemi keken da zai kai ta tasha, nan suka yi hugging din juna, kaman baza su bar juna ba, kafun suka shiga, suna waving din juna.




Olamide na isa tasha, luck was on her side, saura mutum daya motan ya cika.
Ita kuma Nafisa, saura mutani hudu.





"Madam what are you looking at, have been calling your name."
Olamide ta ji tap din mutum a shouldern ta, tana jin muryar, tasa this is definitely her mum. Da sauri, ta juyawa tayi hugging din ta.
"Mummy mi, nayi missing din ki sosai."
"Me too. Muje mu shiga mota. You look tired baby girl." Mummy ta fada.
"Muje. Kaman kin sani mummy, na mugun gaji." Olamide ta fada.




Da suka isa gida, Farida ta fito da gudu, tayi hugging din Olamide, itama Mide tayi farin cikin ganin kawan wata.
Duk sunyi complete, amma banda Hakeem, sai next week zai dawo.

Ta shiga dakin ta, taga an gyara ko ina, sai ta kwanta saman gadon ta, ta ce "wow home sweet home." Ta dan huta akan gadon, kafun taje ta shiga toilet, ta dan watsa.






Sun dade suna hira, aka maida Mide yar'lele. Da suka gaji da hira, mummy ta wuce dakin ta, Mide ta Farida ma suka tafi nasu.
Farida ta kwanta a nata gadon, Mide ma ta kwanta a nata, tana kwantawa, taji idanuwan ta na rufuwa, tama manta da zance iyayen Abdallah, saboda tsabaragen gajiya.
Asuba ta gari.




Da suka tashi da safe, suka yi morning routine din su, suka yi wanka, suka hadu a dinning, suka yi breakfast. Suna gamawa, ta ki Nafisa, Nafisa ta gaisa da mummy da Farida, itama Mide, suka gaisa da Ummi da abba. Nafisa ta tambaye ta ko Abdallah ya kira, tace ae, amma lokacin tayi barci, so zata kira shi idan sunyi hanging up.
Sun dade suna hira, kafun suka yi sallama.




Da suka gama waya da Nafisa, Olamide ta koma dakin ta, nan ta kira Abdallah.
" Assalamu alaikum ifemi"
"Waalaikumus salam yide'am. An tashi lafiya, kin same su lafiya?
Ya gjiyan hanya?
"Fyn alhamdulilah. Kaima ka tashi lafiya?" Olamide ta tambaya.
"Lafiya kalau." Abdallah ya amsa.
"Baka je wajan aiki bane?" Ta tambaye shi.
"A'a, yau ina afternoon duty ne." Abdallah ya amsa.
"Okay toh, Allah ya kaimu afternoon." Olamide ta fada.
"Amin amin yide'am." Abdallah ya amsa.
Sai kuma shuru ya biyo baya kafun Abdallah yayi breaking din silence din.
"Akan maganan nan, na fada masu." Ya fada zucuyar sa na bugawa.
"Okay, me suka ce toh, I hope it's not what am thinking."
"Nope it not. Kin san this is the first time this is happening in our family, toh wai zasu yi tunani akai." Abdallah ya fada yana runtsa idanuwan sa, yana astagfirullah a zuciyar sa. Allah yaga baya son karya, amma at this point, this is the only way out.
"Hmm toh shikenan, at least basu zage ni ba, kuma basu ki ni ba Alhamdulilah, Allah yasa suyi thinking positively. Kaga sai anjima, yanzu mummy zata fara kira na, inta ga na dade ban fito daga daki ba." Olamide ta fada.
"Okay bye qalbi'am. Abdallah ya fada, sannan ya kashe wayar.






```DanAllah kuyi hakuri da kuka ji ni two days shuru, I was kind of busy ne, shi yasa, amma am back now💃🏽💃🏽💃🏽.```


```Thanks for reading and always been patient, zeexee loves you guys 75, 50, 100%🤭🤭🤭🤭.```




~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹

*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*

*🔱(( Home of Expert and Telented writers, da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))*

*T.W.A*

*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_

MARUBUCIYAR

*-RAYUWAR HUSNA*

- *MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_




4️⃣1️⃣&4️⃣2️⃣






_Bismillah_





Bayan sati biyu, kowa ya dawo, gidan mummy ya cika jif, it was a complete home.

Around 5:pm, Olamide da Farida suna daki, suna hira, sai wayar Olamide ya fara ringing.
"Duba mun wake kira na." Olamide ta fada.
"It's yaya Abdallah. Amma bakin ce yau bazaki yi picking din calls ba?" Farida ta tambaye ta.
"Meya dame ki, bani abu na, kuma ki fita." Olamide ta fada.
Farida ta mika mata.
"Toh ki fita." Olamide

Please Login or Register in order to submit comment