Join Our WhatsApp Group


You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register

ta fada tana nuna mata hanyar kofa da hannu.
"Ni kam bazan sa kunni a conversation din ku ba, just please let me stay." Farida ta fada tana mata puppy face.

Olamide taja tsaki, sannan ta daga wayar.
"Assalamu alaikum!"
"Waalaikumus salaam Olami." Abdallah ya fada.
"Toh ya kake, har ka dawo daga wurin aiki ne?" Ta tambaye shi.
"Lafiya kalau, ke fa?
Na dawo fa, amma na bi na gaji wallahi." Abdallah ya fada.
"Nima lafiya. Allah sarki, sorry. Wannan aikin na ku is very stressful wallahi." Olamide ta fada.
"Bari kawai qalbin Abdallah, aikin is very very stressful." Abdallah ya fada yana mika kaman tana ganin shi.
"Allah sarki ifemi, may Allah make it easy for us all." Olamide ta fada.
"Amin amin yide'am. Kina cikin mutani ne?" Abdallah ya tambaye ta.
"A'a, nida Farida ne kawai, ya aka yi?" Olamide ta tambaye shi.
"Daman akwai wani magana mai mahinmaci da nake son muyi ne, kuma I will need your full attention. So in ba damuwa, ina son ya zamanto ke kadai ce, so that zaki bani full attention din ki." Abdallah ya fada stressed.
"Okay toh." Ta fada, sannan tama Farida signal da hannu ta fita.
Rai abace, bakin nan a zungure, ta fita.
"Toh am alone. Amma lafiya kuwa?" Ta tambaye shi.
"Lafiya ba lafiya." Abdallah ya fada.
"Ni kam ifemi ka daina tsoratar dani." Ta fada hankali a tashe.
"Karki tsorata please, wannan maganan da zan maki, na fahimta ne, zan so mu fahimci juna ne." Abdallah ya fada yana shafa kai.
"Dole na tsorata ai, the way you are talking is not pleasing at all. But anyways ina jin ka." Olamide ta fada.
"Toh ki kwantar da hankalin ki." Ya fada.
"Toh naji. Me kake son ka fada." Olamide ta fada.
Sanda yayi wani irin numfashi, kafun ya ce "Olami, kin san this is the first time din da irin abu haka zai faru a familyn mu kenan, kaf cikin familyn mu, mutum daya ce kawai ba bafulatana ba, matar kawu Dajjo kenan, amma ita ma she is from the North. Amma namu is different, we come from different parts, so it's really hard to come to a conclusion." Ya na son ya cigaba, Olamide ta katse shi.
"What do you mean, just go straight to the point please." Ta fada muryar ta na rawa, kana ji ma, zaka san a tsorace take.
"It's really hard for my parent, kafun ma akai ga Uncle dina. Harga Allah, ina son ki, kuma so fisabilillah. Kuma wallahi bazan iya son wata ya mace kaman yanzda nake son ki ba." Ya kara shuru.
"Just go straight to the point please." Olamide ta fada.






〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



"I have made my decision and that's final. Zan hada ka da yar Alhaji Madaki ne. Kuma I don't want to hear anything about that yoruba girl again." Abba ya fada yana huci.
"Allah sarki umma ta ki sa baki mana, kar ki bari a cutar dani mana, danAllah ki ba Abba hakuri." Abdallah ya fada da hawaye a fuskan sa.
"Me kake son in fada ne?
Me kake son in fada. Kai da aka baka chance, amma kayi misusing din chance din ka?
In ma tambaye ka, wai mata sun kare ne a arewa?" Umma ta tambaye shi.
"Allah sarki umma, ita ta zauna mun, ai ta ma fi wasu yan arewan natsuwa." Abdallah ya fada.
"I can see you are sick. Abban ku ya riga ya yanke decision, kuma bani da ja akan decision din sa. Then kar ma ka fada ma yayyin ka, saboda zaku bata lokacin ku ne." Umma ta fada.
"Ka tashi ka fita mun kafun in maka abun da baza ka ji dadi ba." Abba ya fada.


Jiki a sanye ya tashi ya bar wajan, ya koma dakin sa.
"Wato shikenan zasu raba ni da masoyiya ta, yanzu kam kasancewa na da masoyiya ta ba tabbas".


Daman bai yi asr ba, sai ya shiga toilet, ya yo alwala, sannan yazo yayi sallah. Ya dade akan sallaya yana addu'a, Allah ya kawo mai mafita.

Daya gama addu'a, ya ninke sallayan, yasa a mazauin sa, sa ya zauna akan sofa, ya fara tunanin mafita, sai wani idea ya shigo masa, ya dauki wayar sa, ya kira Olamide, to him that will be the best decision to make.





〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️


"To be sincerely speaking, su Abba are still having doubt, har yanzu basu yarda ba, kin san irin haka bai taba faruwa a familyn mu ba, so suna doubting akan decision din su." Abdallah ya fada.
"Atakaice dai basu sona ko?" Olamide ta fada da hawaye a idon ta.
"Ba haka bane, waye zai ki ki a rayuwar nan, ai ke abun so ce. Kawai dai suna kan tunani ne. Gashi kin san babban familyn mu kaf ma nada nasa matsalan, so sai sun shirya sosai." Abdallah ya fada.
"Toh naji. Amma why am I not believing these, ina ji kaman karya kake mun, ina ji kaman sun ce basu so na ne, and you are just covering up." Olamide ta fada.
" So you don't trust me, what is the use of a relationship without trust ?" Abdallah ya tambayi Olamide rai abace.
"Nifa bance I don't trust you ba, amma ina ji ne kaman you ain't saying the truth. Amma ba komai, kayi hakuri in na bata maka rai."
"Sai anjima." Abdallah ya fada, ya kashe kiran.


Jiki a sanye, Olamide ta kalli wayar ta, wasu zafafan hawaye suka fito mata.
Tayi kuka ta gode ma Allah. Abdallah bai taba fushi da ita ba, amma yau yayi, gashi kuma to be sincerely speaking, with the way he is talking, kasan karya yake, he is trying to cover up.

Ana cikin haka, lokacin sallah yayi, ta tashi ta shiga toilet ta yo alwala, ita ma Farida ta shigo, ita ma taje tayi alwala.
Tana son ta tsokane ta, taga yana yin ta, sai tayi shuru, tasan ba lafiya.



〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Frustration ya kama Abdallah, sai yaji ma baya son yin magana da kowa. Shi dai yasan a yanayin yanzu kam, da kyar idan zasu yi aure da Olamide. Gashi baya son saba ma iyayen sa, amma a yanda yake son Mide, hanya bazai saba masu ba?

He was feeling very frustrated that he could do anything at this moment. Sai hawaye yake shar Shar kaman karamin yaro. Who said men don't cry?
Men do cry, but not in front of people, they are also humans, they have hearts.


Ana cikin haka, lokacin sallah yayi, ya shiga yayi alwala, yana gamawa, ya fita ya tafi masjid shi kadai, yaki jiran Abba.
Da Abba ya fito, yayi knocking din kofar sa, ya ji shuru, sai ya bude kofar, yaga baya nan, ya jijjga kan sa, yace "wato dan na hana sa yarinyar nan, shi ne yaki tafiya da ni masjid ko?
Hmm kar ma ya bari in sa next week ayi auren nan." Abba ya fada. A fusace ya bar wajan, ya ce "zamu gamu ai."



Da suka dawo daga masjid, Abdallah ya shige dakin sa, ya rufe dakin sa.
Daman daya fito daga masjid, bai jira Abba ba. So da Abba ya jira ya jira, sai ya koma gida. Yana shiga, yayi sallama, Umma ta amsa mai, ya ce "ina Abdallah?" Ya fada ran sa a bace.
"Na ji shigowan sa, kaman ya wuce dakin sa. Lafiya?" Umma ta tambaya.
"Ba lafiya. Ba lafiya saboda Abdallah ya raina ni, Abdallah ya maida ni dan sa, ya manta ni na haife sa. Amma kar ya manta, decision na hannu na ne, I can do and undo in this house. Wallahil azim, inya bani haushi, sai ayi auren sa da yarinyar nan next week Friday." Abba ya fada yana huci.
Aiko Umma na jin haka, ta tashi daga saman kujeran da take zaune a fusace, ta je dakin Abdallah, ta fara knocking.

Yana jin knocking din ta, ya ki tashi, sanda yaji abun yaki karewa, ya tashi, ya bude kofar.
Yana budewa, ta finciko shi, ta ja shi har parlor inda Abba yake zaune yana fushi.
"Ka tsuguna ka ba mahaifin ka hakuri yanzun nan." Umma ta fada.
Sai ya tsuguna a gaban Abba, ya bashi hakuri.
"Wallahi! Kaji nace wallahi, inka sa wasa, next week Friday zaa daura auren ka da Safiya. Mahaifin ta bayi da matsala, yanzu zamuyi komai, inje in fada ma Baffan mu, sharp sharp zaayi komai." Abba ya fada.
"Dan Allah Abba kayi hakuri." Abdallah ya fada.
"You better be careful with me. Ka shiga hankalin ka ka bari mu yi abun nan yanda nake so. Kuma ban yafe ba in na kara ji kayi magannan yarinyar nan. Kuma inma ka kara magana da ita, it should be that you will be telling her ku rabu." Abba ya fada, ya tashi ya bar wajan.
"Kaga irin ta ko?" Umma ta tambaye sa.
"Aya umma ba laifi na bane, amma hukuncin daku ka yanke mun bai yi ba ne, na rasa inda zan sa kai na." Ya fada da hawaye a idon.
"Mtchwww umma ta ja tsaki ta bar wajan.




〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Olamide na idarwa, tayi adu'a, tana ta rokon Allah yasa ba dai karya yake mata ba. Tana gamawa, ta ninke sallaya, ta dau wayar ta, ta kira Nafisa, ta zaiyana mata komai.

"Toh tunda yace maki it's been hard on them, you should believe that. Truly this is new to them, baa taba hakan ba a family din su. Just pray for the best, and believe him." Nafisa ta fada.
"Toh naji Fisa, but am scared. Ni fa mahaifiya ta bata dau time ba, ta ce toh, then why is it hard for them?
Ai muma yarbawa muna da kishin yaren mu, muma bamu cika auren wanda ba yaran mu ba. Amma mummy ta yarda. Bakomai dai, let's hope for the best kawai." Olamide ta fada.






Thanks for reading. Kuyi hakuri kun ji ni shuru, waya ta ta fada a ruwa shi yasa.





Comment
Like &
Share.




~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹

*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*

*🔱(( Home of Expert and Telented writers, da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))*

*T.W.A*

*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_

MARUBUCIYAR

*-RAYUWAR HUSNA*

- *MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_




4️⃣3️⃣&4️⃣5️⃣






_Bismillah_





*BAYAN SATI BIYU*

A ranan Mide ta tashi bata wani jin dadi, ji take kaman an mata rasuwa. Tunda ta tashi, tayi sallah, ta gaida mummy, ta koma dakin su, ta fara jin wani iri, kwata kwata ba abun dake mata dadi.
Within this two week, ita da Abdallah suna soyayyan su, amma ba kaman da ba, basu wani dadewa suna waya, gashi ta riga ta fada a tarkon son sa. Kullum in suka yi waya, in ta ga bada tone din daya saba mata magana yake ba, in tayi kokarin fada mai, sai yaji haushi, ya ce she is not appreciative, he is trying everything possible just to love her, even though soyayyan su is a forbidden one for now.
Wani sain, in suka gama waya, sai tayi hawaye, saboda ba Abdallahn data sani ne wannan ba. Unkown to her that he was breaking his parents rules just to be with her.



Tana cikin tunani, wayar ta ya fara ringing. Ta dauki wayar akan bedside drawer, ta duba mai kiran ta, taga sunan Abdallah. Tana ganin sunan, taji rate din da heart din ta is beating, was too fast. Sanda ta saki wani irin numfashi, sannan tayi bismillah, kafun ta daga still heart din ta na bugawa 3³. Taji dadi ma Farida bata cikin dakin, tana caan dakin mummy.
"Assalamu alaikum!" Olamide ta fada.
"Waalikumus salaam. Kin tashi lafiya?" Abdallah ya tambaye ta.
"Lafiya kalau. Kai fa?" Itama ta tambaya.
"Not too good. Anyways that's not why I called, ina da maganan da nake son muyi, kuma ina son ni da ke muyi accepting din haka as qadr din mu." Abdallah ya fada.
"Ban gane muyi accepting din shi as qadr mu ba." Olamide ta fada confusedly.
Sai wani idea ya shigo mata, ta kara cewa "na gane yanzu. Wato iyayen ka basu yarda ba ko?" Ta fada wasu zafafan hawaye na fita a idon ta.
Sanda yayi wani irin numfashi, kafun yace "bazan maki karya ba, iyaye na basu yarda ba, amma ina son ki san ina so...." Olamide bata bari ya gama magana ba, ta kashe kiran.
"Inalillahi wa'ina ilahil rajiun! Ya zan yi da kai na, ya zan yi da zuciya na?" Haka ta ita tambayan kan ta questions kala kala tana kuka.




〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Tun ran da Abba ya ma Abdallah Allah ya isa, Abdallah ya rasa yanda zaiyi. Ya fada ma yayyin sa, suma suka ce ba wani mafita, ya fada ma Mide kawai. Shi kuma ya kasa fada mata kai tsaye, shi yasa within those two weeks, yake ta mata abubuwan da zai dinga bata mata rai, maybe soyayyan sa zai ragu a zuciyar ta, amma yaga ina, abun sai karuwa yake. Shi yasa yau din nan ya yanke decision zai fada mata.
Kafun ya kira ta ma, sanda ya ita practicing din words din sa. Ya san in ya fada mata, zata shiga wani irin hali kuma ba ita kadai ba, ko shi zai shiga wani irin hali. Bale ma shi ya riga ya shiga tun da dadewa, maneji kawai yake.




Daya kira ta, suka dan gaisa, kafun ya fada mata reason har ta fada. Nan yaji wani irin zafi a zuciyar sa. Yama kasa fada mata abubuwan daya so ya fada, saboda ga bisa duka alamu, kuka ma take.
Gashi he wanted to tell her words that will make her calm, but she cut the call.

What sort of life is this, me yasa ba wanda yake son yayi supporting din shi ne, instead kowannan su na kara mai zafin da yake ji a zuciyar sa.



Ya kira Olamide ya fi sau goma, amma ta ki dagawa. Tana gani bawai bata ganin ba.




〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Olamide nata kuka, ta rasa wa zata fada ma damuwan ta.
Sanda ya bari ta gama son shi, sanda ya bari ta gama planning din yanda future din su will be, shi ne yanzu ya ce su hakura da juna, ai ya cuce ta.
Kuka take na fitan hankali.

Ana cikin haka, wayar ta ya fara ringing. Tana dubawa taga Abdallah ne, sai tayi tsaki.
Ya kira ta sau goma, amma taki dagawa. Daya ishe ta da kira, ta kashe wayar ta.

Baa fi 5mins ba, sai ga Farida ta shigo.
"Aunty gashi yaya Abdallah yana son yin magana da ke. Farida ta fada.
Ki ce mai bana son inyi magana da shi. Olamide ta fada kan ta a kasa, saboda bata son Farida ta ga hawayen ta.
"Yaya tace bazata yi magana da kai ba." Farida ta fada.
"Kin san me?" Abdallah ya tambayi Farida.
"A'a." Farida ta amsa.
"Ki sa wayar a speaker, ki sa kusa da ita, sai ki fita please." Abdallah ya fada.
"Okay toh." Farida ta amsa, sai ta sa wayar a speaker, sannan ta sa a kan bedside drawer, ta fita.


"Na san kina jina. I want you to know that is was never my choice, kuma Allah na da reason din sa daya sa hakan ya faru da mu. Let's take this as qadr din mu.
You are my first love, and you will always be the only woman I will love with all my heart for the rest of my life.
Although zaa hada ni da wata, koman son da zan mata, bazai taba kaiwa wanda nake maki ba.
I may be with another woman, but my heart belongs to you Abdallah's qalbi, kece zuciya ta, kuma zuciya daya muke dashi, and my heart belongs to you Mide, you are my heart." Abdallah ya fada a lokacin shima ya fara hawaye.
Alokacin kuma Olamide tana kuka sosai, sai taji kaman ranan mahaifin ta ya rasu.

Cikin kuka ta ce "bazan so ace ka saba ma iyayen ka ba saboda ni, sam sam bazan so hakan ba. Ka bi umarnin iyayen ka, kuma In Sha Allah zaka ga dai dai. I pray this will be the best for me and you. I also love you, and my heart belongs to you too. Goodbye ifemi, have a great life ahead." Olamide ta fada tana kuka mai cin rai.
"I love you too yide'am, I love you soooo very much qalbin Abdallah. If there was another word that is more than love, then I have that for you qalbin Abdallah. Please take care of my heart for me, ko bamu zama daya anan ba, I pray Allah makes us one in jannah. I love you soooo much yide'am, I love you soooo much qalbin Abdallah. Goodbye." Abdallah ya fada yana kuka itama tana kuka, sai Mide ta kashe wayar.




Olamide ta ci kuka, kuka ta ke na fitan hankali. Shikenan ta rasa Abdallah, she wish she was with Nafisa, at least she will have a shoulder to cry on. Bata son ta fada a gida, kar hankalin mummy dana kannan ta ya tashi.




〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️



Da Olamide ta kashe wayar, shima ya fara wani shafin kuka. Ya ci kuka kaman ran sa zai fita. Zai bi umarnin iyayen sa, amma yasan ko ya nuna mata so, bazai taba kaiwa wanda zai nuna ma Mide ba.
Yana cikin kuka, wani idea ya shigo ma sa, sai ya dau wayar sa, ya kira Nafisa, ya fada mata komai still yana kuka.

"Inalillahi wa'ina ilahil rajiun! Wannan kuma wani irin damuwa ne?
Allah sarki habibty na, abun da take tsoro kenan, amma muka bata assurance cewan hakan bazai taba faruwa da ita ba. Man proposes, but God disposes. This is you guys destiny, kuyi accepting din shi, Allah ya hada kowannan ku da rabon sa, ka daina kuka, it's breaking my heart wallahi. In kai kana irin wannan kukan, habibty na fa, ya zata yi. Allah sarki, I wish we were together, I would have consoled her. But any ways, this Saturday zamu koma school, and today is Wednesday, so it's not too far." Nafisa ta fada.
"Please console her even from the phone, saboda qalbi na is going through alot wallahi. Ina son abi na, amma iyaye na basu so, bazan iya bijire ma maganan iyaye na ba. I hope she forgives me for giving me her heart, but I hope she keeps my heart for me. Thank you for been a good friend to my heart, Allah ya saka maki da jannah." Abdallah ya fada sai ya kashe wayar.




〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️〰️


Olamide na cikin kuka, taji wayar ta na ringing. Bata so dubawa ba, amma her heart was giving her to check it.
Tana dubawa, taga sunan Nafisa.
Ta daga da sauri. Tama kasa mata sallama, ta kara fashe da kuka, tana cewa "shikenan nayi lossing din ifemi, shikenan ni da shi har abada?
Wallahi I can't love anyone man other than him. Na shiga uku na, me zan fada ma mummy?
Mummyn da she is really happy about these whole thing, me zan fada mata?" Haka Olamide ta ita maganganu tana kuka.

Da kyar Nafisa ta samu tayi consoling din Olamide, tayi shuru.
Amma tana kashe wayar, ta cigaba da kuka.




Har 10:30am Olamide bata fito ba, tun mummy bata yi magana ba, har tazo ta je dakin su Olamide da kan ta.

Mide na jin foot step na zuwa towards dakin su, Olamide ta tashi ta shiga toilet, ta bude tap.

Mummy na shiga, ta ji alamun ruwa a toilet.
Bata fita ba, ta zauna akan gadon Olamide.
Olamide na fita, ta fara mata masifa.
"Kinin seyo na (meke damun ki ne wai)?
Tunda safe baki fito ba, wa kike son ya dafa maku breakfast?
Wannan wani irin dabia ne?
Wato ke kina nan kina barci, mu kin bar mu da yunwa." Haka mummy ta ita ma Olamide masifa.
Allah sarki Olamide ta ma kasa ce mata komai in ba mummy kiyi hakuri ba.
Mummy taja wani irin tsaki, har tana hararan Mide, sai tace "if you like stay there, sorry din ki zai dafa mana brakfast."
Mummy na gama magana, ta fita ta bar dakin.

Tana fita, Mide tasa hannun ta a kai, tace "yau kam na ga ta kai na. Dame zan ji, da mummy ko heart?".






```Thanks for reading, zeexee love y'all.```



Comment
Like &
Share.


~Zeexee ce~ 🖊️🖊️🖊️
[8/30, 1:21 PM] Abokiyar Fight💜💖: 🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹
*BANBANCIN KABILA*
_(Short story)_
🌹🌹🌹🌹🌹🌹
🌹

*TAMBARI WRITER'S ASSOCIATION*

*🔱(( Home of Expert and Telented writers, da tambarin mu muke tafe domin kawo gyara da cigaban Al'umah))*

*T.W.A*

*WRITTEN BY ZAYNAB* _(zeexee)_

MARUBUCIYAR

*-RAYUWAR HUSNA*

- *MAHAKURCI MAWADACI* _(2020)_





4️⃣6️⃣&4️⃣7️⃣






_Bismillah_





Har Allah yayi yau Saturday, Olamide zata koma school, ita kadai ta san irin dadin da take ji, at least she will have a shoulder to cry on. Saboda within Wednesday to this Saturday, ita kadai ta san abun da ta ji. Ko zata yi kuka ma a boye take yi, saboda bata son yan gidan su su sani.
Kana ganin ta, ka san abu na damun ta. Ko su mummy ma sunyi noticing, da suka tambaye ta, ta ce bakomai, tana jin ciwon kai ne, aka sata dole ta sha maganin ciwon kai.
Jiya which was Friday, da Mummy taga yanda Mide ta rame, ita da daman ba wani jiki gare ta ba, ta kara ramewa, sai wani uban kan daya karu.
Mummy was so disturbed, ta tambaye ta abun da ke damun ta, ko bata jin dadi ne bata fada ba. Sai tace ma mummy wai maleria kedan damun ta, amma ai tana shan magani, ta samu maganin maleria a cikin first aid box din su.
Mummy tace ko zata bar zuwa school zuwa next week, saboda a mata treatment mai kyau, da sauri tace a'a, bawai ciwon na wani damun ta bane, ta san abu kadan ke ramar da ita.
Mummy tace haka ne. Amma Hakeem ya kasa yarda da maganan, shi yasa jiyan da daddare, ya je dakin su ya same ta cikin blanket, daman Farida bata ciki, yayi sanda, har ya isa inda take, sai yaji shashakan kuka, ya yaye blanket daga kan ta, a zabure ta tashi, tana goge hawayen ta.
"Dan Allah Hakeem me haka?
Baka san meye knocking bane ko sallama, ko kuma rashin hankali ke damun ka." Olamide ta

Please Login or Register in order to submit comment