Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

dijama na matsu na ganta."

Mahmud yace ai ganinta zakayi, a hakan sukaci gaba da firar dijama har bacci ya d'aukesu gaba d'ayansu."

*******************

7:30am Mahmud ya kira Abba yake shaida masa yau ne akeyiwa su dijama Hutu atafi a d'aukota."

" Abba ya kalli momy suka saki murmushi,Abba yace "yi hak'uri Mahmud ynxun shirin da nkeyi kenan da kaina zanje na d'auko maka dijamarka."

Gaban mahmud ya yanke ya fad'i yace "Abba dijamata fa kace?" Tab Allah ya tsaran INA zan iya da fitinar dijama."

Abba yana murmushi yace "kuma fa hakan ne, bari kawai natafi na d'aukota sukayi sallama Mahmud ya kashe wayar,"

Khalil da shigowarsa kenan yaji Abba na waya yasan da Mahmud yakeyi irin ynda yaga yana sakin fuska yana dariya, maganar da taja hankalinsa gareshi itace "bari naje na d'auko maka dijamarka."

Gabansa yaji ya fad'i ransa ya b'aci "wato dijamarsa harma ta zama tasa?"

Yayi k'ok'arin saita Kansa, ya durk'usa k'asa ya gaidasu harda wani sunkuyar da Kansa k'asa,
Suka amsa mashi cike da kulawa."

Yace "Abba kabar shi natafi na d'aukota, Abba yasaki murnushi yace "ai na d'auka makaranta zaka tafi?"

Yace "bama da karatu ynxun sai zuwa 3pm Abba yace "OK to katafi ka d'aukota Allah ya tsare."

Fateema ta fito cikin kwanliyarta ta atamfa Wanda tayi mata kyau sai wani k'amshi humra take fitarwa mai d'aga hankalin lafiyayyan d'a namiji,"

Humra momy ce Wanda itama bata shafata sai idan zata kasance tare da Abba, saboda da zarar ya shak'i k'amshinta hankalinshi zai d'aga yajishi yana son ya kasance da ita."
tashiga d'akinta ta d'auka ta sanya momy bata saniba."

Tana k'arasowa wurin k'amshin humra ya kuma k'ara game pallon."

K'amshin yana dukan hancin khalil gaba d'aya hankalinshi ya yatashi cikin minti biyu idonshi ya rikid'e zuwa launin ja wata irin wutar sha'awa yaji ta taso masa."

A kasalance ya juya ya kalli fateema yace "ubnwaye yabaki wnn turaren da kika sanya?"
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅





Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)





*26*






Yayi kanta zai daketa, yana fad'in idan bakije kika cire kayan nan masu kamshin wnn turarenba saina k'akk'aryaki."

Momy tace "karka kuskura ka daketa, meta maka?" Ina ruwanka da turaren da tasanya,
Da Allah malam wuce katafi inda zakaje lokaci yana tafiya."

Abba ya tsura mashi ido yana kallonshi ganin ynda idonshi ya canxa, a nan take duk yafita hnyacinsa."

Bai kuma yin maganaba ya juya ya tafi,
Fateema tace Dan Allah yaya kayi hak'uri katafi dani yanxun zancire kayan,nayi ynda kace,
sai da ya kai bakin k'ofa snn ya juyo ya sakar mata harara yace "wlh bbu inda zanje da keba." Ya sa kai ya fita."

Gaba d'aya baya cikin hanyacinsa wata kalar sha'awa take fisgarsa, Wanda har yake tunanin baya iya zuwa inda zaitafi batare da ya samu sukunin abunda ke damunsa ba."

Ji yayi mararshi ta k'ulle mashi da sauri yayi parking gefen titi yana sauke numfashi a hankali, sai da ya samu ta lafa mashi snn ya d'aga waya yakira budurwan shi Ashanty baby yanzun itace budurwar da yakeji da ita kasan cewa shine mutum na farko da ya bud'eta a Leda."

Dama tana kusa da inda yake cikin minti goma ta iso wurinshi,
Yana ganinta kamar wani mayunwacin zaki, tun a motar ya fara shafarta yana tsotsar bakinta zuwa Brest d'inta jikinsa har wani rawa yakeyi kamar Wanda yaga nama."

A hankali ta cireshi daga jikinta ta lallab'ashi ya tayar da motar suka nufi gidan Ahmad."

Baibi ta kan Ahmad ba kai tsaye d'akinsa ya nufa inda yake holewarsa,
Gadan gadan yanufi Ashanty ya shiga cire mata kayan jikinta,
Ya kamota ya jefa a kan gado ya shiga aika mata da sak'onninsa."

Sai da ya gama biyan buk'atarshi yajishi ya samu natsuwa snn ya tashi yayi wanka ya Sanya kayanshi had'ida mik'awa Ashanty kud'i masu yawa,
Girgiza kai tayi tace "Khalil INA sonka kasani INA baka kaina ne Saboda soyayyar da nake maka ba dan kud'iba Dan Allah Khalil karka yau dareni."

Murmushi yayi ya shafa gemunsa yace "nima hakan karki damu dani dake mutuwa kad'ai ce zata rabamu."

Yana kaiwa nan ya ajiye mata kud'in a gefen gado, yace kiyi amfani dasu ki hau abun hawa. Sauri nkeyi Abba ne ya aikeni, bai tsaya yaji abunda zata fad'aba yayi tafiyarshi ya shiga motarsa ya nufi makarantar su dijama."

Dijama na can zaune wuri d'aya tana kallon wad'anda ake zuwa d'auka d'aya bayan d'aya,

Sanye take cikin uniform wad'anda sukayi mata kyau ta tufke gashin kanta a tsakiyar kai tayi acuci maxa,
Babu kwanliya a fuskarta amma da zarar ka ganta saita burgaka saboda _beautifull face_ d'inta,
idonta xara Zara farare fes da d'an k'aramin bakinta, k'atuwar _school bag_ d'inta goye a bayanta,
gefenta kuma akwatin kayanta ne."

Can ta hango Khalil ya shigo da mota, bai ganta ba tana ganin shine yaxo d'aukarta taja dogon tsaki had'ida murgud'a baki kamar yana ganinta, tace "wnn d'an rainin hankalin yazo d'aukata?"

Yi tayi kamar bata ganshi ba, shi kuma sai dube dube yakeyi yana tunin ina zai ganta?"

Cikin d'alibai yake kutsawa yana dube dube ko zai ganta, tana can gefe d'aya tana kallonshi tana harararshi tare da mere mashi baki☹."

Senior Rukayyah ta hangoshi ta nufoshi tana rangwad'a tace "ina yini yayanmu."

Lfy glau yace had'ida sauke ajiyar zuciya tare da shafe zufar da take fito mashi a fuska
Ya kalleta yace "banga dijama ba, nayi nemanta bn gantaba, pls Dan Allah tayani nemanta."

Murmushi tayi had'ida fari da ido, ta kalli inda dijama take zaune, ta nuna mashi ita,"

Bai kuma bi ta kantaba ya nufi wurin dijama da saurinshi."

Tana hangoshi ya nufo wurinta ta had'e fuska ta sunkuyar da kai k'asa tana duba wani littafin turanci dake rik'e a hannunta."

Kallon fuskarta yakeyi Wanda gaba d'aya ta tafi da imaninshi,
Har yazo dafda ita bai San lokacin da ya kai gurfane a gabanta ba, had'ida d'ora hannunshi a kan face d'inta yashafa yace "beauty kin wahalar dani wurin nemanki."

mik'ewa tayi da sauri ta taja da baya tana harararshi cike da tsiwa tace "wacece beauty?"
Sunana ne bakasani ba?"
Daka ce na wahalar da kai ai ina ganin ba dole nayi maka.
Danasan kai zakazo d'aukata dana shiga motar haya na koma gida da kaina."
Duk Wanda ya nuna maka tsana da rashin so komai zai iya aikata maka,
A shirye nake da duk abunda kayi mun sai na rama."

"Yi hak'uri yace da ita."
Tana kaiwa wnn taja a kwatinta tayi gaba,
Da sauri ya mik'e tsaye yanufeta harda d'an gudunshi ya karb'i akwatin ya rik'e yanufi mota dashi."

Bayan ya sanya akwatin a but
Ya zagaya ya bud'e mata k'ofa ta shiga snn ya shima yashiga zai tayar da motar kenan senior Rukayyah ta matso daf da murfin motar tana kashe murya tace "yaya Mahmud ko sallama bbu?"

Kallo ya bita da shi ya d'an saki fuskarshi yace "eyyah kiyi hkr na mnta bamuyi sallama ba, amma sai dai ba Mahmud bane, Khalil ne k'anin Mahmud."

Xaro ido tayi tana kallonshi tace "kai amma gskya Kuna kama sosai da junanku,
Bai bari ta kuma yin wata magana ba ya Ciro kud'i masu yawa ya mik'a mata yaja motarsa yayi tafiyarshi."

Tafiya sukeyi sannu a hankali Khalil yi yake yana kallonta jinsa yakeyi kamar ya sace ya gudu saboda yanda take burgeshi."

Dijama kuma ta kauda kanta gefe d'aya sai kallon titi takeyi,
Domin jinta takeyi kamar a k'aya, take ta matsu ta ganta a gida."

Ganin tsanarshi yayi a idonta ya fahimci bata son ta had'a ido dashi, kuma ba hakan take yiwa mahmud ba."

Yaja gefen hanya yayi parking, yana kallonta cikin wata siga Wanda yake yaudarar yan mata da ita."
Su yakeyi ta juyo su had'a ido, dashi amma tak'i."

Jin yayi parking a gefen titi tayi saurin jiyowa cike da tsiwa da kuma k'inshi a ranta, tace "malam lafiya meke faruwa?"

Ido ya k'ura mata yana kallon d'an k'aramin bakinta Wanda yakeji kamar ya kamota ya rungumeta ya tsotse mata shi, ya kashe murya had'ida langwab'e kai cikin murya k'asa k'asa yace "meyasa kika tsaneni?"
Meyasa bakyason had'a ido dani menamaki?"

Na rok'eki ki manta da duk wani abu da yafaru a can baya ki d'aukeni a matsayin d'an uwanki kamar yanda kika d'auki mahmud."
Danida Mahmud duk d'aya ne a wurinki, amma sai nake ganin tsananin tsanata a idonki."

Da sauri ta juyo ta kalleshi ta wurga mashi harara snn tace "ka daina had'a kanka da yaya Mahmud domin kuwa bai tab'a tsanata kamar yadda ka tsaneni ba,
bai tab'a nunawa duniya cewa baya k'aunataba kamar yadda kanunawa duniya baka k'aunata

Gaba d'aya rayuwarka babu abunda ka tsana sama dani,
Dan haka har abada bazan tab'a mnta k"iyayyarka gareniba."
Kasanyawa rayuwar ka na tsaneka kamar ynda kaima ka tsaneni."

Yaya Mahmud yafiye munkai, nesa ba kusaba, bazaka tab'a kaiwa matsayin yaya Mahmud a wurinaba."
Tana kaiwa nan taja dogon tsaki had'ida murgud'a baki ta kawar da kanta gefe d'aya."

Runtse idonsa yayi yana tunanin magagganunta domin sunyi mashi ciwo sosai ya rasa abunda zai furta mata Wanda zai ganar da ita cewa yanzun ya canza ya daina k'inta a ransa, asalima yanxun komai nata burgeshi yakeyi."

Ganin shurun yayi yawa baya da niyar tafiya ta kuma juyawa ta kalleshi cike da tsana tace "idan baka tashi tafiya ba ni zanfita na samu abun hawa na k'arasa gida.
Ko kuma wlh infita na Tara maka jama'a in sanya ayi maka dukan tsiya daga k'arshe kuma nayi tafiyata."

Tana k'ok'arin bud'e k'ofar ta fita,
sanin halinta da yayi yasa shi yayi saurin rik'o hannunta yana fad'in yi hak'uri dawo mutafi,."

Laushi Da yaji a hannuta ya sanyashi ya kasa sakin hannun nata, illah ya kafeta da ido,
Burinsa d'aya ne ta kalli cikin idonsa, yasan dolene jikinta yyi sanyi,

Saurin fisge hannunta tayi cike da tsiwa tace "meye hakan?"
Idan ka kuma kuskuren rik'amun hannu,
ni kad'ai nasan abunda zanyi maka."

Numfashi ya sauke a kasalance yace "yi hak'uri."
Yaja mota suka nufi gida."

Momy ta shirya mata abinci kala kala da sallama ta shigo falon
cikin natsuwa, kamar ba itaba."

Fateema ta rugo da gudu ta rungumeta tana dariyar jin dad'i saura kad'an su fad'i k'asa gaba d'ayansu
Khalil yashigo d'auke da akwatinta yana ganin hakan ya dokawa fateema tsawa yace " Dan Allah malama ki saketa karki jimata ciwo."
.jiki ba kwari fateema ta saketa ta Shiga ja da baya, dijama ta juya ta kalleshi ta murgud'a maki tace "INA ruwanka kafa fita a harkata halina yana nan ba wai barshi ba,
Taja hannun fateema suka bar wurin, momy tafito daga kitchen tana oyoyo ummie na sannu da zuwa."

Ta zame daga jikin fateema ta Durk'usa k'asa ta gaida momy, abunda bata tab'a yiba."

Cike da mamaki momy take amsa
gaisuwarta tare da jijjina kai tabbas makarantar kwana akwai yiwa yara tarbiya."
Tunda dijama ta fara hankali tabbas kowa zaiyi hankali."

Mommy tace "kishiga ciki kicire uniform kiyi wanka kiyi sallah snn kufito muci abinci a lokacin Abbanku ya dawo daga masallaci."
To tace a ladafce snn tanufi d'akinsu tare da fateema."

Byan ta shirya suka fito tare da fateema suna labari suna dariya suka nufi dining table inda Abba da momy da khalil suke zaune suna zaman jiransu."

Wurin Abba ta nufa ta durk'usa k'asa ta gaida shi. cike da mmki yake kallonta da murmushin jin dad'i a fuskarshi."

Yana murmushi yace "wnn ummie nace kuwa?" Kai masha Allah naji dad'i sosai Wanda baya misaltuwa,
Inama mahmud na nan dayaga ikon Allah."

Khalil Wanda ke cin abinci yyi saurin d'aga kai ya kalli Abba, yana mmkin duk lokacin da ake maganar dijama sai ansanya mahmud a ciki."

Meyasa shi ba'a dangantashi da ita."

Momy ta katse mashi tunani tace "idan bakacin abincin ya kamata katashi kawai kayi tafiyar ka."

ya d'an Sosa kai yaci gaba da cin abinci,
Kowa da plate d'in abincinsa a gabanshi yanaci wurin yyi shuru, dijama ta d'aga kai ta kalli Abba tace "Abba wai yaushe ne yaya mahmud zai dawo?"

Abba yyi murmushi yace ya kusan dawowa saura wata biyu yanzun."

"Allah sarki yaya mahmud harnayi kewarshi,
Ko da dai ba ragamun yakeyi ba." Ta kuma b'ata fuska."

Dariya suka sanya gaba d"ayansu abba yace aidama akan karatu ne kuma ummie na ynzun ta wuce raini."

Khalil bai tsaya yaji k'arshen maganarba jiki a sab'ule, ya mik'e tsaye yace "Abba momy natafi mkranta, idonshi a kan dijama."

Suka had'a bki sukace "Allah ya bada sa'a."
Amin yace
ya sanya kai ya fita, dijama ta wurga mashi harara domin babu abunda ta tsana a rayuwarta sama da khalil,
Shine mutum na farko da ya tab'a nuna mata tsana da kyamata a fili."

Yana fitowa bakin get wurin da zai d'auki motarsa sai ganin 'yan matansa yayi a gabanshi su biyu wad'anda gaba d'aya ya mnta da tarihinsu."

Zaro ido yayi cike da mmki yana kallonsu yana mmkin ya'ayi suka San gidansu."

Waige waige yashiga ko Allah yasa ba Wanda ya gansu, Kuma yasan ynxun Abba zai iya fito."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅





Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _FareedaBasheer_)





*27*






_Khalil da Yusra sunayiwa masoyansu barka da juma'a da fatan kowa yyi juma'a lafiya_😉😊😄




Ganin ba Wanda ya gansu,
Kuma idan sukayi yunkurin komawa komai zai iya faruwa domin kafin sufita daga get d'in gidan har Abba ya fito."
Daga ganin ynda suke mashi wani kallon ya fahimci akwai abinda ya kawosu wurinshi."

Nuni yayi masu da subiyoshi,
Da sauri yake tafiya ya nufi b'angarensu suna biye dashi a bayan shi"

D'akinshi ya bud'e suka shiga suka samu kujera suka zauna kowacce ta d'ora k'afa d'aya kan d'aya."

Daf dasu yazo ya zauna yana kallonsu d'aya bayan d'aya,
duk ya jek'e da xufa ya kwantar da murya a hankali yace salma da mariam meya kawoku gidanmu?"

Ya akayi kukasan gidan nan?"

Suka had'a baki sukace "kana mmki ne?"
Ai wnn ba abun mmki bane gareka ma yaudari, ka d'auka ka samu banza wad'anda zaka yaudara kayi tafiyarka ka banxartar dasu."

Gamu gabanka ko wacce daga cikinmu tana d'auke da cikinka na wata biyu."

Murmushi yayi irin nasu na 'yan duniya ya karkace kai yana Sosa gemonshi,
Yace "haba 'yan matana nasaba da jin irin wnn barazanar a wurin wad'anda ma suka fiko,
kuma bbu abunda suka iyayi."

Kunsan wani Abu kuwa?"
kunyi matuk'ar burgeni da kukayi tunanin wnn barazanar."

Abunda Baku saniba shine ba ko wacce macce khalil yake zuba kwansa a cikinta ba."

Ya taso daga inda yake zaune ya dawo tsakiyarsu ya janyosu zuwa jikinsa ya rungumesu yana shinshinan turaren jikinsu cikin wata siga mai rigitarwa, ko waccen su sai lumshe ido takeyi."

Yana ganin hakan yasa kesu yace "da kunfad'a mun gaskiya,
cewa zakuyi kwana biyu kun daina d'ad'd'anar dad'in zumar khalil mai rikitarwa."

Ya kuma janyosu gaba d'aya zuwa jikinsa ya matsesu tsaf yana shafa ko waccensu."

Tunani sukeyi ya akayi yasan da hakan?"

Tabbas khalil jarumin namiji ne Wanda kwana biyu idan ya barka saikayi ta jin kewarsa,
Kuma duk mazan da zasuyi ma'amala dasu bazasu tab'a samun kamar khalil ba wurin sarrafa macce domin taji dad'i."

Sarrafasu yakeyi cikin wani salon mai wuyar misaltuwa, ko waccensu ta fita a hanyacinta sai nishi suke fitarwa dama kwana biyu sunyi missing din jin dad'i."

Dijama bayan ta kammala cin abincinta ta mik'e tsaye tace "momy bari natafi mu gaisa da Baba maigadi lokacin da na dawo baya nan ina ganin yana masallaci."

Fitowar da tayi taga khalil ya wuce b'angarenshi tare da wasu 'yan mata wad'anda suka sanya wando ya d'ame masu a jiki kamar ba 'ya'yan musulmaiba."

Mmki tashigayi ta rik'e baki🤔
Tace tab Ashe Dama wancan d'an rainin hankalin d'an iska ne?"
Ai kuwa sai nabisu naga abunda yake aikatawa."

Hakan ta biyo bayansu bai lura da itaba har suka shige d'akinsa ya turo k'ofa,
Ya manta bai sanyawa k'ofar key ba."

Dijama ta lab'e a jikin k'ofar duk abunda suke fad'a tanaji a kan kunnenta,
Rife baki tayi a lokacin da ta lek'a kanta a k'ofar d'aki, abunda tagani ya firgitata batasan lokacin da ts zunduma ihu ba ta zuba a guje."

K'afarta d'aya ta darje zata kife rufda ciki, saiji tayi ta fad'a a jikin mutum,
Sauke ajiyar zuciya tayi ganin bata fad'i k'asa ba, ta d'aga kanta sama domin ganin ko waye ya taimaketa."

Khalil ta gani rungume da ita yakafe ta da ido yana kallonta."

Cikin razana tayi saurin kwace jikinta, tace "tab'ani da kayi banyafeba."

Kuma duk abunda kake aikatawa naganewa idona sai na fad'awa Abba da mommy."

Tanaja da baya yana nufarta, saida ya danganeta a bango ya matseta ya had'a goshinsa da nata,
Karan hancinsu ya had'e dana juna duk kanninsu sunajin saukar numfashin junansu."

Runtsu idonta tayi tana sauke numfashi da sauri2 hanjin cikinta har wani motsi sukeyi saboda tsoro."

Yace wakike cewa baki yafeba?"
Bari nayimki abunda kikaga inayiwa wad'anda kike lek'a."

Ya kuma matseta ya lalubo bakinta ya sanya a bakinshi yashiga tsotsa, wani irin cizo ta gantsara mashi Wanda yasa yyi saurin sakin bakinta da Sauri."

Tace "Allah ya isa banyafeba, na tsaneka."

Ta sanya hannu biyu iya k'arfinta ta tureshi, zata tsare yayi saurin rik'o hannunta yadawo da ita jikinsa yace "duk kika kuskura kika fad'awa Abba da mommy abunda kika gani,
Abunda zanyi mki sai yafi wnn."

Yasaki hannunta ta zuba a guje,
Ta gabansu mammy tawuce da gudu suka bita da kallo suna mmki meya faru take gudu?"

Abba yyi dariya yace "mai hali baya fasa halinsa, suka sanya dariya gaba d'ayansu."

Koda khalil ya koma d'akinsa bai Tatar da suba, sunyi tafiyarsu ya sauke ajiyar zuciya ya d'auki key d'in motar sa ya fita."

Kai tsaye inda yake tsammanin zai gansu a makaranta a nan ya samesu, sunyi tsaitsaye suna zarar ido, da alama akwai abunda suke cewa."

Yanayin parking ya fito a hasale, ya nufi wurinsu, yasanya hannu biyu ya rik'o gashin kan kowacce su, yashiga ja, yana tafiya dasu, sai ihu sukeyi amma shi ko a jikinsa,

Can nesa da mutune ya kaisu inda ba wanda zai iya ganinsu, ya wurga masu harara tare da kwad'awa ko waccensu mari,
Yace "muna fukai kawai nafiku iya iskanci,
Duk wancce ta kuma yink'urin iskoni gidanmu, da wani bnzan k'azafinta sai naci uwarta."

Kun d'auka duk abunda nkeyi bansani bane?" A cikinku a kwai wacce na tab'a kusanta?"

Taxi kawai mezanyi da macce Wanda tazama taxi kowa da kowa shiga yakeyi."

Gurfane suke gabansa suna bashi hkr snn ya kuma yawosu ya had'a Kansu wuri d'aya ya kwafra suka kuma sakin wata k'arar wahala snn ya barsu nan yayi tafiyarshi ya shiga aji."

Kai tsaye dijama toilet ta nufa ta d'auko brush da makilin tashiga darzar bakinta tana hawaye had'ida Allah ya isa."

Sai da ta kusan k'arar da makilin guda, snn ta d'urk'usa bakin famfo tana kuskure bakinta dai dai inda khalil yayi ta tsotsa, sai kuka takeyi tana aika mashi da Allah ya isa bata yafeba."

Bayan tagama wanke bakin ta fito ta fad'a kan gado ta kwanta tana shisshikar kuka har bacci ya d'auketa."

Misalin k'arfe 8:pm kowa a gidan yayi sallah,
Dukansu sunfito domin cin abincin dare."

Akan dining suke ko wanne ya sanya plate d'in tuwon shinkafa miyar a gushi a gaba suna fira suna dariya."

Khalil kuma sai yi yakeyi yana kallon dijama har yanzun yanajin laushin bakinta a cikin bakinsa, gashi d'an k'arami dashi ya kuma lashe bakinsa, kamar wani maye☹

Da zarar sunyi ido biyu dijama sai ta wurga mashi harara had'ida murgud'a mashi bki."

Wayar khalil ta d'auki k'ara yana dubawa yaga Ashanty ce yak'i d'agawa
Har sau uku ana kiranshi yak'i d'agawa Abba ya lura da hakan ya kallesa yace "meyasa bazaka d'aga ba?"

Ya d'an Sosa kai yace "Abba Ahmad ne kuma nasan maganar da zaiyi min."

Dijama ta kallesa ta mere baki tace "su Ahmad mnya, yayi saurin d'ago kai ya kalleta tace
Wlh zantona idan ka kuma hararata."

Abba da mommy sukayi saurin kallonta,
Abba yace "tona mana ummie nah mekikeso ki fad'a?"



*Allah ya sadamu da Alherin dake cikin wnn safiya ta juma'a*
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_)😅





Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)





*28*




Kowa ya maida hankinsa a kan dijama yana sauraren abunda zata fad'a."

Sai kallon khalil takeyi,
Tace "infad'a ko inyi shuru?"

Mammy da Abba suka had'a baki sukace fad'a mana."

Khalil sai zarar ido, yakeyi kamar Wanda yyi k'arya ya had'a gumi,
ya kuma had'e fuska ba wani alamar wasa a tare dashi."

Ta karkace kai cike da tsiwa tace "zanfa tona."

Mommy tace tona mana ummie meya faru?"

Gani yayi tana gyaran baki alamar zata fara mgna, tonawar zatayi kuwa,
Ya shiga tunanin abunda zaiyi ya fitar da kansa."

Yayi saurin ture plate d'in tuwon dake gabansa ya fad'i K'asa
Gaba d'aya abinci ya zube k'asa duk ya b'ata masa jiki,

K'afarsa ya rik'e yana fad'in wash k'afata."

Hankalin kowa ya koma kansa anayi masa sannu,
Kuma marairacewa yayi yana fad'in "wash mommy k'afata, da sauri Abba ya shiga diba masa k'afar Wanda ba wani abu da yakeji gareta."

Sai da ya ga ya d'auke hankalin su gaba d'aya zuwa gareshi.
Sun mnta da maganar dijama snn ya sauke ajiyar zuciya ya mik'e tsaye yana d'ingisa k'afa ya nufi d'akinsa."

Kallo dijama ta bishi dashi tana mmki a gaban idontafa ya ture plate d'in abinci,
kuma bbu wani Abu da yasame shi a k'afarsa,
Tab tace lallai yaya khalil babba ne."
Zaka warke ka dawo ne."

Bayan ya wuce ne ya shiga d'akinsa kai tsaye akan gado ya fad'a yana sauke ajiyar zuciya. Yana murmushin samun nasara ya tserewa tarkon dijama."



*GA WNN YA TAYAKU FIRAR DARE*

🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar Gidan tsohuwa_)😅







Writteng
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)






*29*





Murmushi yakeyi idan ya tunada dijama a lokacin da take cewa
In tona."

Sai ya tsinci kansa yana mai sakin dariya,
Ya mirgina a kan gadonsa tare da rungune pillow."

Tabbas ko ba'a fad'a masa ba yasan ya kamu da son dijama,
Wanda ita kuma yake ganin matsananciyar tsanarshi a idonta."

Dogon nishi yaja ya kuma rungume pillow yace "dole ki soni dijama domin ni nakine bakida wani miji a fad'in duniyar nan Wanda ya wuce ni,
Ni nakine ke tawace."

Yana cikin wnn tunanin bacci b'arawo yyi awon gaba dashi."

Tun daga lokacin wasan b'uya ta Shiga tsakaninsa da dijama,
Koda zasu fito break fast, 9:am har ya karya yayi tafiyarsa,
Darana kuma lokacin da zaici abincinsa har suntafi makarantar islamiya, da dare sai bayan ya tabbatar da sun shige yake shigowa yaci abinsa yayi tafiyarsa."

Gudun kar su had'o da dijama ta tona masa asiri a gaban Abba da mommy, kamar ynda tace."

Hakan sukaci gaba da yi da ita har zuwa lokacin da hutyn makarantar su ya k'ara zata koma."

Duk wani shige da ficinta a kan idonsa takeyinsa yana kalllonta wani Abu idan tayi shi yayi dariya wani kuma ta yaji ta kuma Shiga ransa."

Yana lissafe da hutun makarantar ta ya k'are, lokacin da ya taso daga makaranta ya biyo ta wani katafaren store yayi mata siyayyar kayan makaranta masu yawa ya shigo dasu,

A
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment