Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

da tace komiba yasaka yatsansa d'aya yatallafo hab'anta yana kallon fuskanta "waike kurmace? Baki jine? Ko maganane bakiyi?

Kwace fuskanta tayi tana zabga masa harara kaman idonta zai fado
mamakine sosai yabayyana afuskanshi, tomeye daliln masa wannan kallon? Meya mata? Da ya cancanci wannan kallon awajenta? tambayan dayake ma xuciyansa kenan dai dai lokacin Baffa ya shigo,

Bayan sungaisa Baffa "yace likita wai yau za'a sallamemuko?
Gyara tsayuwa yayi yana shafa suman kansa dayayi luf kaman hula akansa,
indonsa akan Dijah yace "na tambayeta ko Akwai wani matsala bata ban Amsaba inaga batashirya zuwa gidan bane, Baffa ya juyo da kallonsa wajen Dijah

"Dijah kiyi bayanin inda yake miki ciwo
"nifa na warke Baffa,

Da sauri Dr KB ya dago kai ya kalleta jin muryanta a'ina yasan wannan muryan? Yatambayi xuciyansa

"Barinje Baba inta shirya yin magana zanzo inji inta canacanci a sallameta sai assalametan,

Yana fad'an haka yajuya ga likitotin da suka iso gun da kai ya musu Alaman Su wuce gado nagaba

Wani irin takaici taji kamar ta zunduma ihu wannan Dan rainin wayon wato anan ma sai ya Wulak'antani ko?


Yana gamawa yashige 0ffice dinsa, yatattara duk abubuwansa,

Tafe yake cikin motansa shikad'ai don tun fitowansa yasallami Budy guards dinsa suka tafi Gida shikuma yanufi gidansu Amininsa,


Idonsa sai tariyo masa yarinyannan yakeyi kallon rainin data masa sosai Abun yabashi mamaki "Yar k'araman yarinya da rashin kunya haka? Bama wannan ba meyamata? Meye tsakaninsu? Wani bangare na zuciyansa kuma na jaddadamasa muryanta tabbas kamar yataba jin wannan voice d'in,

Tsaki yaja ya doki sitiyarin motan gami da furzar da numfashi "natsani raini da rashin kunya,

Yafada a fili dai2 lokacin dayake Shiga kwanan gidan,


Afarfajiyan gidan ya tarad dashi da alamu fita zaiyi,

Kallo daya KB ya masa yakau da kai yana k'unshe dariyansa ya shige ciki aransa yace wai fushi yake dani,


Nana ya Tatar a falo tana danne2 waya tana ganinshi ta tashi tazauna tana dariya tace "welcome bros, "I don't like yace da ita ya zauna a kujeran gefenta, freich ta bude takawo masa drink ta zauna bros meyasa baza ka amsa gaisuwata ba?

"Saboda ba abunda nazoyi kenan ba right ?

Tadan Langabar da kanta "bros inna k'iraka awayafa ba kad'auka wlh shiyasa nadaina k'iranka "cab yaushe kika koyi k'arya bansa Niba?


"Where is my mum?
"Tana sama let me call her tafada tana hayewa sama,

Tare suka fito da mum tunkafin tazauna tace " mnnmm kun gama raina min hankalinne yau? Kunga dama? Dai2
lokacin Habib yashigo yana yima KB kallon ka iya ma bakinka,

Mum tace " inkunje dama akwai wata k'awarta kusa da gidansu yarinya mai hankali kabir kai kuma sai kaje kaganta Ku dai2 ta tunda Ku kunkasa zabar ma kanku Nina zabar muku,

Bazaiyiwu azuba muku idoba sa'aninku daga masu "ya"ya 2 sai masu shirin yin na uku, ku ko kunya ma bakwajii;

Kabir yayi k'asa da kansa yana sosa k'eyansa yace" mum ba mugaisabafa, "bazan amsa gaisuwanka ba har sai kunje kun dawo naji sakamako;

Mik'ewa sukayi dukansu zasu fita Nana tadan rufe bakinta tanakallonsu tace "Bros kugai damin Su Aunty Amiran da k'awanta Aunty ...... ai Bata kai k'arsheba Habib yayi kanta zai doketa, da gudu tayi bayan mum tana dariya mum tace kadai je,

Har sunshiga mota, KB yace ma Habib " da wannan kayan zakaje? Pls sunyi skuizin kaje kasa wasu wlh tunda ga kayanka zamu fara failing bai kulashiba don Dama yasan yanason ya kulashine yasamu nayi

Sund'au hanya KB yasake cewa amma baibkamata muje hakaba, kamata yayi mud'an sami abinda za mukaimata ko?

"Zamu kaimata ko zamu kaimusu? Karfa kamanta yanzu tafiyan mutane biyune da Amira da k'awanta Habib yabashi Amsa yana dariya donyaga yanason yarainamasa hankali dayawa;

KB baisake cewa komiba har suka isa

Da Alama dama ansan da zuwansu daga irin tarban a kamusu
[3:46PM, 4/23/2018] 鈥�+234 806 573 1897鈥�: 馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃
*DIJAH* *QAYA*

馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃
*BY ASMA'U GALADIMA*
馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶

馃 馃
馃 馃 馃 馃


*MAY* *ALLAH HELP OUR COUNTRY NIGERIA*馃嚦馃嚦馃嚞

*ISLAM MY RELIGION* 馃槝馃晪

馃寛 *KAINUWA* *WRITTERS* *ASSOCIATION*

Girma, daukaka, Imani, zaman lfy, Allah ya qaroshi awannan qungiya mai Albarka, .................. *Dashen* *Allah* 馃憜馃徎



*page* 3鈨�


Mama jummai ta mik'omata wani dogon Riga da Baffa yasayomata ak'ofan asibiti, rigan fari ne yana da manyan zanen flawowi ajiki jajaye,

Tafito shar da ita ko karyawa kasa yi tayi don dokin yau zata tafi gida, tana zaune abakin gado, likitoci sukafara round kallonsa takeyi bako k'yafta ido, itadai tabbas tasan wannan fuskan sai dai takasa tuna a'ina tasanshi,


Cikin nitsiwa yake zaga gadanje sanye yake da suit bak'ak'e da bulue shirt ta ciki bak'ramin amsan sa kayan yayiba Kaman irin black American d'innan, wani sassanyan k'amshi nafita ajikinsa,

Yana daf da gadon ta tafara tunoshi ahankali Abun da yafaru atsakaninsu yadawomata,


Mutuminnanne Wanda bai San darajan D'an Adam ba tabass shine, zuciyanta ta jaddada mata wani kallon tsana tabishi dashi,

Cikin taku d'ad'd'ai ya k'araso gadonta shikad'ansa sauran suna d'ayan gadon suna rubuta report,

Gwiwan hanunsa yasa ya dogara da jikin gadonta ya harde kafansa hanunsa d'aya na cikin aljihun wandonsa,

Yad'an ran k'ofo kad'an yana kallon dara daran idonta yace "yajikin naki?
Yanzu inane yakemiki ciwo?

Wani mugun kallo tamasa ta sunkuyar da kanta batare da tace komiba yasaka yatsansa d'aya yatallafo hab'anta yana kallon fuskanta "waike kurmace? Baki jine? Ko maganane bakiyi?

Kwace fuskanta tayi tana zabga masa harara kaman idonta zai fado
mamakine sosai yabayyana afuskanshi, tomeye daliln masa wannan kallon? Meya mata? Da ya cancanci wannan kallon awajenta? tambayan dayake ma xuciyansa kenan dai dai lokacin Baffa ya shigo,

Bayan sungaisa Baffa "yace likita wai yau za'a sallamemuko?
Gyara tsayuwa yayi yana shafa suman kansa dayayi luf kaman hula akansa,
indonsa akan Dijah yace "na tambayeta ko Akwai wani matsala bata ban Amsaba inaga batashirya zuwa gidan bane, Baffa ya juyo da kallonsa wajen Dijah

"Dijah kiyi bayanin inda yake miki ciwo
"nifa na warke Baffa,

Da sauri Dr KB ya dago kai ya kalleta jin muryanta a'ina yasan wannan muryan? Yatambayi xuciyansa

"Barinje Baba inta shirya yin magana zanzo inji inta canacanci a sallameta sai assalametan,

Yana fad'an haka yajuya ga likitotin da suka iso gun da kai ya musu Alaman Su wuce gado nagaba

Wani irin takaici taji kamar ta zunduma ihu wannan Dan rainin wayon wato anan ma sai ya Wulak'antani ko?


Yana gamawa yashige 0ffice dinsa, yatattara duk abubuwansa,

Tafe yake cikin motansa shikad'ai don tun fitowansa yasallami Budy guards dinsa suka tafi Gida shikuma yanufi gidansu Amininsa,


Idonsa sai tariyo masa yarinyannan yakeyi kallon rainin data masa sosai Abun yabashi mamaki "Yar k'araman yarinya da rashin kunya haka? Bama wannan ba meyamata? Meye tsakaninsu? Wani bangare na zuciyansa kuma na jaddadamasa muryanta tabbas kamar yataba jin wannan voice d'in,

Tsaki yaja ya doki sitiyarin motan gami da furzar da numfashi "natsani raini da rashin kunya,

Yafada a fili dai2 lokacin dayake Shiga kwanan gidan,


Afarfajiyan gidan ya tarad dashi da alamu fita zaiyi,

Kallo daya KB ya masa yakau da kai yana k'unshe dariyansa ya shige ciki aransa yace wai fushi yake dani,


Nana ya Tatar a falo tana danne2 waya tana ganinshi ta tashi tazauna tana dariya tace "welcome bros, "I don't like yace da ita ya zauna a kujeran gefenta, freich ta bude takawo masa drink ta zauna bros meyasa baza ka amsa gaisuwata ba?

"Saboda ba abunda nazoyi kenan ba right ?

Tadan Langabar da kanta "bros inna k'iraka awayafa ba kad'auka wlh shiyasa nadaina k'iranka "cab yaushe kika koyi k'arya bansa Niba?


"Where is my mum?
"Tana sama let me call her tafada tana hayewa sama,

Tare suka fito da mum tunkafin tazauna tace " mnnmm kun gama raina min hankalinne yau? Kunga dama? Dai2
lokacin Habib yashigo yana yima KB kallon ka iya ma bakinka,

Mum tace " inkunje dama akwai wata k'awarta kusa da gidansu yarinya mai hankali kabir kai kuma sai kaje kaganta Ku dai2 ta tunda Ku kunkasa zabar ma kanku Nina zabar muku,

Bazaiyiwu azuba muku idoba sa'aninku daga masu "ya"ya 2 sai masu shirin yin na uku, ku ko kunya ma bakwajii;

Kabir yayi k'asa da kansa yana sosa k'eyansa yace" mum ba mugaisabafa, "bazan amsa gaisuwanka ba har sai kunje kun dawo naji sakamako;

Mik'ewa sukayi dukansu zasu fita Nana tadan rufe bakinta tanakallonsu tace "Bros kugai damin Su Aunty Amiran da k'awanta Aunty ...... ai Bata kai k'arsheba Habib yayi kanta zai doketa, da gudu tayi bayan mum tana dariya mum tace kadai je,

Har sunshiga mota, KB yace ma Habib " da wannan kayan zakaje? Pls sunyi skuizin kaje kasa wasu wlh tunda ga kayanka zamu fara failing bai kulashiba don Dama yasan yanason ya kulashine yasamu nayi

Sund'au hanya KB yasake cewa amma baibkamata muje hakaba, kamata yayi mud'an sami abinda za mukaimata ko?

"Zamu kaimata ko zamu kaimusu? Karfa kamanta yanzu tafiyan mutane biyune da Amira da k'awanta Habib yabashi Amsa yana dariya donyaga yanason yarainamasa hankali dayawa;

KB baisake cewa komiba har suka isa

Da Alama dama ansan da zuwansu daga irin tarban a kamusu
[3:46PM, 4/23/2018] 鈥�+234 806 573 1897鈥�: 馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃
*DIJAH* *QAYA*

馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃
*BY ASMA'U GALADIMA*
馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶馃馃尶

馃 馃
馃 馃 馃 馃


*MAY* *ALLAH HELP OUR COUNTRY NIGERIA*馃嚦馃嚦馃嚞

*ISLAM MY RELIGION* 馃槝馃晪



馃寛 *KAINUWA* *WRITTERS* *ASSOCIATION* 鉁嶐煆�


_karkadaina Addu'a domin itace makaminka duk Abunda yasameka duk'ufawajen rokonmahllincinka domin shine maiiyawa. akankan komi_

_katuna mala'iku suna rubuta maganganunka don haka kakiyaye harshenka karlittafinka yacika damaganganu marasa amfani_



*page* 4鈨�


Abinci kal2 Nuratu k'anwar Amira ta gabatar musu;

Ko ruwa basu shaba, had tafito Riga da sket ne ajikinta na atamfa, da hijab d'inta har gwiwanta,


Balaifi tana da kyau dai2 gwargwado,

Tunda tayi sallama tazo tazauna, batace komiba, kallon kallo sukashigayi tsakanin Kabir da Habib Kabir yad'an dunguri Habib Alamun wai yayi magana shima dungurinsan yayi wai shi yafarayi,

Kabir yasaci kallonta da gefen idonsa ta takure gefe guda kanta ak'asa ya kalli fuskanta tasha kwalliya sosai,

Hanunsa yasa yatab'o Habib k'asak'asa yamishi nuni da fuskanta, Habib ya d'ago ya kalleta gaba d'ayansu suka kwashe da dariya,

Amira da batasan meke faruwaba sosai ta tsorata har tafara tunanin to kodai ba dai2 sukeba

Kabir yayi gyaran murya yana kallon ta yace "sannu "yanmata ba gaisuwane? Sai alokacin tad'an nitsu ta kallesu ina wuninku, dariya suka kuma yi yanzu kam ta fahimci rainin hankali suke mata don haka ta d'aure fuska tana kallon hanyan waje

Kabir yayi gyaran murya " mnnnh dama dai munzone wajenki da niman aure ba wasaba don gaskiya kinyi Wa Abokina,

Shiru yakuma baya suka kalli juna sanna yace so yanzu dai munmiki? Ko ba Mu mikiba? Ma'ana kina son Abokina?

Wani irin haushi ne Yakama Amira wannan wasu irin shashashu ne? Afuska gashj anaganinsu anga wayyayu masu aji,
Amma sumata irin wannan shirmen maganan tun yaushe akabar irin wannan Hiran?


D'an gajeren tsaki tayi a iya lips d'inta
"Pls say something mana "yan mata muryan Habib ya katsemata tunani

'Kara sunkuyar da kai kawai tayi don bataji aranta zata iya maganaba,

Zaman kurame sukayi tsawan 5 minutes Habib yace to tunda kin kasa mgana Mu zamu tafi, ai bai k'arasaba ta mik'e tafara awa a kan hnya."

Karo taci da Salihu d'an mlam Mudi, Wanda ya koreta a makarantar boko,

Ta ajiye allonta a gefe d'aya,
tasha gabanshi yana d'auke da markad'en kayan miya a Kansa, ta ture markad'en ya zube,
Tace "yawwa wana nakama?"

Aidama nacewa babanka duk na kamaka sainayi maka duka, tunda har ya koreni a makaranta.

Ai kuwa ta kamashi da kokawa, saida tayi mashi dukan tsiya,
Sannan ya duk'a ya d'auki robar markad'ansa yanufi gida yana kuka."

Dijama kenan, ita ba girma garetaba sai fitina, kwata kwata shekararta goma sha hud'u a duniya."

Sai da taga yayi nisa yana tafiya yana kuka sann ta d'auki allonta tanufi mkranta."

Gafda zata isa makarantarsu
Ta kuma cin karo da Buba d'and'an mai gari tare da tawagarsa 'yan tauri."

Buba d'an maigari kowa a cikin garin tsoronsa yakeyi, Domin ya kama mutum yayi masa duka saiya karkayashi ba wani abun bane gareshi."

Allah ya d'ora mashi son dijama saboda hatsabibancinta da k'arfin hali irin nata, bugu da k'ari tafi duk 'yan matan garin kyawo."

Gabanta ya Tara, yayiwa yaransa nuni da hannu da suyi tafiyarsu zaiyi magana da masoyiyarshi."

Ita kuma dijama a duniya babu Wanda ta tsana kamar Buba, saboda shaye shayen da yakeyi, bata son ganin fuskarshi ko kad'an."

Buba ya bud'e baki yana dariya bak'ak'en hak'oransa da sukayi bak'i suka dafe wurin shan sigari🤒 suka bayyana,
Yace "dijama 'yar gidan tsohuwa matar buba duk Wanda ya tab'aki a garin nan zanci........

Murmushi tayi masa Wanda bata tab'a yimasa ba,
Domin tasamu wata dama da zata sanya buba ya rama mata dukanta da yaya mahmud yayi mata jiya."
[28/04, 20:50] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMA*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_😅)



Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)






*5*







Ganin murmushin da takeyi ne, a kan fuskarta
ya kuma bawa Buba damar k'ara bud'e baki yana dariya,
Yace "dijama ki amince dani naturo magabatana a d'aura mana aure."

Dijama najin hakan ta had'e fuska had'ida ya tsine baki,
Ta dubeshi da kyau tace "Buba kanaso nadinga kulaka?" Har na aureka?"

Buba yace "abunda nake fata kenan dijamata."

Ta karkace kai tace "kasan bak'on da yazo gidanmu?"
Buba yace "mahmud kike nufi?"

Tace "kwarai kuwa, to kasani yasanya mun ido, kullum sai ya dakeni
bansan abunda na tare mashi ba.
So nakeyi ka tsoratar dashi ya daina dukana, domin kuwa duk abunda yaga inayi sai ya sanya min ido, kuma ya dakeni."

Buba ya d'aga hannu
ya zunduma ashar yace "Alk'awari nayi duk Wanda ya tab'amun ke a garin nan sai nayi gunduwa gunduwa da namansa."

Dijama tadinga tsallen tana jin dad'i tace "yawwa Buba,
Amma karka dakeshi, karkayi mashi illah, kawai dai so nake ka tsoratar dashi saboda ya daina dukana."

Buba ya kuma b'arkewa da dariya ya na kuwa ya fadin "saini na dije "yar gidan tsohuwa kowa yatab'aki agarin nan bazai kwana lafiya ba,"

Dijama najin hakan ta dinga dariya tana zugashi
"Gaskiyar Buba sai kai na dije "yar gidan tsohuwa,
nan fa tadinga zugashi yanajin dad'i saboda mahaucin son da yake mta."
Sai kuwa yakeyi yana zage2

Ita kuma ta k'ara gaba tana cewa "sakarai wawa, waye zai auri d'an shaye2, tajuya ta hngeshi yayi nisa, taja dogon tsaki had'ida murgud'a baki."

Wani gefen dad'i yacikata tana za a dakar mata yaya mahmud,haka dai har ta kai makarantar tasu",

Tana zuwa tasamu wuri a gefe d'aya ta zauna batare da ta tsokani kowaba
A Can ta dubi wani yaro ya hangame baki ya na bacci aiko tasanya hannun ta ta d'allamai baki sai da sauri ya bud'e idonshi yarik'e Baki yana kuka,
Anan take bakin nashi yayi tudu, ya kunbura."

Ta dubeshi tana dariya tace "yaro ubanka yajamaka tunda yana gani d'an taxi zai tafi dani amma ya kasa bada hak'uri sai dai yaja yayi tsaye yana kallonmu Dan haka nacire jin haushinsa a kanka."

Ta kuma matsawa gefe d'aya ta zauna,
ko wanne yaro yana zuwa afad'a masa karatu,
amma ban da ita, domin acewar ta kotaje an fad'a mata ba ganewa zatayi ba garama tayi zamanta",

Can itama sai tafara gyan gyad'i mlm dayaga tana bacci ya d'aga bulalar hannunshi ya doka mata a jiki, yana fad'in
" aikin ki kenan bacci, baki gane komai
mai kwanyar kifi keda jaki banga babban cin kuba,

Ai kuwa d'alibai suka d'auki yimata dariya,
ta hasala sosai taji haushi tashiga gun guni tana mgna k'asa k'asa,
Ni dai ban daiji metake fad'aba

Can ta nisa, tace mlm zanyi fitsari?
Yace "tashi kitafi dama aikin kenan daga kashi sai fitsari, ko aci akwanta, amma kai kam wayam ba komai acikinsa sai rashin kunya,
Da kuma majina, ya mere baki yace
"ALLAH dai ya kyauta."

Rab'awa tayi ta Wuce tagefen malam, ta dubeshi ta sakar masa murmushi,
Mlm kuma harara ya kuma wurga mata,
Hmm kun dai San dijama bata murmushin banza."

bata zarce ko inaba sai cikin wani kango dake nesa da makarantar kad'an a hankali tashiga kangon tana waige waige, can ta hango leda fara,
Ta duk'a ta d'auki ledar,
Can nesa kad'an ta hango ramin cinnaka tashiga tsinta tana zubawa a cikin ledar,
Tana tsinta tana fad'in
Yau zaka ci ubanka mlm ni zaka zaga har kasa ayimun dariya,hmmmmm yau kaima za'ayi maka dariya."

sai da ta tsinci mai isarta ta zuba a ledar, ta saki dariyar mugunta sannan ta mik'e tsaye. Ta fito,
hannunta goyo a bayanta sai da tazo kusa da mlm
Ya juya bayansa yana gayawa wad'ansu d'alibai karatu,
ta faki idonsa ta lallab'a a hankali saiti rigarsa ta d'aga ledar cinnakan ta zuba mashi cikin riga d'alibai na ganinta amma ba halin yin magana."

Dama sun san za'ayi hakan, tunda malam ya zageta, tayi shuru ta nuna alamar bata damuba,
Kowa yashiga mamakin "dijama ce za a zaga bata tankaba hmmmm, akwai wata a k'asa

Mlm da yaji anfara mintsinarshi, yafara sosawa,
tun yana Sosawa a hankali harya ya zabura ya mik'e tsaye nan fa yakama susar jikinsa da sauri

d'alibai me zasuyi inba dariyaba,
kuwa takeyi tana tsalle tana tab'i da hannunta tana dariya,
tasanya d'alibai najansa tana masu wak'a suna amsawa

Itake fad'in cinnaka yaci jeshi
Sunafad'in tashi kar ya k'arama

😅
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMA*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_😅)



Writing
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Basheer_)






*6*






malm sai so she2_ yakeyi, yana hararar dijama had'ida da yimata dakuwa🖐🏿
har yakai sai da ya cire rigar sa, ganin cinnakun basu fita ba daga k'arshe ya tub'e wandon sa ya , yashiga kakkab'a ya koma daga shi sai gajeren wando."

Can saiga cinnaku suna fad'owa d'aya bayan d'aya."

tsaye yayi ya kasa magana yana sauke ajiyar zuciya,d'aya bayan d'aya
Yakasa d'aga ido ya dubi d'alibansa saboda kunya domin ya fahimci cewa duk shairin dijama ne."

Dijama tayi tsaye tana kallonshi tana dariya, ya dubeta da kyau cikin b'akin ciki da jin haushinta yace " dijama kitafi gida nakoreki karki k'ara zuwanmin mkrnta,

Ta b'arkewa da dariya had'ida rik'e ciki tana nunanshi tace
"toh saimi Dan ka Koreni,
ainaga kai kafara zagina ni kuma narama,
Harda yimin gorin ilimi, kuma ai naga shi ilimi Allah ke badashi nima ba Dan ya manta daniba,

Kuma ai naga itama 'yartaka jakace bata San komiba sai jakanci,kuma doluwa ce,

Idan ina da kwanyar kifi ita kuma kwanyar kwad'd'i ke gareta,

Ta k'are maganar had'ida mur gud'a baki, tayi tafiyarta."

Sai da tayi nisa da tafiya snn ta waigo a lokacin malma yana k'ok'arin maida kayan jikinsa tace "kuma sai naci uban Larai idan muka had'u rafi,
Tunda ka koreni, daga makarantarka, sann ta juya rik'e da Allonta, tayi tafiyarta."

Koda ta isa gida tana gunguni,
Tsohuwa ke tmbayarta lfy?
Meya dawo da ke gida ynzun?"

Idonta ya cika da hawaye tashiga fad'awa tsohuwa abunda yafaru tun daga farko hark'arshe saboda dijama duk rashin jinta bata k'arya."

Tsohuwa taja bakinta tayi shuru na minti goma, sannan tanisa tace "toh zauna kihuta, gaskiya dijama banji dad'in korarki da malam d'ahiru yayi ba."

To yanzu yazanyi? An koroki a mktantar boko, gashi yanxun islamiyar ma ankoroki.

gashi kuma ke ba k'ok'ariba,
allonki sai yayi wata ukku bakiyi wankiba, haka boko baki ganewa, to ni yanzun miye mafita?"

Dijama tayi shuru sai zarar ido takeyi Can taja dogon nishi tace

"yauwa tsohuwa tunda kinga baganewa nakeyi ba shawara kawai ki sanyani makarantar koyon sak'e sak'e, watak'ila a can nafara ganewa kinga saina koyi sak'a
dama nafison can."

Mahmud dake tsaye yana jinsu tun shigowarta me zaiyi inba dariyaba,

Yace kinko kawo shawara mai kyau, tunda da keda kwad'o bakuda wani banbanci,
Bako mai a k'wak'walwarki sai rashin kunya da gidadanci,
babu abunda kika iya, sai k'auyanci da jakanci takwalla me kan kifi me idanun mujiya." Idan har ba canxa hali kikayiba mki gama yawon makarantuba."

Murgud'a baki tayi cike da jin haushin kala mansa tace "sai naga ai kamar gado nayi a wurinka tunda kamarmu d'aya da kai."

DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment