Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE


DOWNLOAD

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register
DOWNLOAD

daga ganinta idan ta girma saitayi mnyan kayan aiki."

Murya Abba ya tsinkayo tareda momy suna saukowa daga sama, yayi saurin mik'ewa tsaye ya daidaita kanshi, ido biyu sukayi da Abba ya sunkuyar da kai alamar girmamawa yace "Abba sannu da fitowa."

Abba yayi murmushi yace "yawwa khalil harka iso?"

Abba ya kuma maida kallonshi wurin momy yace momyn yara, kiyiwa yaranki mgna su shirya sufito sutafi mkranta."

Momy tayi murmushi ta Amsa da "to."
Snn ta tashi tanufi d'akinsu fateema."

Tafara tafiya kenan khalil ya dubeta yace "momy bak'uwa kikayi ne?"

Momy ta waigo ta kalleshi cike da mmki tace "bak'uwa kuma a ina?"

Ya juya yana kallon wurin da yaga kyakkyawar yarinyar kwance."

Momy ta bi wurin da yake kallo da ido, kasan cewar babban falo ne set d'in kujeru uku ke cikin falon."

Hango dijama tayi tayi ale ale sai barcinta takeyi hankalinta a kwance."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_ )πŸ˜…





Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)





*ina Sarah yau ranarkice kuma snnu a hankali duk zanzo kanku masu tsarguwar Sarah*πŸ˜…πŸ˜…



*15*







Bata kuma tanka mashiba illah ta nufi wurin dijama, Wanda tayi d'ai d'ai
sai barcinta takeyi,

Momy tashiga ta yarda da ita, a
Hankali ta bud'e idonta, sukayi ido biyu da momy ta sakar mata murmushi,

Wnda ya kuma yasanya khalil rud'ewa ya k'ura mata ido yana kallonta harda d'an murmushi yake fitarwa a fuskarshi, domin ba k'aramin kyau tayi mashi ba."

Momy taci gaba da cewa "ummie kitashi mana lokaci na tafiya."

Mik'ewa tsaye tayi, ta turo baki alamar shagwab'a tayi mik'a tana salati,

Khalil sai da yayi saurin kaiwa zaune, a inda yake,
Ya runtsi idonshi
domin mik'ar da yaga dijama nayi ta kuma fito mata da kyanta da yarintarta sak 'yar fillo kyakyawa."

Abba ya dubeshi cike da kulawa yace "khalil lfy" ko baka da lafiya ne?"

Dafe da kai ya girgiza Kansa "Eh "Abba kaina keyimun ciwo."

Cikin tausayi yace "subahanallah idan KA ajiyesu ka tabbatar da kaje asibiti kaga likita domin ya baka magani."

D'aga kai yayi alamar "to."

Ashagwab'e dijama ta nufi d'akinsu tana turo bki momy ta katse mata barcinta,mai dad'i da takeyi tana mafarkin tsohuwa,
karo taci da FATEEMA sanye da uniform har ta shirya tafito.

FATEEMA tace dijama kiyi Sauri ki shirya kifito mutafi kinsan yaya khalil bayason jira."

"To kawai tace "a tak'aice ta wuce tashiga d'akin domin shiryawa."

Khalil yanaji FATEEMA ta ambaci dijama yayi saurin joyawa ya kuma kallonta, yana mamaki kar dai ace bagidajiyar yarinyar nan ce tafara wayewa."

Anan ya fara jin haushin Kansa,
Meyema yagani a jikin 'yar k'auye wanda har ya yasanyashi jin kasala a nan take lokaci d'aya."

Haushin Kansa ya faraji yaja dogon tsaki ya mik'e tsaye had'ida kallon d'akin nasu cike da masifa da jin haushi ya d'aga murya yace "na rantse da zarar kuka k'ara minti biyu tafiyata zanyi."

Bai rufe bakinsaba dijama tafito cikin shigar uniform d'inta ruwan k'asa wad'anda sunyi masifar yimata kyau."

Kallo d'aya yayi mata ya had'e fuska had'ida jan dogon tsaki, yayi gaba suna biye dashi a baya."

Momy da Abba suka bisu da Addu'a suka tafi."

FATEEMA tayi saurin shigewa gidan baya dijama ta bud'e gidan gaba zata Shiga, ya doka mata tsawa Wanda yasa tayi saurin firgita taja da baya da sauri."

Yace "ke bagidajiya 'yar k'auye karki kuskura ki shigarmun gaban mota salan kisanya duk ta inda na gifta a dinga kallona ana nunani nazama abun kwatance."

Harara ta wurga mashi k'asa k'asa had'ida murgud'a baki,
Bbu abunda ta tsana sama da Khalil a rayuwarta."

Gidan bayan tabud'e ta shiga, batare da ta kuma kallonshiba."

Ma zauninshi ya shiga ya tayar da motar suka fara tafiya.
Kai tsaye gidan abokinshi ya nufa yyi parking a k'ofar gidan yafito batare da ya dubi inda sukeba yace "kujirani ina zuwa."

Dijama ta dubeshe ta wurga mashi harara ta ya tsine fuska,
Ta kalli FATEEMA tace "nan ne mkrantar?"

FATEEMA tace "ba nan bane munkusan kaiwa, wata k'ila akwai abunda zaiyi a ciki."

Dijama bata tanka mataba, illah ta kauda kanta gefe d'aya ta shiga kallon motocin dake wucewa."

kai tsaye Ya shiga cikin gidan, d'akin da ya ajiye budurwanshi ya nufa, sautin nishinta kawai yakeji yana tashi harda 'yar kuwarta."

Da sauri ya murd'a k'ofar d'akin ya shiga,
tarar da ita yayi tsirara ta bud'e k'afarta tana biyawa kanta buk'ata da ya tsun hannunta."

Tana ganinshi tayi saurin cire hannunta daga gabanta, taja bargo ta rufe jikinta, idonta ya cika da hawaye,

Tashiga magana tana girgiza kai "karkaga laifina Khalil kaine sanadin sanyani yin hakan, saida ka jagwalgwalani ka katayar mun da sha'awa, snn ka tashi kayi tafiyarka, Khalil kafi kowa yasanin ina da yawan buk'ata sosai kamar yanda kake."

hasalima kaine ka sabamun da hakan akai akai, KA saurara kaji sautin me kakeji a kunnenka a d'akin Ahmad?"

Khalil da yayi tsaye kamar gunki mmki da Al'ajabi sunyi mashi yawa, Ashe dama macce tana iya biyawa kanta buk'ata da kanta, lallai idan baka mutuba a gidan bariki komai kana iya gani."
Sautin nishin abokinsa yakeji Wanda ya saba da jin irinsa idan yana tare da macce yanajin dad'i." Tsikar jikinshi tashiga tashi ya runtse idonshi, bai kuma bi takantaba ya fito had'ida rufe mata k'ofa da k'arfi."

Mik'ewa tayi da sauri ta Sanya kayanta ta d'auko Jakarta tabiyoshi tana kiran sunanshi, amma ko waigota baiyiba ya fita daga get d'in gida."

Motarshi ya fad'a ya shiga yafigeta da k'arfi ya bar wurin, dijama ta dubi yasmin da tabiyo motar da gudu tana kiran khalil,
Mere baki tayi cike da mamaki tace FATEEMA wancan fa?" Mai kama da lakwani?"

Shuru FATEEMA tayi tashiga da d'ewa dijama baki gudun karda khalil yaji abunda take fad'i tunda tasan ba shiri sukeyiba."

Khalil yanajinta kyaleta kawai yyi saboda ba itace a gabansaba."
Tuk'i yakeyi yana Tunani, duk a cikin 'yan matan da yake ma'amala dasu bbu macce da yaji yana so yana kuma samun natsuwa da ita sama da yasmin."

Ya shaida cewa shine ya bud'e yasmin a ledarta ya fasa budurcinta, wnn dalilin yasa yaji yana Sonta yana son kad'aicewa da ita duk a cikin bbys d'insa."

Yasmin irin Matan nan ce da samun irinta a cikin mata sai an tona, domin a kullum idan zaishigeta sai yayi da kyar yake shigarta sabda matsewarta, sab'anin wasu yan matan nashi da yana shigarsu zaijishi ya shige batare da yasha wata wahalaba."

Wata budurwa da yayi mai sona Salma, da zarar yashigeta jinta yakeyi kamar an bud'e k'ofar text😊 wnn dalilin yasa ya rabu da ita."

Hakan kuma yayi wata budurwar mai suna mariam itama hakan take, kamar Salma😊

Khalil mutum ne mai yawan sha'awa sosai baya iya zaman awa biyu batare da Mace na kusa gareshiba ko ba komai yajishi kwance a kanta yana wasa da ita musamman Brest d'inta."

Amma daga yau yyi alk'awarin yabar yasmin kenan tunda har tana iya biyawa kanta buk'ata da kanta." Shi ya hak'ura

A cikin harabar makarantarsu ya shiga yayi parking FATEEMA ta fito ya juya ta madubi ya kalli dijama ta jingine da kujera sai sharar barcinta kawai takeyi."

Fuskarta ya kalla sai da gabanshi ya fad'i, yarasa dalili yin hkan,
Ya doka mata tsawa, "ke bagidajiya tashi kifito mun a mota 'yar k'auye ba sabanba sanyi Ac ya dokeki kinsaki bki kina barci."

Fitowa tayi batareda ta kulashiba, tana fitowa ya d'auki turare yashiga fesawa a motar."

Yana gamawa bai kallesuba ya wucesu yayi gaba ya nufi wurin shugaban makatantar, FATEEMA na ganin hakan tayi sauri tashige aji tana cewa dijama Allah yasa a jiyeki a jinmu."

Murmushi Dijama tayi bata tankawa fateema, tana ganin inda Khalil,
yashiga ta lallab'a takoma bayan motarshi ta tsinci k'usa a k'asa,

Ta duk'a inda ba Wanda ke iya hangota tashiga caccakar mashi Tayar mota, gaba d'aya tayarshi ta baya guda biyu sai da ta sokesu tayi mashi faci snn ta lallab'a ta nufi inda taga ya nufa."

Bayani taji yana yiwa shugaban makarantar yana fad'in "daga k'auye tafito batasan komaiba akanta, Dan haka taimaka
akaita ajin k'arshe.'
Saboda inajin lbri a bakin brother d'ina Wanda yafi kusanci da ita cewa kwanyar kifi ne gareta bata gane karatu."

Sannan batada kunya,
Allah gafarta malam kasan renon k'auye yanda Yake, Dan Allah malam karka nuna sananya ko wani abu da zarar tayi ba dai daiba ko tak'i karatu a bata kashi sosai har sai ta daina motsi."

Ya juya ya kalleta ya wurga mata harara, ya d'ebo kud'i a Aljihunsa ya mik'awa malam had'ida yi mashi sallama."
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_ )πŸ˜…





Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)





*16*






Khalil Yana wucewa shugaban mkranta ya d'aga kai ya dubi dijama yace "a gaban idonki kuma kinajin duk abunda Yayanki yake fad'a a kanki,"

To Idan har kinaso mu shirya dake ki maida hankali a karatu,
idan ba hakanba jikinkin ne zai fad'a mki snn dga k'arshe na d'aura maki mari a k'afa, kamar yanda kikaga nayiwa wad'an can yaran."

Ya nuna mata wasu yara 'yan maza da ya d'aurawa mari a k'afa har da kwad'o yasanya masu."

Zaro ido tayi waje cike da tsoro da tashin hankali tace "Dan Allah malam kayi hak'uri zanyi karatun basai kasanya mun mari a k'afaba."

Murmushi malam yayi yace "kinyi Alk'awari?"

Ta d'aga kai alamar "Eh."

Sann yayi mata tambayoyi game da karatunta anan ya fahimci cewa tana da k'ok'ari sosai rashinjin magana ne kawai yayi mata yawa."

Aji uku ya ajiyeta suka shiga karatu gadan gadan, dijama ta maida hankali sai karatu takeyi."

Khalil yashiga motarsa da Sauri ya tayar da ita, amma abun mmki tak'i yin tafiya."

Dogon tsaki yaja ya kuma kunnata amma taki tayi tafiya, da Sauri ya fito yanufi bayan motar wurin tayoyin motar domin ya fahimci matsalar a nan take."

Abun mamaki mai zai gani gaba d'aya tayoyinshi na baya guda biyu asokesu har sun fara soncewa."

Wani gumi yaji ya fara zubo mashi. Cike da ta kaici, ya rasa ynda zaiyi, gashi babu abunda ya tsana irin ya hau motar haya,
Ganinshi Ajinsa zubewa zaiyi idan a ka Ganshi a cikin motar haya."

Wani dogon tsaki ya kumaja ya sanya hankicif ya shiga goge zufar dake zubo mashi a kan fuskarshi
Ya zagaya ya shiga cikin motar ya zauna ya had'a kanshi da sitiyarin motar yana tunanin mafita,
Yana kuma tunanin Wanda yayi mashi wnn aika aika."

Mahmud tare da abokinshi Auwal sunfito daga wurin yiwa dijama siyayyar kayan makaranta domin ya shirya mata komai har uniform ya d'unka mata batare da Abba ya saniba."

Labarin dijama mahmud yakebawa Auwal, Auwal sai dariya yakeyi,
Mahmud yace "wnn ai ba abun dariya bane illah kawai ataimaka mana da Addu'a domin ina ganin kamar Aljanune suka shigeta,

Auwal ya kuma shek'ewa da dariya yace "Mahmud nida kabani dijamar nan na aureta inasonta a hakan."

Mahmud yanajin hakan yaja bakinshi yyi shuru bai kuma yin mgna."

Karya kwanar da zasuyi Mahmud ya hango motar khalil a bakin makarantarsu fateema ya kuma kallon motar da kyau,
ya hango shi cikin motar ya had'a kai da sitiyari ko motsi bayayi da alamar akwai abunda ke damunshi."

Muhmud yayi saurin nufa wurinshi yayi parking a gefen hanya ya fito ya nufi wurinshi tare da abokin nashi."

Khalil da bai lura dashiba sai ji yayi ana kwankwasa mashi glass din mota,
Idonshi ya d'aga da suka soma komawa launin ja saboda b'acin rai da takaici, ido biyu yyi da Mahmud murmushi ya sakar mashi had'ida sauke ajiyar zuciya ya
Bud'e motar ya yafito

, mahmud ya tsura mashi ido yana kallonshi had'ida tambayarshi meke faruwa?"

Meyasa yayi parking wuri d'aya kuma ya had'a kanshi da sitiyarin mota yana tunani meke damunshi?"

Khalil ya nisa yace "tayar motata CE narasa Wanda yayi mun hakan kuma lfy k'alau na d'auko FATEEMA da wnn yarinyar Wanda tazo daga k'auye na kawosu makaranta, abunda mmki daga shigata mkrantar na fito, na tarar gaba d'aya an farfasa mun tayar mota ta baya,
Ni Abun yana bani mmki."

Murmushi Mahmud yayi ya dubi khalil yace " muguntar me kayiwa dijama kafin kuzo nan?"

Khalil ya ya mutsa fuska yace "Niko meye had'ina da ita da har zanyi mta wani abun?

Kawai dai muna cikin tafiya tasaki baki tana barci na tayar da ita, had'ida zubawa mota ta turare saka makon jin da nayi motata ta canza wani wari naji yana fitowa a ciki kamar tayi mun tusa a ciki, kasan mutumin k'auye yanda yake da k'azanta, kawai shine."

Mahmud yasan za'ayi hakan domin yasan dijama bata barin bashi."

Ya dubi khalil ya yace "mundun baka daina shiga harkar dijama ba saita daza maka fitinar da bazaka mnta da itaba a rayuwarka,

domin kuwa dijama bata barin bashi kuma bata yafiya da zarar kayi mata abu komai girmanka saitabi ta wata hanya ta rama abunda kayi mata,

Dan haka KA daina tunanin Wanda ya aikata maka hakan bakowa bane face dijama ce."

Khalil ya zaro ido waje yana mmki a fusace ya juya zai shiga cikin mkrantar Dan yaci ubanta."

Mahmud yayi saurin rik'oshi ya dawo dashi yace "yi hkri KA kyaleta ai nasamo maganinta gobe gobe nan makarantar barci zan turata kowama ya huta."

Khalil ya kuma har zuk'a yace brother Dan Allah KA barni natafi naci ubnta Dan wlh nafita iya rashin kunya da tujara."
Nafita iya k'auyanci wlh zan kakkarya mata hannu idan na rik'ata."

Mahmud ya kuma rik'eshi yana fad'in " KA natso mana kayi hak'uri dibeka 'yar k'auye duk ta da kula maka lissafi."

Auwal shima ya shiga bashi hak'uri snn ya hk'ura ya bisu suka shiga motar Mahmud suka nufi gida da cewar zasu turo mai gyaran mota tare da direba idan ya gyara sai a dawo mashi da motarshi gida."

Sai da suka fara ajiye Auwal gida snn Mahmud yaja motar suka nufi gida."

Kai tsaye wurin ajiye motocin gida mahmud yayi parking da sauri khalil ya bud"e murfin mota ya fito ranshi a dagule, kai tsaye d'akinshi ya nufa batare da ya bi takan kowa ba."

Ido Mahmud yabishi dashi snn yyi murmushi a ransa yace "indai dijama ce kad'an ma kagani."

Ya duk'a ya d'auki takardun makarantarta da siyayyar da yayi mata ta makaranta yanufi ciki da ita."

Da sallama ya shiga palon gidan ya tarar da Abba da mmy zaune akan kujera suna kallon film d'in marigayi d'an ibro mai suna hajiya babba, suna dariya."

Gefen Abba ya nufa ya gaida shi tare da momy suka amsa mashi cike da kulawa."

Jim kad'an yayi shuru Dan baisan yanda Abba zai d'auki maganar da yazo da ita ba,
ta mayar da dijama boarding school."

Ya nisa ya sunkuyar da kai yace "bansan ynda zka d'auki maganataba, Abba
Kayi hakuri Abba, rashin jin magnar dijama yana d'aga mun hnkali, musamman rashin karatun da batason yi"

Abba idan muka nuna muna tausayawa dijama muk'ak'i tilassa mata akan tayi karatu to anan gaba abun saiyafi damun rayuwarmu akan yanzun."

Abba wnn dalilin yasa na yanke shawarar gobe idan Allah ya kaimu zan mayarda dijama makarantar barci. Domin nagama shirya ko mai har uniform na d'unko mata da siyayyarta da komai yanuna wa Abba."

Abba yayi shuru nawani d'an lokaci yana tunani sann ya d'an nisa, yace "Allah yayi maka Albarka Mahmud hakan dakayi dai daine domin kuwa dijama takace duk hukuncin da kayanke a kanta dai daine."

Mahmud yayi saurin d'aga kanshi da sauri ya kalli Abba da yaji yace dijama tashishi, to meyake nufi da cewa hakan?"

Hakan dai ya barwa cikinsa maganar ya tashi yayiwa Abba sallama ya nufi d'akinshi."

Lokacin tashinsu dijama nayi, Abba ya kira wayar khalil yajita a kashe, bai kuma bi takanshiba yayi wa direba waya cewa yaje ya d'aukosu makaranta."

Dijama anci karatu muryar harta dusashe a kan d'aga murya wurin karatu."

Direba na ajiyesu ta fito da karatun da akayi masu a bakinta tanayi tundaga waje take karatun har tashigo gida."

Sautin karatunta ya tayar da mahmud daga barci, yaja dogon tsaki ya tashi zaune a kan gadonshi ya rik'e kanshi da yaji yana Sara mashi."

Wato ita wnn yarinyar rashin karatunta baka hutaba yin karatun ma baka hutaba."

Yaja dogon tsaki ya Tashi ya fad'a toilet domin yayi wanka ya fita."

Da karatu tashiga babban falon gidan, karatun shine sallamarta Abba da momy sukayi dariya, Abba yace Alhmdulillah Ashe ummie na mahaddaciya ce😊 kai Allah na gode maka
[28/04, 20:51] Sadiya Aliyu Fbk: 🌹 *DEEJAMAH*🌹
( _'Yar gidan tsohuwa_ )πŸ˜…





Written
By
*UMMU SAFWAN*
( _Fareeda Bashir_)





*17*





_pls dan Allah readers na rok'eku da Allah duk Wanda ke karatun littafin nan idan yazo indabayaso ya k'etare kawaiπŸ™…β€β™€__





Dariya tasaki ta kai zaune kusa da mmy had'ida fad'in wash mmy nagaji yau munsha karatu."

Momy tayi dariya tace "ai naga alama Ummie nah Allah yasa ki d'ore da hakan, da munfi kowa jin dad'i."

Murmushi kawai Abba keyi ya mik'e yanufi massalaci domin yin sallar magariba,

Momy ta kallesu tace "to 'yan matana kutashi kuje kuyi sallah kuyimun addu'a snn kufito muci abinci."

Da gudu suka tashi suka nufi d'akinsu domin yin sallah."

Khalil yana kwance rufda ciki sai juyi yakeyi saboda matsananciyar sha'awa dake damunsa, gashi yanxun budurwanshi d'aya ce Yasmin kuma ya d'auki Alk'awari yabarta, ba zai kuma wai waiyartaba."

Juyi kawai yakeyi yana sauke nishi sama sama,
Khalil mutum ne mai yawan sha'awa wnn dalilin yasa da momy taga take takensa, tasha kamashi yana kallon fina finan BF, ta fad'awa Abba duk abunda tagani, don hka shawararta d'ayace,
ya fitar da wacce yakeso ayi mashi aure gudun karya fad'a ga aikata zina."

Anan take ran Abba ya b'aci yashiga yin fad'a yana fad'in

khalil mai zaiyi da macce kwata kwata shekararsa Ashirin da biyar a duniya, ko Dan ta ganshi da jikin girma za'a kira mashi zancen aure yanxun."

Mahmud ma yayansa ba yanzun zaiyi aureba bare khalil jariri, da yanxun yake karatu mataki na uku, Dan haka kar a kuma yimun irin wnn zancen a kiyaye."

Momy tabashi hak'uri taja bakinta tayi shuru, amma sai dai tana sanya ido game da shiga da ficenshi."
ko da dai khalil d'in yana kiyaye duk wata hanya da zata sanya a fahimci yana neman wasu matan a waje."

Juyi kawai yakeyi a kan gado, Jiyayi baya iya hak'ura, kuma gashi ba mota a hannunshi, tashi yayi ya fad'a toilet ya sakarwa kanshi ruwan sanyi,
Sanyin ruwan na ratsashi ta ko ina ajikinsa yana sauke ajiyar xuciya sannu a hankali."

Bayan ya k'are wankan ne yayi arwala yafito ya shinfid'a abar sallah yayi sallarshi a d'aki,
wasu k'ananan kaya ya d'auko ya sanya wad'anda suka amshi jikinshi suka fito mashi da mazantakar shi, idan ka ganshi sai kace ya shekara talatin a duniya.'

Fitowa yayi daga d'akinshi kai tsaye d'akin mahmud yanufa domin ya ara mashi key d'in motarshi, yana murd'a k'ofar d'akin yajita a rufe ya tabbatarwa kanshi da baya nan."

Palon cikin gidan ya nufa da sallamarshi, a can ya hangosu gaba d'ayansu harda mahmud zaune a tsakar falo suna cin abinci."

A hankali yake tafiya ya nufi wurinsu,

Abba ya kalleshi cike da kulawa yace "dama kana ciki ne baka fito mukaci abinciba, ko ciwon kanne ke damunka?"

Runsunawa yayi ya rage tsawonshi yace "eh Abba Amma naji sauki sosai."

Ya Kalli mahmud yace brother aro mun key d'in motarka zanje gidan abokina zan amso littafaina ynzun zan dawo."

Momy tace "amma ya kamata ka tsaya kaci abinci ko kad'an ne."

Ya ya mutsa fuska domin matsanan ciyar sha'awar da yakeji komai na iya faruwa dashi."

Ya danne ya k'ak'aro murmushi yace "yanxun zandawo mmy ba dad'ewa zanyiba."

Bai rufe bakin saba dijama dake zaune gefe d'aya kusa da momy tayi ale ale tana cin tuwon shinkafa,da miyar agushi
ta d'auko lemon kwakwa Wanda momy ta had'a ta d'aga kofin sama ta kai bakinta, saida tasha ta k'oshi sann ta ajiye k'ofin k'asa,
Snn tasaki baki tasaki wani irin kyatsa jikakeyi kyrrrrrr."

Da sauri khalil ya waigo cike da jin haushi
da takaici, dama yanada haushinta,
Yanufeta gadan gadan ya kwad'a mata mari, yace "banza 'yar k'auye kinzo kinsaki baki kina yiwa mutane k'auyanci."

Rik'e baki tayi ta kurma ihu tana fad'in "wayyo Allah Abba bakina, ya fasamun baki."

Mahmud ya doka mata tsawa yace "Dan Allah malama ki rufe mana baki duk kin rud'a mana kunne."

Kafin Abba da momy suyi magana tuni khalil ya bar falon domin yasan za'ayi hakan."

Abba ya juya wurin mahmud yace "wai meyasa kukeyiwa yarinyar nan hkn ne? To tashi kafita, karna sab'a mka."

Mahmud yana murmushi ya tashi,ya fita."

Khalil yana shiga mota ya figeta da gudu bai zame ko inaba sai ciki makarantarsu a lokacin ana kiran sallar isha'i."

Inda yasaba ajiye motarsa a nan yayi parking
yafito, ya haye kan matar yana kallon 'yan mata wayayu masu aji suna wucewa, duk Wanda tayi tozali dashi saita canxa tafiya domin kawai ya ganta yaji ta burgeshi."

Kowace macce mai wucewa k'ok'arin takeyi taga ta burgeshi ya tayata, kasancewar khalil kyskkyawane bafulatani d'an gaye mai ji da kansa."

Wasu 'yan mata ne su biyu 'yan gaye suna sanye da riga da wando wad'anda suka kama jikinsu idan kika gansu saiki rantse da Allah kice ba 'ya'yan musulmaiba ne."

K'irjinsu ya cika da Brest har rawa yakeyi haka bayansu mazaune sun zauna masu Masha Allah,

Tun daga nesa da khalil ya hangosu sai da yaji tsikar jikinshi ta tashi. Wata matsananciyar sha'awa ta tasoma shi."

Kafesu da ido yayi yana kallonsu, saida sukazo daf dashi wani k'amshin turarensu yaji ya daki hncinsa, da hannu yayi masu nuni da alamar yanason mgna dasu."

Dama abunda suke nema kenan khalil ya tayasu,
Batare da b'ata lokaciba suka nufi wurinsa."

Durowa yayi daga kan motar ya bud'e murfin motarshi ya shiga yayi masu nuni da su shigo."

D'aya ta shiga gidan gaba d'aya tashiga gidan baya."

Yaja motar sukabar makarantar, kai tsaye gidan abokinshi Ahmad ya nufa inda suke shek'e ayarsu."

Babu abunda kakeji yana tashi a gidan sai kid'e kid'e 'yan matan Ahmad ne cike a gidan ko wacce tana nuna mashi tata bajinta."

Kasan cewar Ahmad d'an wani hamshak'in mai kud'ine a nan cikin garin kano yana taka Wanda yaga dama kuma a zauna lafiya, a
Tare suke karatu da khalil halinsu ya zo d'aya, dan haka suke shek'e a yarsu a gidan hutawar Ahmad Wanda Abbanshi ya Gina mashi."

Khalil yana shiga da 'yan matanshi kai tsaye d'akin Ahmad yashiga ya tarar dashi kwance tsirara, 'yan mata uku a kusa dashi ko wacce da abunda take yimashi najin dad'i.""

Hannu khalil ya d'aga mashi alamar jinjinawa, snn yayi mashi nuni akan yabashi key d'in d'aya d'akin."

Ahmad da baya iya magana saboda jin dad'i sai dai yayiwa khalil nuni da hannu a Inda yake."

Da sauri khalil yanufi wurin,
ya d'auki key d'in ya fita,
domin jinshi yakeyi ya tsuma, wata matsananciyar sha'awa yakeji tana fisgarshi,
🍌 tamik'e mashi kamar ta fito cikin wandonshi,
So yakai kawai yajishi ya fara aiki."

Da sauri ya fita ya bud'e d'akin suka shiga Wanda d'akin yasha kayan more rayuwa."
Suna shiga ya mayar da k'ofa yarufe ya sanya key,

Bai tsaya b'ata lokaciba yashiga wasa dasu,
Anan take ya fahimci cewa suma 'yan hannu ne, domin wani
DOWNLOAD
DOWNLOAD

Please Login or Register in order to submit comment