Join Our WhatsApp Group

Idan ku ka ga kun taba wani wuri ya fitar daku a shafinmu, sai ku danna back kuyo baya, ku sani yanzu muna amfani da tallan Popunder a shafin, so karatu zai muku dan wahala, amma ta hakanne kadai zamu iya cigaba da rike shafinnan. idan har bakwa son talla sai kuje ku yi subscription na shafinnan akan karamin kudi ku runga downloading kawai. SUBSCRIBE



You Cannot Download this book untill you login but you can read it .


Login Register


An dauko wannan littafi daga shafin https://taskarnovels.com.ng ku ziyarci shafin na https://taskarnovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya




Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,



Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan

Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490



A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,



Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu



Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC



Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from https://taskarnovels.com.ng

You can download more hausa novels there

Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online

It is free we do not charge for uploading novel

Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services



Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us



Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it



Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT



This Novel is downloaded from https://taskarnovels.com.ng
to download more hausa novels visits our site at www.taskarnovels.com.ng

For feedback and support

Facebook : https://facebook.com/taskarnovels

Twitter : https://twitter.com/taskarnovels

Telegram : https://t.me/taskarnovels

COMPILED N COPY BY
ESHAAT SMILER HOM OF HAUSA NOVLES DOCUMNTS
WASAPP 08066360176 FOR MORE



馃挊馃洭馃洭馃洭馃挊
馃挊馃洭 馃洭 馃挊
馃挊馃洭馃挊
馃挊
馃挊 ZUCIYATA CE馃挊

_Besad on true life story_

馃挊
馃挊馃洭馃挊
馃挊馃洭馃洭馃挊
馃挊馃洭馃洭馃洭馃挊

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)


1鈨�


WRITTEN BY

馃挊AMEENAT馃挊 UMAR FARUQ馃挊
OR 馃挊(MEENAT)馃挊



*GODIYA*

*Godiya ta tabbata ga Allah ubangijin Halitta daya bani ikon rubuta wannan littafi tsirada Amincin Allah su tabbata ga Shugaban mu* *Annabi Muhammad (S.A.W) da iyalan gidansa da Sahabbansa da* *wayanda sukabashi*
*Gaskiya harzuwa Ranan Alkiyama Amin*


*SADAUKARWA*

*Nasadaukar Da wannan page ga Aunty Na Adama* *datarigamu gidan gaskiya Ina rokon Allah yajikanta da Rahma yasa* *Aljannar Fiddausi ne makomarta tareda yan'uwan musulmai gaba daya Amin*.


*DOMIN KU*

*Iyayena Abun Alfahari Na Addu'a ta agareku bazata taba karewa ba har sai Ranan Dana bar numfashi fata Allah yasa kucikada* *IMANI AMEEN YA RABBI.*



*SHIMFIDA*

*Wannan littafin kagaggen labairne bawai yafaru da gaskiya bane nayisane don* *fadakarwa dakuma nishadan tarwa saidai labarine dayake dauke da abubuwan dake* *faruwa a wannan zamanin namu soyayya, cin Amana, San zuciya, yaudara da kuma ha'inci* *kudai kubiyoni kusha Labari acikin ZUCIYA TACE!!!!*


*Wannan littafin bawai nayisa bane don cin zarafin wani kowata Ko kuma wasu duk Wanda yaga suna ko hali yazo dai dai danasa toh bada shi ake ba*.


*Banyarda A yachanza min labarina tawata siga batareda izibi naba yin haka babban kuskure ne sai a kula*.


-----------------------------------------
*庐PEN WRITERS ASSOCIATION*

*PEN: THE STRONGEST WEAPON*
-----------------------------------------


*only the exquisite and whizkid writers are opportune to be pen writers*



鉁嶐煆�


_*Bissimillahirra hamanirrahim*_


Keh! Keh!! Ke!!! Waiba zakufito kutafiba sai kun makara ko? daga can bangaren naji ance na'am "inna gamu nan fitowa,

Wata yar matashiyar budurwar ce
Tafito yar kimani shekara goma shabiyar,wani yaro na biye da ita dan kimani shekara goma jikinta sanye da rigada wando masu ruwan anta hannun ta dauke da qur'ani mai girma tareda wasu littafai da kuma hijab shima mai ruwan anta ga dukkan alamu makarantan islamiyya zasu tafi,

Sai dai kallo daya zakaima uniform din kagane yasha jikin (wato yatsufa) saboda yanda yafara barin asalin kalarsa Na dark marrow yafara komawa light marrow saboda tsabar tsufan dayai, saidai kasan cewar yana hannun mai tsafta toh" akoda yaushe awanke yake kuma agoge, toh" ko" yanzuma uniform din wankanke ne tas yaci Karin guga sai walkiya yake,

Tsaye tayi abakin kofar dakin tana gunguni fadin cewa wai haka kawai baza akira mutum da sunan saba sai aitakiran Mutum wai keh! keh!! sai kace keke tadanyi kwaf, tana kokarin tasaka hijab din amma kuma sai tafasa sakama kom dariyar da wannan yaron yakeyi mata da alama kaninta ne domin kuwa kamarsu guda dashi shima yana sanye da uniform din irin Nata Riga da wondo da hula,

Harara ta watsa masa tace Sajeed Allah zan'mareka Ina wasa dakai ne wai?

Yace sorry Aunty *SAJEEDAH* Na bari,

Tadanyi tsaki mtsww tareda da kokarin saka hijab din,

Nikam
ganin haka yasa naisauri nakare mata kallo itadai bafara bace kuma ba baka ba saida kalarta irin kalar nan ce mai tsada wacce acikin mutane Dari dakyar kasamu daya wato chocolate colour,

itadai ba kyakkyawa bace saidai kuma baza'a kirata mummuna ba, tanada hancinta Dan dai dai Shiba dogo ba kuma bagajere ba, dan bakinta Dan karami idonta fari kalkal kamar Na chaina amma bamai can ciki din nanba, tanada tsawo kadan, san nan kuma tanada tarin sumam Kai mai yawa Wanda bata masa shanpoo haka nan jikinta duk gargasan sumane Wanda yake kwance luf-luf ajikinta gaskiya *SAJEEDAH* tanada tsari mai ban sha'awa kasan cewar ta kirar coca colar,

Tanada hips sosai da boobs hmmm saidai ace tubara kalla Masha'Allah, adai dai lokacin da tasaka hijab din *SAJEEDAH* kenan,

Diya ga "Malam "Abubakar da "Inna saratu su biyu ne a gurin iyayansu itada kaninta Sajeed Dan shekara goma saboda akwai tazar shekara biyar tsakani *SAJEEDAH* da Sajeed, asali Malam "Abubakar mutumin Nijarne kuma marayane gaba dabaya ma'ana ba uwa ba ubah iyayansa duk sun rasu sai yan'uba dasuka sashi gaba saboda haka sai ya barmasu kasaar yadawo Minna dazama,

Yana dan buga-bugan sana'arsa ahaka Allah ya hadasa da saratu ya aure ta Allah ya azirtasu da yara biyu Sajeedah DA Sajeed agaskiya iyayan *SAJEEDAH* talakawa ne futuk zaka fahimci hakane daga yanayin tufafinsu dakuma mahallin dasuke zaune,

"Su *SAJEEDAH* suna zaune ne A
Wani kango gida da aka zagaye sa da fallan kwano yana dauke da dakuna biyu da'akayi gininsu da bulon kasa babu fulaster ballan tana fanti kofar dakunan duk basuda marfi sai bayi wato (toilet)guda daya Wanda yake shima anzagaye sane da fallan kwano Wanda idan kashiga ka mike tsaye toh" tabbas wanda yake waje zaya ganka,

Suna zaune ne a unguwar tunga dake garin Minna *"SAJEEDAH* datai makon Allah dana sana'arda mahaifinta yake nasaida kayan miya anan yar kasuwar maje, ada amma yanzu yabari saboda rashin ciniki da baya samu yanzu haka Dan tebur ya'aje akofar gida yana saidai kayan tireda, tayi primary school dinta dake nan Cikin tunga takuma yi junior (waec) dinta yanzu haka tana zaune agida bataje gababa wato bataje S.S one ba saboda rashin kudi,
kuma burinta shine taje school of Nursing ne saidai rashin kudi zai mata chikas,

A Kulum Addu'an Malam "Abubakar mahaifin ta shine Allah yabashi ikon cikama *"SAJEEDAH* burinta nason zama Malamar asibiti,

Saboda haka islamiyya kawai take zuwa yanzu Wanda dama tadade da sauke Al'Qur'ani mai girma yanzu kuma tanayin hadda ne saboda *SAJEEDAH* akwai brain
Kota'ina tana kawo wuta sos脿i Arabic da Boko,
Shima Sajeed yanada kokari yanzu haka yana primary five a islamiyya kuma izifinsa ashirin, *SAJEEDAH* da Sajeed akwai shakuwa tsakanin su saboda haka nema suke matukar kaunar junansu,

*SAJEEDAH* takasace natsartsir yarinya ga Ladabi DA biyayya tanada matukar kunya da kamun Kai tanada son ibada(da'alama taci sunan ta),gatada shuru-shuru sannan tanada sanyi murya kuma akwaita da hakuri sosai kamar damo take saboda hakuri saidai kam idan tai fushi Hmmm batajin lallashi wasan dadi toh"dama ance mai hakuri bai'iya fushi ba, Sajeed kusan halinsu guda da kaninta Sajeedah guri kandan ne sukasha ban-ban,kasan cewar shi yanada surutu gakuma Neman tsokana,

*SAJEEDAH* tanajin Haushin Keh! din da innar su ke kiran ta dashi, don haka sai tai ta gunguni shikuma Sajeed sai yaita mata dariya,

(Nima dai kam cewa nai toh" Sajeedah ai saikiyi hakuri tunda kin kasan ce yar Fari kuma da alama lnna Saratu tana cikin mutanan Dan Lol)

"Malam Abubakar yanada wani Mako'ci bafillace mai suna "Alhaji Siddi mugun mai kudi saidai kuma mugun zumbuli ne(wato kakan marowa ta) bayason talaka ko" kadan kudi garesa kamarsu kashesa Amma baya tai makon talakawa, hattada mako'cinsa baya tai maka masa (Abu guda yazama masa dole wato zakka ko shima Da kyar yake badawa) yanada mata biyu suma dukkansu Fulani ne yanada yara biyar mata hudu namiji daya,

Uwargidansa mai suna "Hajiya Harira (suna kiranta Mama) takasan ce mace mai hakuri kuma bata kyamar talaka tanada yara biyu duka mata "Maryam da "Balkisu,

Sai "Amarya Hajiya Hajara ita kam halinta irin Na mijinta ne wato rowa Da kyamar talaka tanada yara uku mata biyu namiji daya Sadeeqah ce babban adakin ("Momi kamar yanda suke kiranta ) sannan "Suwaiba sai namiji mai suna Maniru Amma sai suna kirasa Kiroh,

Aunty Maryam da Aunty Balkisu Dukkansu suna karatune a nan C.O.E Minna

Ita kuma *SADEEQAH* tana S.S one Suwaiba kuma tana J.S.S two shikuma Kiroh yana J.S.S one dukkansu awata tsadaddiyar private school suke karatun mai suna Nuhu Raizin tundaga primary har yanzu dasuke secondary din saidai ita Sadeeqah datayi junior (weac) sai aka maida ita wata body school dake Abuja yanzu hakama tana can school din,

Gidan Alhaji Siddi kam babu tarbiyya ko kadan toh" dama dama ma dakin Hajiya Harira Amma dakin "Momi kam sai a slow, wannan kenan,

*SAJEEDAH*
Kawarta guda tak! wato Sadeeqah toh" dama sa'anin junane jininsu ya hadu sosai da *SADEEQAH* suna matukar kaunar junansu kawance nasu tunsuna kanana Wanda Anyi Anyi *SADEEQAH* tarabuda "Sajeedah anyi fada Amma ina taki rabuwa da ita,
*SADEEQAH* tasha dauko abincita daga gidansu takawo gidansu sajeedah suci idan kuma aka bata kudin makaranta sai tadiba taba *SAJEEDAH*
Ansha dukanta akan labari Amma bata Bari ba.

Wanda *SAJEEDAH* tasan da haka tunda itama anshayi mata gargadi,Momi tasha murderwa *SAJEEDAH* kunne akan tarabu mata DA yarta Amma Ina hakan baiyuyuba Toh" kaunace daga Allah,

Shiyasa *SAJEEDAH* takema *SADEEQAH* wani irin So Naban mamaki badan komai ba saidai Kaunar da tanuna mata bata kyamace taba kasan cewar ta yar talakawa futuk, don haka take kaunar ta tsakani Da Allah wani lokaci ma sai kaga kamar *SAJEEDAH* tana tsoron Sadeeqah, saidai abun bahaka bane yanayita ne kawai Na shuru shuru.

Wani abun mamaki kuma shine duk wannan kawance da kaunar juna dasuke halinsu badaya ba,
*SADEEQAH* takance mara kamun kai gata batada kunya gata yar wankan swaga don harda fati take zuwa tanada wasu kawaye daban yayan masu kudi ga yangan tsiya kodan taga tanada kyaune oho?

Lallai kam "itadin kyakkyawa ce ta bugawa ajarida farace sosai saidai kam batada tsari ko kadan domin kuwa ta tafine kamar one, gakuma son karya (nikam nace toh" aiba matsala tunda sunada abun karyan wato kudi) ga wani halida takeda shi Wanda sam *SAJEEDAH* batasan tanada shiba Wato bin maza(wa' iyazubiIlah)

Abunda *SAJEEDAH* ma bata saniba shine Sadeeqah tun tana J.s.s two akazu barmata da Cikin yanzu ma dataje school Abuja idonta yakara budewa (Ayya toh" Allah ya shiryamu shirin Addini Islam Amin )
Wannan kenan.

Cikin hade fuska *SAJEEDAH* ta kalli Sajeed tace Toh" ai sai mutafi ko?
Yai fuskar tausayi tareda kallon "lnna datake juya koko abokitin fanti karami, ya hadiye yawu yace don Allah Aunty *JEEDAH* mu tsaya musha kinji? ( haka yake kiranta wani lokaci ko yace Aunty Sajeeh ita kuma tace masa Junior Jeed )

Ta harare shi tace toh" sannu acici salon mu makara koh?

Inna tace makara ta yaushe kuma? Ai tunda nariga nadama kawai Ku tsaya kusha, kinsan shi ba'irinki bane dakike zama dayinwa tana magana ne tana zuba masu koko.

A hankali take shan kunun kamar bataso Inna tana kula "da'ita shikam Sajeed sai sha yake ba abinda yada mesa, haushi duk ya kashe Inna saboda haka sai ta tabe baki tace "ke kam Allah ya yaye maki wannan rashin son cin abinci,

Murmushi *SADEEJAH*tayi wanda yasa na zaro ido saboda hango beauty point agefen kumatun ta daya (nace hamm Ashe dai *SAJEEDAH* nan ta Tara abubuwa masu kayatar wane a jikinta) sunkuyar dakai kasa tai batare datake komai ba,
Banya sun gama shan kunun sannan suka tafi islamiyya.

**************
Yau asabar kuma a yaune akesa ran saukar alhazan Niger zasu sauka saboda haka
Filin jirgin saman dake Karin Minna yacika makil da jama'a kowa ka kalli fuskasa cike da farin Cikin yau zaiga dan'uwansa,
Toh" already dama anfada masu jirgi ya kusan sauka saboda haka kowa ya zama cikic shirin tarban dan'uwansa,

Fadar haka baifi da 30 mints ba Cikin kudirar Ubangiji saiga jirgin yasauka Lafiya, jirgi ya kusa kai 30 mints sannan A hankali Alhazai suke fitowa daga Cikin jirgin sunatako steps din Cikin nutsuwa suna saukowa, fuskokimsu cike DA annashuwa
Cikin abinda baifi 30 mints ba suka gama fitowa.

Wani Zankadeden saurayin dan kimanin shekara 30 Na hango yafito daga wata kofa shida wani dan kakkawar "mutumi Dan kimani shekara 45 bakine yanada tsayi kadan ga dukkan alama sune matukan jirgin, domin kuwa sanye suke da uniform Riga white wando navy blue, da hulla hannun farin saurayi rikeda suweiter itama navy blue da kuma wayoyin sa manya guda uku a hankali yasa hannun yacire hular, aikam suman kansa tabaiyyana Wadda take achukurkude sai walkiya take famanyi saboda tasha gyara,

Farine guy din kyakkyawa dashi ajin farko gashi dogo yanada kirar masu karfi yanada fadin kirji, fuskarsa" zagaye take da wani lafiyayyen saje da dogon Hanci idonsa kamar mai jin bacci bakinsa Dan karami pink colour,gaskiya guy din yahadu iyakar haduwa kallon daya zakai masa kagane yahada jini Da larabawa,

cikin nutsuwa yake tafiya wani office naga sun,nufa shida wannan "mutumin baifi 15 mints ba sai wannan guy din yafito sannan yanufi wata dankareriyar mota wadda akaima rubutu da manyan baki kamar haka *PILOT S. A SARDAUNA,*
Drive yadan risinna kadan yace U are welcome Sir! cikin zazzakar muryarsa mai dadin yace thanks Peter hw far ? yace fine Sir yace is gud, sanna yabude masa gidan baya yashiga ya zauna sannan yarufe kofar shima yazaga yazauna amazauni sa Na driving yaja suka tafi.

Wani kayatattacen gida suka shiga wanda yatsaru iyakar yatsaruwa kyansa baya musaltuwa infert dai ya hadu matuka, direct gurin ajiye mota peter drive yanufa yai fakin motocine birjek sunkai kimanin guda goma tsadaddune ko wacce ta amsa sunanta mota,

Da sauri Peter yafito yabude masa kofa
A hankali yazuro santala-santalan kafafunsa kasa hannun sa rike da tarkacen sa Cikin nutsuwa yake tafiya kamar baya son taka kasan,

Wata kyakkyawar budurwa gajera fara tanada kumatu sosai saida batada hanci yar kimani shekara ashirin ce naga ta nufoshi da gudu har kumatun ta yana rawa Da alama hug dinsa take sanyi,

Akam take agurin yadaka mata wani uban tsawa dayasa ta tsaye chak!
Saboda tsananin razanar datayi.

gaskiya nima kam na razana dajin wannan tsawa saboda haka ne ma harsaida alkalamin rubutu na yafadi kasa,

Cikin matsananci takaici Da daga murya naji yace.....?



Kubiyoni

A

馃挊ZUCIYATA CE馃挊



Tareda Alkamin

鉁嶐煆�

馃挊LUFHAT CE馃挊
[8:25AM, 2/20/2018] 鈥�+234 902 288 0912鈥�: 馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

馃挊 ZUCIYATA CE馃挊

Based on true life story
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊馃洬馃挊
馃挊馃洬馃挊
馃挊

(Labarin Sarkakkiyar Soyayya)

2鈨�


WRlTTEN BY


漏漏AMEENAT UMAR FARUQ馃挊
OR
馃挊(MEENAT)馃挊



*WANNAN page din Nakane Kai daya ZAINUDDEEN* *JIBRIN (Zain)*
*Nagode sosai DA* *kokari daka keyimani, Allah* *yakara basira ya kuma Kara mana dankon zumunci Amin, THANKS* *ONCE AGAIN, Ana TARE PEN WRITERS*鉁嶐煆�


-----------------------------------------
庐_*PEN WRITERS ASSOCIATION*_


_*PEN:THE STRONGEST WEAPON*_
------------------------------------------



_*only the exquisite and whizkid writers are opportune to be writers*_





鉁嶐煆�





"Bakida hankali ne' meye haka kike ko" karin yin,?
tadan bata" fuska tareda turo baki tace Kai! Yah" P S I just want hug fah, harara Ya watsa mata yace so you hug me for what reason?..

Ta yatsine fuska tace you are going to be my husband,
Ido yarintse da (da Alama kalmar tabata masa rai), "Ahankali ya bude "idon tareda watsasu "akanta. "aikam tuni jikinta ya dauki rawa saboda tsananin kwarjinin dayai "mata,cikin jin haushinta yace toh" kibari harna zama mijin naki" mana tukun,

*ZUBEE* bafana san "abinda kikeyi" min waisau Nawa zanfada miki" kidaina wannan Sha-shanci Amma bakiji "KO?
Tadukar da kai kasa tareda cewa Sorry! Yah" P S, yace Sorry for yourself and move of my way.

Ta matsa sannan tace welcome, batareda ya kalleta ba yace thanks,
Binsa" tayi "abaya tana masa gyatsine da gun'guni

Da sallama suka shiga Wani tsararran parlor dayaji kayan more rayuwa, hmmm masu'abu da abunsu wai kura da kallabin kitse, gaskiya tsaruwar parlor yawuce tunanin mai karatu saboda haka tsayawa bayyana yanda yakema bata lokacine,

Wata kyakkyawar mata ce' "akan wani lallausan kushin ta "amsa sallama tareda mikewa daga kishin gide datake" jikinta sanye dawani tsararran less golden colour mai ratsin brown tayaye kanta, dalifaya shima golden da ratsin brown kallo daya zakai mata kagane cewa mahaifiyar sace saboda kamar dasukai,

Cikin nutsuwa yakara sa wurinta" zama yayi kamar mai Neman gafara, saikuma ya kwantar dakansa "akan cinyarta, tareda Kama hannun ta daya yarike gam sannan yasauke nauyayyan ajiyar zuciya, murmushi tayi cikin jin kaunar tilon Dan nata "Ahankali tadora hannunta "akan'sa tana fashawa ya lumshe ido cikin jin dadi yadda take masa, yace my Ammi I really miss you so muchhhh!, murmushi tayi sannan tace nima haka my young pilot (kasan cewar haka take kirana) "Ahankali yace my "Ammi nasa meku lafiya?

Tace lafiya lau dafatan kadawo lafiya?
yace lafiya lau my Ammi saidai nagaji, yadago Kan sa tareda bude limsassun idonsa dasuka nuna "alamun gajiya atareda shi, kallon tayayi yace my Ammi irin very tired din'nan fah,

Dariya tayi tace so you need rest kenan "KO? Yadaga Kai "alamar "eh, tace toh" go and do it my young pilot,

"Ahankali yamike yakwasa wayoyinsa da kuma suweiter sa, yanufi shahinsa,
"Ammi tabi bayan sa da kallo cikin so da kaunar dan' nata,

Sannan ta maida kallon ta kan *ZUBEE* dake tsaye tundazu tana kallon su, tace zonan baby zubee taje tareda zama kusa Da ita, tace Ammi gani,
Cikin danjin haushinta tace' waike wata irice? bakinsa yanda Zaki tarbi bakoba "mutumin dazaya zama mijinki Amma ke bakisan yanda Zaki kulada shiba,

tsaki tayi mtsww sannan tace dalla tashi kije kihada masa" ruwan wanka sannan kizo kikai masa" abinci, *ZUBEE* tace toh" tareda mikewa tanufi shashin, nasa.

Ko sallama batayiba kawai ta kutsa Kai cikin dakin,


Yadaga Kai ya kalleta cikin (takaici shiga masa datayi daki ba sallama) yace keh!" bakida hankali ne dazaki shigo min daki ba sallama,
Cikin daure fuska yace waima tsaya maiki kazoyi dakina?...


Batace komai ba saidai ta tsurama kirjinsa ido, wanda yake cike da lallausan kashi bakikkir sai shekeki yaketa famanyi,
(kasan cewar yariga ya balle botur din rigarsa).


Ganin "inda take" kallo "ajikisa yasa yai Saurin Kama bakin rigarsa yarike gam, tareda da watsa mata harara yace keh! wai mene haka "Ina magana kinyi mani shuru?... sai wani kallona kike sai kace baki taba ganinaba.

Taturo baki gaba tace toh" ai "Ammice tace' nazo nahada maka ruwan wanka,

Yasake watsa mata harara yace oh" saboda ga kuturu ko?... kibari sai kifara hadawa kanki tukun Na sannan ki hadama wani, zakifata min adaki kosai na bata miki rai tukun Na?...

tace yah p...Da sauri yace dalla fita mun daki,
Juyawa tayi tafita sumu-sumu,

Da sauri yaje yarufe kofarsa tareda yin kwaf yace wawuyar yarinya kawai, sannan yacire rigarsa yadauki towel yashiga toilet domin yayi wanka.

Nasandai mai karatu zaiso yasan,

Wanene pilot *S* *A* *SaRDAUNA*
Wato Seeraj Abbas Sardauna shine asalin sunan sa, Amma abokansa suna kiransa da S A Sardauna,

Alhaji Abbas Sale Harka shine cikakken sunan Mahaifinsa, kafin yazama Sardaunan Minna, asalinsa bafullacen gwadan ne iyayansa Da kakanisa Duk yancan kauyan gwadane, Alhaji Sale Harka shine mahaifin Alhaji Abbas Sardauna Alhaji Sale yakasance hamshakin mai "Arzikine wadda yagada wurin iyayansa, Irin dukiyar Nance tada tsarkakkiyar wacce babu kazanta aciki, (ba irin dukiyar nan tayanzu ba wace kaida ganin wata dukiyar kasan bata Allah bace, Allah ya kyauta Amin)

Alhaji Sale Harka yakasace hamshakin Dan kasuwa, Wanda yake gudanar Da kasuwanci gari-gari


Tun bayan rasuwar kakaninsa da "iyayansa ganin kowa nasa yakare sai yaji gaba daya kauyan gwadan yafita "aransa,

Saboda haka Sai yadawo cikin garin Minna anan Basso yake zaune tareda iyalansa matarsa mai sunan Hajiya Amina amma suna kiranta "inna wuro sai yaransa guda biyu Alhaji Abbas Da Kuma Haj Rabi'atu,
(Kar mai karatu yaji itana kiran su Alh Abbas Da Hajiya Rabi'atu yayi mmk toh"ba abun mmk bane sunje makka so uku)

Alhaji sale Harka yacigaba da gudanar Da kasuwancinsa cikin kwanciyar hankali kamar yanda yasaba, kwatsam Ranan wata Laraban da iyalansa bazasu taba mantawa da itaba,


domin kuwa Cikin dare ciwon Kai mai tsanani Yakama Alhaji Sale Harka, hankalin "iyalansa yai matukar tashi ganin yadda yake shan wahala,

Da sauri Abbas yaje yafito da mota suka nufi asibiti saidai kash!! ,Kafin duk sukaiga isa Asibiti Allah yadauki ran Alhaji sale Harka (Allahu Akbar rai bakon duniya Allah kasa mucika Da imani ka kuma bamu ikon tashi da imani Amin)

DA sauri Abbas yaja birki ya tsaya saka makon jin abunda "Inna wuro take fada, wato innalillahi'wa'inna'ilaihinraju'una, yau maizan gani ni Ameenatu? Alhaji Mutuwa zakai kabarni,sai kuma tafashe da kuka maiban tausayi Hajiya Rabi'at kukan take Hakanan Alhaji Abbas yajuya kan motar zuwa gida yana kuka yana driving tabbas sunyi babban rashi.

Washagari "akai jana'idarsa aka kaisa gidansa Na gaskiya, Hakanan ruwa ta cigaba datafiya,

Yayinda

Please Login or Register in order to submit comment