Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

ALAMARIN MARYAM Complete Hausa Novel Document by ALAMARIN MARYAM


ALAMARIN MARYAM

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 193606



ALAMARIN MARYAM

Reading Time: 16 Hours

Added On: 14, Jun 2024

Author: Rahmatullah Muhammad ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : FANTASTIC* *STARS* *WRITERS

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 1.04 mb

File Type: txt

Views: 574+

Download: 1467+

Last download: 4 days ago

Description/Story: ο»Ώ[9/30, 1:04 PM] β€ͺ+234 706 296 6299‬: πŸ™†πŸ» *AL AMARIN MARYAM* πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»πŸ™†πŸ»


πŸ“ *FANTASTIC* *STARS* *WRITERS*


*(F,* *S,* *W*)*


πŸ‘‡
*NA*

*RAHMATULLAH*
*MUHAMMAD*


Edited by!
Mmn khairat


1⃣


*BISMILLAHIR* *RAHMANIRRAHIM*


~wannan~ ~qirqirarran~ ~labarine,~ ~banyi dan cin xarafin wani ko wata ba, cin karo da rayuwar wani ko kamanceceniya da yanayin rayuwar wanine wannan~ ~"arashine~


''Wasu Yarane guda biyu mata, na hango a tsakar gidan, sun takure cikin filin tsakar gidan, daga can lungu babu kowa saisu,

Yar babbar bazata fi shekara goma ba xuwa sha daya, while qaramar yar shekara hudu, suna gun Har rana ta fara zafi, garin ya fara dan zafi zafi, suna takure a wurin, can naga wata mata ta fito ta dubi shashin da yaran suke ta hade rai,, tace ke fati! dan munafurci kunanan zaune a wurin nan salon ki jawowa mutane magana? Yarinyar da aka kira da fati ta dago cikin firgita, saboda jin muryar matar da ta kira sunanta, tace a a Umma,
anty ce tace mu fito xata gyara dakinta, oh... ta furta tare da yin gaba,
wacce aka kira da Fati tai saurin dauke kan qaramar yarinyar daga kan cin yarta,
tare da cewa Mimi xauna naje na karbo miki magani gurin Umma, ta miqe tabi bayan umman, tana xuwa akofar kicin din ta tsaya, cikin jin tsoro,, tace Umma Mimi ce bata da lfy, jikinta da kanta yayi xafi sosai, dan Allah idan kinada magani ki bani na bata, umma ta watso mata harara, tace to uwar kinibibi, nida kikaxo wurina kika fadamun chemist gareni? Ko ni na dora mata ciwon? Sai ki bari idan ubanku ya dawo ki fada masa, taja tsaki tace wuce kiban wuri, fati tace toh πŸ˜” sannan ta koma gurin yar uwarta ta tallafo kanta ta mayar a cinyarta ta kwantar, tare da cewa Mimi yi hakuri kinji Baffa ya kusa dawowa, zai kaiki chemist kinji?

'' a Haka suka yini a tsakar gidan, duk inda inuwa take sai su koma can, idan wannan inuwar ta jaye su koma wannan har xuwa sallar magriba, Kuma sai lokacin ne Baffansu ya shigo gidan, direct dakinsa ya shiga, fati da tun rana take dakon shigowarsa tayi saurin binsa, ta durqusa har qara tace Baffa sannu da xuwa,yace yawwa fadimatu, sai tace Baffa dama Mimi ce bata da lfy, zazzabi take da ciwon kai, Ya dago ya kalleta cikin rashin fahimta,

yace wacece kuma Mimi?

Can ya nisa... sannan yace au wai MARYAMU kike nufi? Tace eh Baffa, sai baffa yace wai yarinya da sunanta kun saka mata can wani sunan banxa, sunan gunki, yace tafi gurin ummanku idan tana da magani ta bata, sai fati tace Baffa tun daxu na tambayeta tace bata dashi.
Sai yace toh jeki gurin antyn ku, ya fada tare da shigewa cikin bedroom dinsa, saita tashi ta tafi gurin anty, Koda taje gurin daya matar gidan wacce suke kira da Anty, ta fada mata saqon Baffan xaginta ta dungayi, ta uwa ta uwa,,

kamar wata sa'arta, kuma dama can tafi tsanar yaran da saurin daukar xafi akansu , yayin dasu kuma suke bala'in tsoronta tamkar mala'ikan daukar rai,, da gudu tabar gunta tadawo ta rumgume Mimi wacce jikinta ya qara xafi, ko tuwon da aka miqo musu Sun kasa ci, duk ta rikice ta shiga damuwa sosai sbd halinda Mimi take ciki, Sam fati takasa cin tuwon,

mimi kuma sbd zafin ciwo ko bude idonta takasa yi balle taci abinci, πŸ˜”

'' Wararen 8:30 pm fati taga jikin Mimi yayi tsakani, kuma babu wanda keda niyyar taimakonsu a cikin gidan nan, hakan yasa ta goya mimi ta fita waje, tana tafiya cikin anguwar kadan kadan, tana cikin tafiya ta hadu da Ahmad, (wani maqocinsu ne wanda baifi 15-16 yrs ba) ya tsayar da fati , tare da cewa... Fatima Mesa kika fito a wnn lkcn? Ta share wahayen dake fuskarta, sannan tace Mimi ce bata da lfy, kuma nakasa samun magani a gidanmu,
yace to yanxu ina xaki da ita? Tace chemist xan kaita, sai yace to kinada kudi a hannun ki? Tace a a fadane tana xubar hawaye, to yi haquri muje inada kudi danake tarawa na makaranta danake ragewa Ina ajiyewa, muje saimu kaita chemist, tace to ya karbi mimi ya dorata a kafada suka qarasa chemist, mai tsaron chemist din ya dubata tare da yimata allura, sannan ya bata magunguna, suka bashi kudi har suka samu raguwar canji, dake lokacin duniya na kwance, ya rakasu Har cikin gida, tare da ledar maganin,
ya bawa fati sannan ya juya, tayi masa gdy, ta zauna ta bude magunguna ta bata kamar yadda yake a rubuce, sannan suka nemi gurin kwanciya, Tym to tym fati takan tashi ta duba ta tataba jikin Mimi, har saida taji jikin Ya danyi sanyi, sannan tasamu nutsuwa, daganan bacci yayi awon gaba da ita tana mai godema Allah,




~*Mrs* *Muhammad*~ 😊
[9/30, 1:04 PM] β€ͺ+234 706 296 6299‬: 🌷AL 'AMARIN MARYAM 🌷
3⃣
Fadima xaune ita da yar uwarta khadija wacce take kira da Adda Khadija, suna tattauna batun auran fadimar da ake shirin yi, Khadija ta dubeta nidai na fadawa Baba ya qara jaddada masa maganar karatunki kya samu sauqin wani abun inkina ficewa kina barin gidan, ta danyi murmushi ta Kalli Adda Khadija, Adda dan Allah kar kubari auran nan ya dau lokaci saboda wlh na matsu na koma kusa da yayana Kullum cikin mafarkinsu nake acikin mummunan yanayi. Khadija tace to fadima in shaa Allah baxai wuce sati ba.

Jamila (anty) kamar yadda yaran gidan ke kiranta xaune kan kujerar roba a tsakar gida ta harde qafa tana bawa fati wacce ke wanke wanke order, yarinyar jikinta sai rawar sanyi yake ga kuma uban tsoron antyn da takeji uwa uba jibgin wanke wanken da yafi qarfinta gashi koyaya tayi kuskure ko avunda bai gamsar da Anty ba sai ta dako mata tsawa tare da xagin uwarta har ubanta na kabari bai tsiraba daga xagin anty, ana cikin hakane Baffa ya shigo gidan da yake yau juma 'a baya fita da wuri sai an sakko daga masallaci. Ya dubi fati sannan ya Kalli shashin da jamila take yace ya haka? Ina sauran yaran gidan? Duk wannan aikin ita kadai? Eh ita xatai ta furta cike da isa, ko kana nufin ban isa sata aikin bane? Kafin yakai ga furta wani abun Umma ta fito daga dakinta kamar anjehota ta tsaya tana watsawa mijin nasu harara cike da takaici sannan ta furta kema dai jamila, ai sabida tsinanniyar uwarsu ta amince da maganar auransa shiyasa yake wannan abun, ai wlh kaji kunya matar qaninka xaka Aura dan cin amana, itama shegiya yar akuya ta kwanta da qani yanxu tana harin kwanciya da yayansa. Jamila tayi saurin katseta dakata Hajara itafa bata da laifi, saboda yayanta ta amince da auransa tunda ya hanata yayanta da yabata su ai da ai hakaba, dama tun dan uwansa na raye yake qulafacinta shiyasa da dan uwan ya mutu ya fake
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download ALAMARIN MARYAM

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album