Subscribe for N1000/month for downloading access and an ad-free site. Contact WhatsApp +2348140419490 if you can't pay / subscribe. SUBSCRIBE

24 yin

HUJJATA Complete Hausa Novel Document by HUJJATA


HUJJATA

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 46919



HUJJATA

Reading Time: 3 Hours

Added On: 28, Jun 2024

Author: Hauwa Musa Rijau ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 254.18 kb

File Type: txt

Views: 817+

Download: 980+

Last download: 8 hours ago

Description/Story: 💦HUJJATA💦












BY
HAUWA MUSA RIJAU 💫






Tafiyar dole sai dake dan kece fitila ta Anty Fatima Rabiu Allah yak'ara d'aukaka yak'ara maki lafiya da nisan kwana.

















Ina kuke masoya na fatan alkhairi ya riskeku aduk inda kuke ana tare irin 💯 d'in.












.





















.







Page 1-2

Tsoro ne ya ziyar ceni, ganin duhum mutum akai na cike da fad'uwar gaba na d'ago fararen idona da suka riked'e izuwa jajaye nabi inuwar sa da kallo. wani tsoron ne ya k'ara zuwa man araina cike da far gaba na ja baya duk da kasan cewar d'akin nada duhu hakam bai hana nayi arba da doguwar inuwar sa ba, dogone sambal kuma Yana da fad'i dan ga alamar hakam ainuwar sa, cike da zullumi na mik'e Ina laluben hanyar da zanbi Abu naji nayi karo da shi cikin hanzari naja da baya hannu na mi'ka da nufin inta 'bo ganbun k'ofar ga mamaki na sai naji na dam'ko Abu kamar hannun mutum, sai dai taushin naji yayi yawa zaiyi wuya asamu mutum Mai wannan kalan taushin fatar da sauri nasake gamida fad'in ya Salam. wani kamshi ne naji ya ziyarci hancina yayinda naji wacce irin murya mai dadi kamar anbusa sare wa, Mai sanyi marar amo tana cewa "ki natsu ba cuta cikin lamari na. Ina shaida maki har abadan bazan iya cutar da kowa ba arayu wata kawai na tsuwarki nake nema" ,please, cikin nutsuwa da farga ba, cike dara war murya na ce" ina...sau..raron..ka, har a sannan duk,a tsora ce nake a hankali yak'ara sassauta murya kamar mai rad'a ya ce :please help me; Kai na d'ago Ina kallon sa duk da kasan cewar bana ganin fuskar sa, Amman hakam bai hana nagane halin da yake ciki ba muryar nan tasa mai sanyi gami da ratsa zuciyar mai saurare natsin kayo cikin kunnuwa na Yana cewa" ban ta'ba zina ba kuma insha Allah bazan soma kanki ba Amman tabbas yau d'innan na tabbatar da cewa idan har ban kusanci y'a mace ba zan shiga cikin matsala ki tai makaman ki amince man ki kalli girman Allah a matsaya taki ta Mai bautar Allah ki amince man a d'aura mun aure da ke yau d'in nan, dan Allah kiduba lamari na. tsoro ne k'arara afuska ta, cikin kuka nace na shiga uku, ni hafsat Mai zanji da gani yau, yau kuma hakam k'addara ta juya man? cikin wani irin kuka da yazo man da sauri na had'iye sa danna yiwa kaina alk'awarin har, abadan zanza mo Mai shanye k'addara ta ko wacce iri insha Allah., da k'arfi na had'e wannan kukan da yazo man cike da dauriya, na ce" yanzun ka had'ani da girman Allah dan in aure ka to inhar na amince meye sunan auren namu? cikin wata kalar murya mai ban tausayi ya ce auren so ko k'addara duk Wanda muka kirasa yayi dai-dai. cikin sanyi dan Jin muryar sa yasa naji zuciya ta, ta karaya kasan cewa ta mai saurin tausayi nan take cikin far gaba nace na amince cike da dan hanzari ya mik'a hannun sa a aljihun gaban rigar sa ya d'auko waya, bugu d'aya aka daga cikin k'asa k'asa da murya yake magana, cike da sanyi naji yace ta amince, kayi hanzari afara daura wa before isha,i bana Jin abunda ake fad'a Amman daga can bangaren nakejin ana Yar gud'a, wayar ya aje gefe guda gamida fad'in ubangiji Allah yayiwa rayuwar ki albarka Ina godiya shiru yayi, adan sakannin da yayi adakina na fahimci shid'in baida yawan magana, can aka sake Kiran wayarsa, wata murya najiyo Yana fad'in sunan matar taka fa? ranka ya dad'e da hanzari yada kushe karar wayar gamida tam bayana ya sunan ki, cikin sanyi na na ce "hafsa "0k shine" abunda ya furta. bacin yafad'a masu ahan kali cikin nutsuwa ya shiga jero man tambayo akan islama Yana tam bayata Ina bashi amsa can najiyo sautin murmushin sa Wanda hakam yayi dai-dai da k'ara Kiran wayar sa cike da tsoron furu cinsa da zai fito bakin sa nabisa da kallo alhamdulillah shine abinda ya furda yayinda ya'bud'e k'arar wayar sa, acan naji ance

"Kaine mijin hafsat ahalin yanzun" cike da tsantsar tsoro na zabura gamida dafe k'irji na. abunda naji ya fad'a ne yasa na nutsu dan Jin Mai zai faru

"kabani imam d'in, naji ya furta, can 'bangaren naji ance assalamualaikum Mai girma.. da d'an sauri naji yace "no imam Allah kad'ai shine Mai girma. sanan ya amsa mar sallamar sa, yakai sakon biyu kafin yaci gaba da fad'in katabbatar da an d'aura man aure ahalin yanzun?

"tabbas ko Ina zan iya tsayawa tsayin daka inbada Shai dar cewa ni imam Kabir Ali na d'aura aurenka da hafsat akan sadaki dubu goma game da dubban shaidu Wanda Koda ace yanzun Rai zaiyi halinsa, ma ana bana duniyar nan na tabbatar maka zasu bada Shai dar hakam dan hakam karkaji komai itad'in matar kace.

alhamdulillah shine abunda ya furta,

duk abunda nacikin wayar ke fad'a inaji dan hakam sai nayi saurin dukar da kaina.duk da al'kawarin da na daukar wa kaina na zan Shan ye da muwata Amman hakam bai hanani zubar da hawaye ba, cikin hali na tausayawa Kai da irin jarabtar da nake ciki, nace na shiga uku aure agidan yari mai zan Kira wannan auren wata zuciya tace auren sha awa.

muryar sa na tsinkayo Yana fad'in "muje ki d'auro alwala," ba musu na ta shi dan tun farko na Allah baiyi ni da musu ba ko ayara ko a manya dan hakam atso race naje can ta baya dan kewayen yay man nisa,

yanayin sanyin da ake ciki ne yasa nayi saurin kammala alwakar da hanzari na fad'a d'akina dan duk fad'in girman digan yarin ni kadai ce d'akina.

duk sauran d'akunan kowa da abokin zaman sa Amman banda nawa d'akin kasancewar duk gidan yarin ba mai irin laifin da na aikata...bakijin sanyi ne? natsinkayo muryar sa cikin kunnuwa na tana yawo, sai alokacin naji wani irin sanyi Yana shiga cikin jiki na, da hanzari na fad'a d'akin,

acan gefe da na tanadar dan ibada nanufa dan gabatar da sallah, muryar sa na tsinkayo Yana cewa

"idan kika dad'e agun sallar nan zan iya rasa raina dan gaskiya Ina cikin wani hali, sallar nata da cikin nutsuwa nagaba tar da ibada na sanan na zauna zaman shaida wa Allah halin da na tsinci kaina arayuwata,

tashin numfa shi nake ji sama-sama hakam ya ankarar dani furucin sa da yake ceman idan najima zai cutu da hanzari cike da dakewar zuciya na k'araso gaban sa gami da dafa shi cikin nutsuwar sa ya d'ago kansa duk da bana ganin sa hakam bai hanani ganin inuwar sa ta dalilin d'an hasken farin watar dake 'bullo wa cikin hujin rufin d'akin.

duhun kansa nagani ya d'ago gamida cewa "kimatso gare ni hafsat yanzun ke halaliya tace kizo gareni ki ceci rayuwa ta insha Allah bazakiyi nadama ba.

wani kalan tsoro nake ji duk da bansan ainahim abinda ake Kira da aure ba, ko a islamiyyar mu abu d'aya nasani nakan ji malamin mu Yana koya mana yanda ake wankan janaba nida ummi mun sha tambayar sa meye janaba, yakance Mana lokaci na zuwa da zamusan me ake nufi da hakam yakance mudage musan farillan wankan da yarda akeyinsa kafin lokacin yinsa ya riskemu, mukam bamu kawo komai akan hakam ba lissafin mu baibamu wait ga dalilin dake haifar da janaba ba dan ko da muka fara Al ada saida muka tambayi zainab matar yayan su ummi ko wannan jinin shine janaba? sai cemana tayi wannan na matane kawai, shiko janaba mace da namiji duk sukam samu janaba, takan ce kudaina bata lokacin ku janabar da kanta zata nemeku wataran. lokaci na zuwa in kunyi hak'uri....

muryar sa naji Yana cewa kicire tsoro aranki ki taimake ni nayi maki alk'awarin zan rik'e ki amana har k'arshen rayuwa ta, Kai tsaye ba wani kokonto nanufe sa dan har ga Allah bansan meke cikin aure ba taimako kawai nasan zanyi masa dan Allah.

cike da sama zuciya ta zanyi aikin Lada ne nak'ara sa gaban sa wani irin kamshi Mai ratsa zuciya naji ya daki han cina ido na lumshe gamida sauke k'aramar ajiyar zuciya.

tattausan Hanna yensa masu Kama da kad'a naji sun sauka akan cinyoyina ciki taushin muryarsa ta halitta naji ya ce "ki canza wad'annan kayan kar su lalace, cike da mamaki gamida tambayar kaina Koda me zasu lalace oho naba kaina amsa. cikin sanyin murya ta wacce tazamo man na halitta na ce "inada wasu kayan sai dài d'akin da akwai duhu,
Domin cigaba da karantawa sai ku downloading.
Yadda ake downloading na littafin: ku tabbata kunyi register da shafinmu sanna kunyi login, idan bakuyi register a kasa zakuga maballai guda biyu daya an rubuta LOGIN dayan kuma an rubuta REGISTER sai ku taba su kuyi register, daga nan sai ku yi subscription koda na naira 1000 ne, domin sai kunyi subs dinann ne kadai zaku iya dauko littatafanmu.

Ya ya akeyin Subscription namu : Bayan kun yi Login ko register daga kasa zaku ga wani jan maballi (button) an rubuta SUBSCRIBE sai ku taba shi zai kaiku inda zaku zabi package wato tsarin subs na ku da mu. akwai na wata guda, watanni biyar da shekara guda. da zarar kun zaba zai kaiku inda zaku biya kudin, wanda daga nan sai ku cigaba da downloading kawai abunku

ABUN LURA : duk wani littafi da kuka gani a shafinnan kyauta ne, wannan tsari mun zo da shine don mu samu hanyar da zamu iya rike shafin muna managing na shi, izan ku kayi subs na mu tamkar DONATION ne ku ka yi mana, ku ka bamu kwarin guiwa don mu ciagaba da kawo muku sabbin littatafai, amma duk wanda ya ga bazai iya ba toh zai iya karanta littafin kyauta a cikin shafinnan namu batare da ya downloading ba, kawai ya yi kasa zai ga Koren maballi (button an rubuta) START READING sai ya taba zai kaishi inda zai karanta littafin.

Sannan duk wanda yaga kamn wannan process din zai bashi wahala kai tsaye zai iya min magana ta whatssApp +2348140419490, ya tura min kudin ni kuma zan dora mai subs din akan account na shi

NB: iya ta haka ne zaku iya karanta wannan littafi a shafinmu babu wata hanyar. DAN ALLAH KU DAINA MANA MAGANA AKAN MU TURA MUKU LITTAFI TA WHATSAPP, BAMA TURAWA HANYA GUDA MUKE TURA LITTATAFANMU SHINE WEBSITE NA MU https://taskarnovels.com.ng DUK MAI BUKATAR LITTAFINMU YA JE CAN YA KYAUTA NE, AMMA DOWNLOADING KUWA BA KYAUTA BANE SAI YAYI SUBSCRIPTION NA WEBSITE NAM
This is not the real Download Button


Read / Download HUJJATA

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

This is not the real Download Button
Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album