Join Our WhatsApp Group

INTEESAR 1 TO 4 Complete Hausa Novel Document by INTEESAR 1 TO 4


INTEESAR 1 TO 4

Cover Design Copyright and attribute to Marus Graphics

Uploaded by @Taskar

Total Words: 143739



INTEESAR 1 TO 4

Reading Time: 11 Hours

Added On: 17, Sep 2023

Author: Khaleesat Haidar ,

Ebook Compiler : Admin

Author Group : Unknown group

Author Phone : Not Inserted

Book License : Free

Category: Love Novels

File Size: 744.99 kb

File Type: txt

Views: 1812+

Download: 1563+

Last download: 2 days ago

Description/Story:
An dauko wannan littafi daga shafin www.dlhausanovels.com.ng ku ziyarci shafin na www.dlhausanovels.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya

Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online,

Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan
Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348140419490

A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu,

Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu

Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC

Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku


This hausa novel was uploaded and downloaded from www.dlhausanovels.com.ng
You can download more hausa novels there
Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online
It is free we do not charge for uploading novel
Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348140419490 its free we do not charge for our services

Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us

Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it

Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC
those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT
INTISAAR BOOK ONE
.
Khaleesat haidar.
A gajiye ta shigo gidan hade da kullo gate, ta
nufi sashin su ba tare da ta kula da mutanen
dake tsakar gidan ba, bare ta gaishesu,
"lallai
yarinya nan kin rika... Ta juyo da sauri tare
dadawowa da baya tace "kuyi hakuri ban kulabane
wallahi, ina yinin ku?" wata farar mata mai
matsakaicin jiki tana linke kayan shanya tayi
tsaki hade dace "ai bamu ba, wataran mahakaxaki mance da uwarki, munafukar Allahkawai,
bace mana da gani, ta tsunkuyar da kai takasa
wucewa, don ita har ga Allah hankalinta nebayawajen amma tasan baxata iya fidda kantaba.
Dan haka kawai sai ta kara maimaita "kuyihakuri"
kawai. Tabe baki ta xaunen tayi tare da mikewa tace "banxa Agola kawai, tayi sashinta tashigetare da banko kofa, itama farar hakan tayimata
hade da cemata shegiya tayi nata sashin.
Jikintaa mace ta karasa palon nasu, momynta dake
kwance tana karatun Adduo'i, ta dubeta bata ce
komai ba ta kau da kanta, ta nemi guri taxauna
tare dacewa " ina yini momy, momy ta mikexaune tana dubanta tace me ya faru
Intisaar? Ta
kirkiro murmushi tace bakomai momy, batasakecemata komai ba, sai ca tayi "ya mai jikin?"
tacejiki da sauki sosai, hajiyarsu tace kila gobema asallamesu daga Asibitin, momy tace "to Allah
yasauwake, kiyi sallah ga abincin ki can arufe,"
tace to sannan tashiga bathroom tayi alwala
tafito, tana idar da sallan ta jawo abincintata fara ci, "momy ina ihsaan,? Momy tace taje
kitso
tare da mikewa tashiga bedroom dinta,
Intisaar
na gama cin abincin ta fita da kwanukan ta
dawo, ta watsa ruwa, sannan tace wa
momy ta
tafi wajen Innah. A hanya suka hadu daZainab,
Zainab ta dubeta tace "har kin dawo dagadubiyan?" eh na dawo daxun nan, ban madade dashigo wa gidan ba, tana magana ne tana
tafiya,
Xainab ta dan kwala mata kira hade dacewa
"wajen innah xaki ne?" eh can xani me yafaru?
Ok kice ta bani dambu na, dan daxu kursumtace
min ta siyo mata dayawa, intisaar tace tokixomuje mana, "aa Hajiya ta aikeni ne " toshikenan
idan ban manta ba xan karbo maki, xainab taharareta da wasa tace "xaki gane kuranki nekuwa
idan kika manta" intisaar bata ce komai ba, ta
wuce tana dariya. Cikin gidan innar tasutake,
dan babban gida ne na gaske. Tana isasashin
innar ta ganta xaune a bakin kofar falonta, tanakulla magunguna, intisaar ta hade rai tace"wai
innah bakya gajiya da daure daurenmagungunada kunce kuncensu ne, innah ta hade raiitama
tace "to dan gidanku ba duk dan saboda kunakeyiba" intisaar ta gyara xamanta tace "to ina
dambuna da xainab innah? Da sauri ta juyotanaduban intisaar din tace "oh ni Rahmatu
nashigauku, to yanxu uban wa yace maku na siyadambu,?" intisaar ta tabe baki tace "cinye
kayanki innah, sannan ta mike ta shigepalon tayikwanciyarta." daga waje taji innah na cewa
"inatakwarata?" ta yi shiru kamar baxata amsa ba,
Saikuma tace "tana wajen kitso," to meyasabakikawota nayi mata ba.? "Ke har wani kitsokika
iya innah.?" innah bata sake cewa komai bahartagama abinda takeyi ta shigo parlon. Sunjimasuna hira da inna, har aka kira maghrib ta yi
salla,
sannan ta diba abincin da fadila ta kawowainnahtaci. Ba ita ta bar sashin innah ba sai wajen
karfe goma saura, bayan ta dibar wa xainabdambunta itama ta debi nata, tayi mata saidasafe ta kama hanyar sashinsu, duk da tsakargidan da haske sosai dan ko ina kwan fitila
ne.
amma gabanta faduwa yake yi sosai,da sauri ta karaso gida ta bude kofa ta shige tare dakullewa, momy ta dubeta tace " ke da waye
haka,?
Tayi dariya tace bakowa, momy tace to yayi.
Washegari bayan sun karya ita da kanwarta
Ihsaan suka je goudan Abba, yana xaune aparlonsa yana sauraren labarai suka shiga,
kursum na xaune a kasa ta hade rai, daalamarabu take jira. Ya amsa masu yana murmushi, ya
dauki ihsaan yace "mamata yau kin tashi da wurikenan, sannan ya dubi intisaar yace ke kikayimata
kitso ko inna? Tayi dariya tace a’a saloonakayimata," to yayi kyau, ya dubi kursum yace"yauwa
ina jinki, Tace dama Abba gyaran gashi xanje asaloon, yace nawa ne? Dubu biyu ne Abba,
yaxaro ya bata, sannan ya dubi intisaar yaxaro
dubu biyun ya mika mata yace "ke ma kigyaragashin naki, sai kuje tare," tayi murmushihade
da godiya, kursum ta dubeta cikin tashin hnklidatakaici, sannan ta mike tace ngd Abba, ta
fice.
Intissar ta da da yi masa gdya sannan takamahannun kanwarta suka bar parlon. A hanyasukahadu da Hajiya tsaye suna jiranta, gabnta yyi
mugun faduwa, ta daure ta karaso bakintanarawa tace "ina kwana hajiya.... Ido ta xaromata
tace "ban kwana ba dan ubanki, da sauriIntissarta mika mata dubu biyun dake hannunta, takarbe
kuwa, sannan tace "bnxa kawai, sukayigaba daita dasu kursum, kursum tayi mata gwalotare da
fashewa da dariya, ita dai bata ce komai bata
kama hannun kanwanta suka yi sashinsu.
Ihsaantace, "amma anty ai ke Abba ya ba wa kudinkika
basu?" intisaar tayi mata murmushi tace ai nasu ne dama, sannan ta ja ta suka shigepalor.
Momy na shara ta karbe ta karasa sannan
ta gyara gidan, ta kwaso kayanta tana guga.
Ihsaan na jikin momy suna kallo, tace
"momy,daddy yace kitso na yyi kyau wai, momy tayimurmushi tace "sosai ma kuwa" intisaartace
"nima ae irin shi xanyi," to ba kin ba sumomynanty Xainab kudin ba, momy ta dube intisartace
"wani kudin?" nima bn san mata ba. Ihsaan tace Abba ne ya bata two thousand yace tayikitso
shine momynsu khadija ta karbe, momy tamikeba tare da tace komai ba ta dauki hijab tace"idan kin gama gugan ki dauki kudi ki siyogolden
morn tun daxu ihsaan take so kuma bbu, ni
xanje
na gaida innah, ihsaan ta mike tace momynimaxan biki, eh dama tare xamu ae daukohijabin ki,
suka fice tare. Intisaar ta cigaba da guganta. xainab ta shigo, ta dubeta tace inadambuna, saida ta ja mata rai sannan ta dauko ta bata
tanadariya, xainab tace amma ke kka dibar minko?
Eh nima ga nawa can, xainab tace shiyasanaganshi dan kadan, intisaar dai bata ce matakomai ba ta karasa guganta ta kashe dutsengugan ta kai kayan daki, ta dawo ta dubixainab
tace yau baxa kiyi kwalliyan friday bne?
Tace "uhum bari ma ki ga, aikena pa hajiya tayi.
Tayi hanyar fita, intisaar tace ina xaki,?
Supermarket!
Tace ba tare da ta kalleta ba, tace jirani nimaxan siyo golden morn yanxu, ta daukokudin da
hijab suka fita ta rufe kofa, xainab tacemomytana wajen innah ne, yea tana can, sukakamahanyar supermarket. Da kafa suka taka dan
bawani nisa sosai, sai da intisaar ta rakatagidansukawarta dake Area din ta karbo litattafaisannan
suka kama hanyar gida. Umma suka gani atsakar gidan ita da 'yar ta Rahmatu tanamatatsifa, intisaar ta gaida ta, bata ko kalla indatake
ba bare ta amsa, ta dubi xainab tace ke danubanki ba aikenki hajiya tayi ba kika biwannangantalalliyar ku ka je gantali koh? Xainab tayatsine fuska ta danyi tsaki ba tare da tace matakomai ba ta nufa sashinsu, intisaar taisashinsuita ma da saurinta.
... Tana shiga parlonsu ta tar da ummanta
tana shiri xata fita, tace "momy ina xaki?"
momyba tare da ta kalleta ba tace "inda kikaaikeni"
sai da ta gama shirinta tsaf sannan tacexasu je
dubiya da innah... Wayan intisaar yyi kara tadauka tana cewa "kar dai har kun dawosamira?"
daga can bangaren samira tace nace makiaetare xamu, ni ga ma ni a gate dinku kiyimaxa kishirya, tace mata "Allah karki ba kankiwahala ni
bbu inda xani, ta kashe wayan. Momy tadubeta
tace ina xaku, "wai dole tare xamu gidanMaryam
kuma nace masu baxa ni ba, momy tace"waimaryam da akayi bikinta?" eh ita... Aa bakikyauta ba intisaar ayi bikinta ki ki xuwakumayanxun ma kuje gidanta kice ba xaki ba, ki
dauredai ki shirya kuje, amman karki dde, ni natafi. innah tana jirana, ki tabbatar kin kulle minkofa,
tace"to momy Allah ya kiyaye, a bakin kofatahadu dasu samiran suka gaisa sannan tawuce.
Ba dan ranta ya so ba ta shirya suka bargidan,
suna ta mata tsiyan bbu wanda xai xo
bukinta,
ita dai murmushi kawai take yi dan bata dalkcnsu, karfe sha biyu suka iso gidanmaryam,
tayi murnar ganinsu sosai, amma sai tahade waintisaar rai, da kyar intisaar ta shawo kanta, tana
dariya, dan tasan bata kyauta mata ba tundabata je bikinta ba. Ta cikasu da kayen ciyeciyeda soft drinks, lkcn sllh nayi suka yi gaba
dayansu, sannan ta kawo masu abinci sunacisuna hira. Daga bisanni intisaar ta basuuxurintana cewar xata wuce gida dan momy batanan,
maryam ta fahimce ta dan hka tayi matagdyanxuwan da tayi, intisaar ta hada ta da dubu biyu
ta amsa da kyar sannan ta bar su samira agidanta wuce. A dai-dai gun da xata hau motaummi
ta kirata, ta dauka tana cewa ummi ansallameku
ne, ummi tace "eh yanxu ma xamu wucegida, cama nake xaki xo intisaar, intisaar tayimurmushi
tace "to bari na taho ina hanya dan munjegidan
maryam." tana isa hsptl ta gaida nurses dindakereception ta haye sama taje ward din daummin
take, cak ta tsaya a stairs din gabanta na
faduwa, kamr warce aka hankado ta juya dasauri ta fara sauka, da sauri ya bita har sukasauka kasa ya maxa ya shige gabanta yace"meye kika gudu 'yan mata, nayi laifi ne,
fuskartaa daure tace a'a ta juya ta haye sama, jin ya
biyota ne ya sa ta tsaya, ya karaso yace "yakika tsaya kuma, bata ce komai ba tayi hanyarward
din kawarta yana biye da ita. Xaune tagaummi
tana duba Novel, ta karaso, shima ya shigodakin,
gefen ummi ta xauna tana ce mata ya jikin,
taceda sauki ya su mummy? Ta daga kanta dasauri tace doctor dama ka shigo, yyi murmushi
yace
"yea, kin warware sosai yanxu ko? Tace "eh
nagode Dr. Yace no probs wannan kawarkice, tadubi intisaar tace eh, yace hmm.., what's her
name? Ta dubi intisaar da tayi kmr ma batasansuna yi ba tace "Intisaar sunanta" waww..
To menayi maki intisaar tun jiya kke guduna, itadaibata ce komai ba sai wayanta da take
dannawa,
yyi murmushin karfin hali yace o.k , am srrytoidan ina damunki, tace "o.k" sannan ta dubi
ummi tace momy pa, ummi tace "sunje kirantaxi
ita da su falmata yanxu xamu wuce dama." Shikam juyawa yyi ya bar dakin, intisaar ta danja
tsaki, ita dai ummi bata ce komai ba. Karfeukusuka bar hsptl din, bayan ummi taje tayi maDrfaruuq godiya dan yana da kirki sosai, takuma
maida masa Novels dinsa da ya bata takekarantawa, sannan ya nemi alfarman tabashinmbr intisaar bbu musu ta bashi yyi mata
gdya.
Har bakin taxin ya rako su, momy ta sakemasagdya sannan ta shiga motar, suka kamahanyargida.
Yau wajen sati uku kenan, kullum sai Dr,faruuq ya kirata, wani lkcn ta dauka, wanilkcn taki dauka dan ko ta dauka bashi da watamgnar
da ya wuce ta amince masa, ita kuma yanxukam ba abinda ke gabanta ba kenan.
Ummi ba mata adalci ba da a bashi nmbrta, kuma taje har
gidan nasu ta nuna mata bata ji ddin hknba.
Suna xaune da momy suna kallo da daddareyakirata, ta mike ta shige daki da sauri danbatasan ta jawo hnkln momyn tata, ta daga, taji
Yace"intisaar, tace ina jinka, murya can kasa yacemata " bni da lfya yau, sosai ki mani addu'akinji,
tace "xan mka Allah ya sauwake, yacenagode.
sai da safe, tace tam. Tana fita hanyar ktchen tayi taje ta wanke kwanukan da aka ci abinciagidan dan momynta ce tayi girki, ko da takomapalonsu ihsaan tayi bacci. momy kuwa,Abba yakirasu da su hajiya yana masumagana, tana
kwantar da kanwarta tayi wanka ta kwantaitama.
Washegari bayan sun dawo daga
makaranta, taje tayo wa momynta cefanesukashigo gidan tare da xainab, ita ma an aiketa,kayanta da ta shanya taga fadila tanakwashewa
tana xuba su a kasa, xainab tace "meye hkafadila, fadilar tace mele. Intisaar tace"meyasa
baxaki kira ihsaan ta kai mun ciki ba fadila,"fadilar tace "sbda baki isa ba," intisaar tace"shikenan nagode," kursum ta fito da sauri
tace"kar ma ki gode mana mahaukaciya kawai,
intisaar tace "nagode" sannan ta kwashekayannata xata wuce ciki, fadila ta banke ta,cukumota
xainab tayi tana cewa ke wacce irin dabbacefadila, wllh sai kin gya min me intisaar tatsaremaku a gidan na, kokuwa suka farayi, sai gauwarsu ta fito da gudunta, me ye hka?? Meya
faru, kursum da sauri tace "wancan dabbarce tahada su fada, bata bi ta kansu ba ta cafkointisaar ta dinga xuba mata duka, tana kukatace"
wllh momy ni banyi mata komae ba, ummabata
saurareta ba ta dinga jibgar ta kamranaikota
tana cewa "kaji min matsiyaciya, dan
uwarki, nandin gidan ubanki ne da xaki hada manayara fada
munafuka, tuni xainab ta cika fadila tana"waiumma me tayi maki ne, dan me baxa kitambayi
munafukar yarki abinda tayi ba to.... Tanamagana ne tana kuka, sai ga hajiya ta fitodasauri ta cafke xainab tana cewa , danubankiintisaar kanwar uwarki ce ko ubanki, kukaxainabtake yi kawai, uwar ta watsa mata mari tajefarda ita sannan ta koma kan intisaar, daga itaharumma sukayi mata tatas, da kyar ta samusukabarta ta shige palonsu tana kuka sosai,momynta
na xaune tana yanka alaiyahu. Xubewa kasatayitana kuka sosai, ihsaan ta xauna kusa da itatana
share mata hawaye, momy bata ce komai ba, ta
karbi cefanen ta wuce kitchen, tayi kukasosaihar barci ya dauketa. Da magrib momy tatasheta tayi sllh, ta bata abincin kowa ta kai
masa sashinsa, hajiya ta fara kaiwa, xainabnabakin famfo tana alwala ta karaso da sauritakarba tana cewa kiyi hkuri intisaar Allah xaisakamaki, tayi murmushi bata ce komai ba tawuce. Ta dauki na umma ta kai mata, yusuf ta ganibakin kofa...


Read / Download INTEESAR 1 TO 4

You Cannot Download this book untill you login but you can read it .

START READING

OR

Login Register

1 Comments On INTEESAR 1 TO 4
avatar
hamadou

7 months ago

Reply

Compte gogle

Please Login or Register in order to submit comment

Releted Novels

Releted Album